Sashe 28
Feeryal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai kuma tashiga jan hanci tana cigaba da fad'in
"Ni Abubakar zaiyi wa haka, ni ce zai maisar mara amfani mata tafi masa ni, to wlh yau kam sai dai ya zab'i d'aya, ko ni ko Fatima,
je ki kirawo min shi Ameerah, kice wa Sulaiman da Tukur ma duk suzo,
su zamo shaida a gabansu Abubakar ya zab'a, ko ni ko Fatima da Aljanar data kawo,
yanzu fisabilllahi ashe duk tsawon shekarun nan 'yar nan tana cikin gidan nan; tana goganya da jikokina,
shike nan tarigada ta shige jikin su dole na d'auko mai rokiyya ya tare a gidan nan,
amma Fatimah kin cuce ni."
Ameerah ta juya zata tafi kiran Daddy Ajeemal ya ce
"Ameerah wuce ku tafi ni zan kira shi."
Hajiya ta ce
"Wlh ba a mota d'aya zata tafi da jikoki na ba,
ina ma zaki je ai yanzu zaki bar gidan nan ba sai anjima ba, kai Isa direba d'auki su Ameerah ku tafi, ku barta anan yanzu zata tafi in da ta fito."
Ameerah Sahla Babila har da tsallen murna suna wa FEERYAL gwalo, suna fad'in
"A tafi a bar mana gida."
manyan 'yammatan kuwa su Farida Sumayya Bilkisu Rahama Saddika, duk da harara suka bita.
Bilkisu ta ce
"Aje a kare a cikin ruwa, an sami guri an baje a cikin daula sai dai aci a kwanta."
Miemie kuwa kamar zatayi kuka cikin muryar magiya take cewa
"Hajiya dan Allah ki barta mu tafi exam fa mukeyi zata rasa paper."
wani uban salati Hajiya ta sake.
"Laaaa'ilaha'illallahu, ke Miemie dole ta kanki mai rokiyya zai fara dan da gani ba karamar shigar jikinki tayi ta lashe miki kurwa ba,
zaki wuce ku tafi ko sai naci mutuncinki."
Miemie ta juya tana waigen FEERYAL idanunta ya kawo kwalla ta shige mota direba yaja suka tafi.
Hajiya ta juyo gun Ajeemal daya cika har wuya ta ce
"Zaka wuce kaje ka kira min uban naku ne ko ya,
kana wani cika kamar kububuwa, aikin bazan kawai,
da raina ba'a isa a hani magana ba, shegu 'ya'yan hofi ana yaki a kanku bakwa gani,
bazan zuba ido ina gani duk ta lashe ku ba."
"To ai sai kije ki same shi da kanki ni ba in da zani."
"Dun ubanka kar kaje Allah yasa ina da kafa."
ta juya fuu tana fad'in
"Ke mayyar aljana jira ni a nan kada ki sake ki shiga ko ina a gidan nan zaman ki yakawo karshe cikin gidan nan."
Ajeemal na ganin shigewar ta side d'in Daddy ya dubi FEERYAL dake tsaye jikin ta yagama sanyi hawaye ya cika gold eyes d'inta sai walki suke kiris ya rage su zubo.
ya ce
"Zo muje."
ya yi gaba ta tabiyo bayan sa.
Babban parking lot suka je, ya bud'e kofar d'aya daga cikin motocin da suke jere a gurin,
ya dube ta tare da fad'in
"Shiga mutafi kar kiyi latti."
a hankali cikin sanyin jiki ta shiga motar ta zauna.
tana zama ya maida marfin ya rufe ya zaga gefen direba ya shiga yaja motar da gudu security suka bud'e masa get yayi waje.
Hajiya ko tana shiga sashin Daddy ta taras da kofar da zai sadata da ainahin cikin side d'in nasa a kulle.
ta juya ta fito tana sauke buhun masifa
"Duk in da kaje ma zaka dawo, wlh ko ni ko Fatima yau a gidan nan."
Da mamaki ta tsaya tana kallon in da ta bar FEERYAL wayam babu kowa.
sashin Aunty ta nufa tana zuba uban bala'i.
Aunty na ganin ta ta mike tsaye da sauri tana fad'in
"Barka da shigowa Hajiya ina kwana antashi lafiya."
"Rike gaisuwar ki babu ruwanki da na tashi lafiya ko ban tashi lafiya ba,
ni Fatima zaki ha'inta, ki aje min mugun gamasheka a gida tana cud'anya da jiko ki na,
a dire kika sami Abubakar da hakoran sa cur bakin sa,
bayan nagama wahala da shi, yazamo cikakken mutum ya tara dukiya masu yawa,
sai da ya had'a komai da komai kafin ya auro ki, baki san wahalar shi ko na dai-dai da miskala zarratan ba;
ki zab'a ko zaman auren ki ko rayuwa da aljanar da kika tsinto, dan wlh zaman ta a gidan nan yakawo karshe, ko ki fitar da ita a gidan nan kiyi zaman auren ki ko kuma ku tafi tare,
zan nuna miki ni na haifi Abubakar yau."
Hajiya ta juya fuuu tana cigaba da zuba bala'i kamar zatayi aron baki..
Sharaf Aunty ta zube kan kujera tana furta
"Allahumma'ajirnifimusibati."
Dama Hajiya yaya da masifa bare a bin nima ya samu.
sai da Dad da Abbieh suka taru sukayi ta bata hakuri.
Ajeemal kuwa bai bar school d'in su FEERYAL ba sai da aka taso su,
kasan cewar exams suke awa biyu sukayi a aji.
ya d'auko ta ya dawo da ita gida.
Aunty na ganin ta ta rungume ta,
FEERYAL ta saki kuka tana fad'in
"Ammie bakuwa mai duka zata dukine ni dai tsoro nake ji."
"Bazata duke ki ba kinji yi shiru muje ki cire uniform."
da kyar Aunty ta lallab'a ta suka shige d'aki.
Ajeemal kuwa na sauke FEERYAL side d'in Hajiya ya shige.
Hajiya na ganin sa ko zama bata bari ya yi ba.
ta ce
"Kai Ajimi uban naku har yanzu bai dawo?."
"Ke fa Hajiya kin fiye mita da yawa wlh, mutum yana marmarin ki dawo amma daga dawowar ki jiya-jiya kin addabi mutane da masifa,
wai waya ce miki yarimyar can aljana ce kam,
dan kawai tana da kyau da yawa sai ace ita aljana ce,
dan Allah ki kyale ta tayi zaman ta yarinyar nan is so silent babu ruwan ta da shiga rigima irin na yara,
inda mayya ce ko aljana da bata cinye mu tuntuni ba, ko ta shiga jikin namu kamar yadda kike fad'a,
haba dan Allah Hajiya ki bari Daddy ya sami ladar rike ta mana dan Allah,
yanzu idan kika kore ta ina zata je,
bata da iyayen da suka wuce Daddy da Aunty,
tun da bata san kowa nata ba,
dole mune dangin nata."
"Rufamin baki sokon banza, tun da kake ka tab'a ganin mutum kyakkyawa irin ta, ko a kasashen turawan nan d'ai-d'ai ku ne masu kalar ta;
'yar da aka tsinta cikin ruwa, me yakai jariri cikin ruwa in ba d'iyar mutanen cikin ruwan ba,
aljanun ruwa kyawawa ne tun zamanin iyaye da kakanni ake fad'ar irin kyan su,
me ka sani rufa min baki dall,
tashi maza ka je ka kira min uban ka."
Kafad'a ya d'aga ya mike yana fad'in
"Sai dai in zaki bishi in da yaje dan Daddy baya kasar nan ma."
ya yi waje a bin sa ya barta nan tana ta bombomi,
har sai da ta tashi Hajiya Bishira a bacci.
Hajiya Bishira ta fito tana tambayar ta meke faruwa
cikin masifa Hajiya take fad'in
"Maza kira min Abubakar a waya, duk in da yake ya dawo yazo ya fita da aljanar can, ko nasa direba ya d'auke ta ya fidda ita yaje can ya yasheta."
"Yi hakuri Hajiya adai bari ya dawo tukun."
"Bazan bari ba yanzun nan nake so na nunawa Fatima na isa da Abubakar, ba ita kad'ai ta isa ta rika juyashi yadda take so ba."
Hajiya Bishira ta girgiza kai ta d'aga waya ta kira lambar Daddy,
sai da kiran yakusa yankewa kafin ya d'aga.
daga cikin wayar Daddy ya ce
"Bishira yanzun nan na sauka a jirgi ina airport bari na isa masauki tukun."
"To Yaya dama Hajiya ce ta ce na kira ka."
daga in da Hajiya ke tsaye tana juyo sa kasancewar a handsfree ta saka kiran.
Hajiya ta bud'e murya tana fad'en
"In na isa da kai yanzu-yanzun nan kadawo ka d'auki aljanar da ka aje ka fita da ita a gidan nan,
ko nasa direba yaje ya yasheta cikin kwalbati tabi ruwa ta koma gurin dangin ta."
Da sauri Daddy ya ce
"Kiyi hakuri Hajiya kar ki sa wani ya fidda ita idan na dawo zan d'auketa na maida ita in da muka d'auko ta."
"Na dai gaya maka in ba so kake ka had'u da mummunar b'acin raina ba."
Hajiya Bishira ta kashe wayar tana cewa
"Kibari ya dawo dan Allah Hajiya."
"Yoo in bai dawo kan lokaci bama ni nasan yadda zanyi ai, sai dai ya dawo ya samu na kaita cikin ruwa gun dan gin ta,
ke Kulu zumo min nama mai d'an ruwa-ruwa da kashi mai laushi."
Hajiya ta fad'a tana duban Kulu........!
Mommyn Twinc ce
🌺🌺 *FEERYAL* 🌺🌺
*NA*
*RASHEEDAT S DIRECTOR*
( _Book 1_)
*~Free page~*
*_Littafin na kud'i ne 500 account no 3170524141 Rashida Salihu first bank ka-ki tura shaidar biya ta WhatsApp number ta 08034690723_*
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*____________________________________*
🅿�13
Hajiya na hakimce a kan kujera tana warb'ar ferfesun naman ragon da Kulu ta zubo mata.
Umma Karima ta shigo,
dan labari ya kai mata Hajiya ta ta da bori sai Feeryal tabar gidan.
shine tazo karawa wuta fetur.
karaso cikin parlour'n ta zauna kan kujera tana fad'in
"Ina kwana Hajiya."
Hajiya data kai loman nama baki ta amsa da kai, sai da ta gama taune naman ta had'iye, tabi Umma Karima da kallo.
Umma Karima ta dad'a sake jiki tana marairaice fuska irin yadda marasa lafiya sukeyi.
"Ke karimatu lafiyar ki kuwa, yanaga duk jikin ki ya sake haka?."
"Ni Abubakar zaiyi wa haka, ni ce zai maisar mara amfani mata tafi masa ni, to wlh yau kam sai dai ya zab'i d'aya, ko ni ko Fatima,
je ki kirawo min shi Ameerah, kice wa Sulaiman da Tukur ma duk suzo,
su zamo shaida a gabansu Abubakar ya zab'a, ko ni ko Fatima da Aljanar data kawo,
yanzu fisabilllahi ashe duk tsawon shekarun nan 'yar nan tana cikin gidan nan; tana goganya da jikokina,
shike nan tarigada ta shige jikin su dole na d'auko mai rokiyya ya tare a gidan nan,
amma Fatimah kin cuce ni."
Ameerah ta juya zata tafi kiran Daddy Ajeemal ya ce
"Ameerah wuce ku tafi ni zan kira shi."
Hajiya ta ce
"Wlh ba a mota d'aya zata tafi da jikoki na ba,
ina ma zaki je ai yanzu zaki bar gidan nan ba sai anjima ba, kai Isa direba d'auki su Ameerah ku tafi, ku barta anan yanzu zata tafi in da ta fito."
Ameerah Sahla Babila har da tsallen murna suna wa FEERYAL gwalo, suna fad'in
"A tafi a bar mana gida."
manyan 'yammatan kuwa su Farida Sumayya Bilkisu Rahama Saddika, duk da harara suka bita.
Bilkisu ta ce
"Aje a kare a cikin ruwa, an sami guri an baje a cikin daula sai dai aci a kwanta."
Miemie kuwa kamar zatayi kuka cikin muryar magiya take cewa
"Hajiya dan Allah ki barta mu tafi exam fa mukeyi zata rasa paper."
wani uban salati Hajiya ta sake.
"Laaaa'ilaha'illallahu, ke Miemie dole ta kanki mai rokiyya zai fara dan da gani ba karamar shigar jikinki tayi ta lashe miki kurwa ba,
zaki wuce ku tafi ko sai naci mutuncinki."
Miemie ta juya tana waigen FEERYAL idanunta ya kawo kwalla ta shige mota direba yaja suka tafi.
Hajiya ta juyo gun Ajeemal daya cika har wuya ta ce
"Zaka wuce kaje ka kira min uban naku ne ko ya,
kana wani cika kamar kububuwa, aikin bazan kawai,
da raina ba'a isa a hani magana ba, shegu 'ya'yan hofi ana yaki a kanku bakwa gani,
bazan zuba ido ina gani duk ta lashe ku ba."
"To ai sai kije ki same shi da kanki ni ba in da zani."
"Dun ubanka kar kaje Allah yasa ina da kafa."
ta juya fuu tana fad'in
"Ke mayyar aljana jira ni a nan kada ki sake ki shiga ko ina a gidan nan zaman ki yakawo karshe cikin gidan nan."
Ajeemal na ganin shigewar ta side d'in Daddy ya dubi FEERYAL dake tsaye jikin ta yagama sanyi hawaye ya cika gold eyes d'inta sai walki suke kiris ya rage su zubo.
ya ce
"Zo muje."
ya yi gaba ta tabiyo bayan sa.
Babban parking lot suka je, ya bud'e kofar d'aya daga cikin motocin da suke jere a gurin,
ya dube ta tare da fad'in
"Shiga mutafi kar kiyi latti."
a hankali cikin sanyin jiki ta shiga motar ta zauna.
tana zama ya maida marfin ya rufe ya zaga gefen direba ya shiga yaja motar da gudu security suka bud'e masa get yayi waje.
Hajiya ko tana shiga sashin Daddy ta taras da kofar da zai sadata da ainahin cikin side d'in nasa a kulle.
ta juya ta fito tana sauke buhun masifa
"Duk in da kaje ma zaka dawo, wlh ko ni ko Fatima yau a gidan nan."
Da mamaki ta tsaya tana kallon in da ta bar FEERYAL wayam babu kowa.
sashin Aunty ta nufa tana zuba uban bala'i.
Aunty na ganin ta ta mike tsaye da sauri tana fad'in
"Barka da shigowa Hajiya ina kwana antashi lafiya."
"Rike gaisuwar ki babu ruwanki da na tashi lafiya ko ban tashi lafiya ba,
ni Fatima zaki ha'inta, ki aje min mugun gamasheka a gida tana cud'anya da jiko ki na,
a dire kika sami Abubakar da hakoran sa cur bakin sa,
bayan nagama wahala da shi, yazamo cikakken mutum ya tara dukiya masu yawa,
sai da ya had'a komai da komai kafin ya auro ki, baki san wahalar shi ko na dai-dai da miskala zarratan ba;
ki zab'a ko zaman auren ki ko rayuwa da aljanar da kika tsinto, dan wlh zaman ta a gidan nan yakawo karshe, ko ki fitar da ita a gidan nan kiyi zaman auren ki ko kuma ku tafi tare,
zan nuna miki ni na haifi Abubakar yau."
Hajiya ta juya fuuu tana cigaba da zuba bala'i kamar zatayi aron baki..
Sharaf Aunty ta zube kan kujera tana furta
"Allahumma'ajirnifimusibati."
Dama Hajiya yaya da masifa bare a bin nima ya samu.
sai da Dad da Abbieh suka taru sukayi ta bata hakuri.
Ajeemal kuwa bai bar school d'in su FEERYAL ba sai da aka taso su,
kasan cewar exams suke awa biyu sukayi a aji.
ya d'auko ta ya dawo da ita gida.
Aunty na ganin ta ta rungume ta,
FEERYAL ta saki kuka tana fad'in
"Ammie bakuwa mai duka zata dukine ni dai tsoro nake ji."
"Bazata duke ki ba kinji yi shiru muje ki cire uniform."
da kyar Aunty ta lallab'a ta suka shige d'aki.
Ajeemal kuwa na sauke FEERYAL side d'in Hajiya ya shige.
Hajiya na ganin sa ko zama bata bari ya yi ba.
ta ce
"Kai Ajimi uban naku har yanzu bai dawo?."
"Ke fa Hajiya kin fiye mita da yawa wlh, mutum yana marmarin ki dawo amma daga dawowar ki jiya-jiya kin addabi mutane da masifa,
wai waya ce miki yarimyar can aljana ce kam,
dan kawai tana da kyau da yawa sai ace ita aljana ce,
dan Allah ki kyale ta tayi zaman ta yarinyar nan is so silent babu ruwan ta da shiga rigima irin na yara,
inda mayya ce ko aljana da bata cinye mu tuntuni ba, ko ta shiga jikin namu kamar yadda kike fad'a,
haba dan Allah Hajiya ki bari Daddy ya sami ladar rike ta mana dan Allah,
yanzu idan kika kore ta ina zata je,
bata da iyayen da suka wuce Daddy da Aunty,
tun da bata san kowa nata ba,
dole mune dangin nata."
"Rufamin baki sokon banza, tun da kake ka tab'a ganin mutum kyakkyawa irin ta, ko a kasashen turawan nan d'ai-d'ai ku ne masu kalar ta;
'yar da aka tsinta cikin ruwa, me yakai jariri cikin ruwa in ba d'iyar mutanen cikin ruwan ba,
aljanun ruwa kyawawa ne tun zamanin iyaye da kakanni ake fad'ar irin kyan su,
me ka sani rufa min baki dall,
tashi maza ka je ka kira min uban ka."
Kafad'a ya d'aga ya mike yana fad'in
"Sai dai in zaki bishi in da yaje dan Daddy baya kasar nan ma."
ya yi waje a bin sa ya barta nan tana ta bombomi,
har sai da ta tashi Hajiya Bishira a bacci.
Hajiya Bishira ta fito tana tambayar ta meke faruwa
cikin masifa Hajiya take fad'in
"Maza kira min Abubakar a waya, duk in da yake ya dawo yazo ya fita da aljanar can, ko nasa direba ya d'auke ta ya fidda ita yaje can ya yasheta."
"Yi hakuri Hajiya adai bari ya dawo tukun."
"Bazan bari ba yanzun nan nake so na nunawa Fatima na isa da Abubakar, ba ita kad'ai ta isa ta rika juyashi yadda take so ba."
Hajiya Bishira ta girgiza kai ta d'aga waya ta kira lambar Daddy,
sai da kiran yakusa yankewa kafin ya d'aga.
daga cikin wayar Daddy ya ce
"Bishira yanzun nan na sauka a jirgi ina airport bari na isa masauki tukun."
"To Yaya dama Hajiya ce ta ce na kira ka."
daga in da Hajiya ke tsaye tana juyo sa kasancewar a handsfree ta saka kiran.
Hajiya ta bud'e murya tana fad'en
"In na isa da kai yanzu-yanzun nan kadawo ka d'auki aljanar da ka aje ka fita da ita a gidan nan,
ko nasa direba yaje ya yasheta cikin kwalbati tabi ruwa ta koma gurin dangin ta."
Da sauri Daddy ya ce
"Kiyi hakuri Hajiya kar ki sa wani ya fidda ita idan na dawo zan d'auketa na maida ita in da muka d'auko ta."
"Na dai gaya maka in ba so kake ka had'u da mummunar b'acin raina ba."
Hajiya Bishira ta kashe wayar tana cewa
"Kibari ya dawo dan Allah Hajiya."
"Yoo in bai dawo kan lokaci bama ni nasan yadda zanyi ai, sai dai ya dawo ya samu na kaita cikin ruwa gun dan gin ta,
ke Kulu zumo min nama mai d'an ruwa-ruwa da kashi mai laushi."
Hajiya ta fad'a tana duban Kulu........!
Mommyn Twinc ce
🌺🌺 *FEERYAL* 🌺🌺
*NA*
*RASHEEDAT S DIRECTOR*
( _Book 1_)
*~Free page~*
*_Littafin na kud'i ne 500 account no 3170524141 Rashida Salihu first bank ka-ki tura shaidar biya ta WhatsApp number ta 08034690723_*
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*____________________________________*
🅿�13
Hajiya na hakimce a kan kujera tana warb'ar ferfesun naman ragon da Kulu ta zubo mata.
Umma Karima ta shigo,
dan labari ya kai mata Hajiya ta ta da bori sai Feeryal tabar gidan.
shine tazo karawa wuta fetur.
karaso cikin parlour'n ta zauna kan kujera tana fad'in
"Ina kwana Hajiya."
Hajiya data kai loman nama baki ta amsa da kai, sai da ta gama taune naman ta had'iye, tabi Umma Karima da kallo.
Umma Karima ta dad'a sake jiki tana marairaice fuska irin yadda marasa lafiya sukeyi.
"Ke karimatu lafiyar ki kuwa, yanaga duk jikin ki ya sake haka?."