Sashe 40
Feeryal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da misalin karfe 1 da rabi na dare.
Maryam na kwance like da waya a kunnen ta, tana wa da inspector Nasir Bama, expecto na 'yan sanda,
shine mijin da zata aura.
Nasir ya ce
"Wai ni ina FEERYAL ne tun da muka fara wayar nan banji d'uriyar ta ba?."
"Um gata nan ta dukunkune cikin blanket, tana kan sharar bacci,
yau da wuri tayi bacci ma."
"Allah sarki, ki gaishe ta idan ta tashi gobe,
ga aboki na kamar zaiyi hauka a kanta, Maryam bazaki tayamu fadanci ba, wlh Major Sadam yana son ta da gaske kuma ya shirya auren ta,
shikaran jiya dana zo nayi mata magana kansa amma bata ce ko mai ba,
Please Maryam kisa mana baki."
"Nasir wai kuna yi wa FEERYAL kallon wata babba dudu 15 yeah gare ta, in zaka shekara kana mata magana kan wani na son ta bazata ce maka komai ba,
FEERYAL ba irin sauran yaran da ka sani ba ne,
a yanzu yarinya mai shekarun ta tasan ciki da wajen soyayya,
amma ban da FEERYAL har yanzu da sauran ta,
so duk wan da ya biyo ta hannu na kan yana son ta, bana matsa mata kan dole sai ta so shi,
sa boda har yanzu bata da wayon yin soyayya,
bana son kuma na tauye mata hakkin ta,
nafi so da kanta taji tana so, ba tare da an matsalta mata ba,
bare kuma yanzu ne ma zata fara karatu, ai da sauran ta tukun, duk suyi hakuri, su jira."
"To mun aje kokon baranmu a layi kar kuma a zo a wuce kanmu."
Tana shirin bashi amsa taji kamar ana magana sama-sama.
shiru tayi tare da kasa kunne tana jiyo maganar can kasa.
da sauri ta zabura tamike, da sauri ta masa jikin window ta zuge labule ta leka.
kirji ta dafe da karfi ta ce
"Mun shiga uku!."
Nasir da keta magana tun d'azu bata bashi amsa ba ya ce
"Yaya dai lafiya Maryam me ya faru?."
"Nasir kamar b'arayi ne suka shigo mana gida, ga mutane a bakin get da bindigogi kuma ina jin magana a parlour, da muryar su Abba."
da sauri Nasir ya ce
"B'arayi kuma anya kuwa Maryam ko dai ma'aikata kika gansu, kinfa san yanzu dare tayi biyu saura yanzu."
Tass karar harbi yasashi had'iye ragowar maganar sa, Maryam ta saki kara tana toshe bakin ta.
A parlour kuwa Abba da Hajja Umma ne shinfid'e a kasan carpet in da b'ayin suka sasu kwanciya plat hannayen su a bayan ke yarsu.
d'aya daga cikin b'arayin da yake hakimce a kan kujera, ya d'aura kafa d'aya kan d'aya yana busa sigari.
ga dukkan alamu dai shine babban su ya ce
"Ku shiga ku fito da sauran mutanen akwai saura a ciki."
da sauri Abba ya ce
"Ku kyale su dan Allah ko ma meye mu kare da ku anan,
in dai kud'i ne akwai ko nawa kuke so zan baku,
wad'ancan yara ne dan Allah ku rabu da su.
Bakin bindiga ogan nasu ya d'aura masa a kai ya ce
"To ai d'aukar amarya muka zo, idan muka tsaya daga nan me mukayi ke na, ku tsaya a nan ku zaku mana rakiya."
ido Abba ya rumtse da karfi jin yadda yake dannan bakin bindigar a kansa da karfi.
A razane Maryam ta sake wayar ya fad'i kasa jin an banko kofa.
jiki na rawa tashiga ja da baya.
su biyu suka shigo d'akin, dukkanin su rike da manyan bindiga.
d'aya ya yi kan FEERYAL dake bacci ya fisge blanket d'in da take dukunkune ciki, ya fizgota kasa ya dire ta kan kafafun ta.
kara ta sake a gigice san da ta ware idanunta masu d'auke da bacci a kan su,
tuni ta nimi baccin ta rasa, tuni jikin ta ya d'auki kyarma.
gashin kanta ya rike ya turo ta waje, d'ayan ma ya janyo Maryam.
suna zuwa tsakiyar parlour'n ya angiza ta ta zube kasa.
kara ta sake tana rike kafarta data fad'i a kai.
kallo d'aya Maryam tayi masa ta gane shi, shine wan da yasha gaban su d'azu da yamma a hanya har Feeryal ta razana da tukin ita ta dawo da su gida.
Ogan b'arayin ya mike da sauri ya sunkuyo gabanta tare da rike kafar da take rike da shi,
wan da tuni hawaye yashiga zarya kan kyakkyawar fuskarta.
yad'aga kai ya dubi wan da ya wurgotan ya ce
"Kai baka da hankali, idan ka b'alla kafar amaryar da wani kafa zata tafi ke nan,
wannan kyakkyawan furen a hankali zakayi mata karta tsinke."
ya saka yatsarsa a kan fuskar ta ya lakato hawayen ta ya ce
"Wayyo Allah me yasa ka firgitata baka taso ta cikin ruwan sanyi ba,
da nasan bazaku iya ba da da kaina naje, na taso ta,
yi shiru lu'u-lu'u ki dai na kuka."
sai kuma ya yi zaman dirshem
ya nad'e kafafun sa a gabanta yasa annu biyu ya dafe kumatun sa yana kallon fuskarta,
sai kuma da sauri ya........!
Mommyn Twins ce
🌺 *FEERYAL* 🌺
*NA*
*RASHEEDAT S DIRECTOR*
( _Book 1_)
~Free page~
( _Bismillahirrahmanurrahim_)
_Littafin na kud'i ne 500 Account no 3170524141 Rashida Salihu first bank kokuma katin Mtn ta wannan number 08034690723 a tura shaidar biya ta WhatsApp number ta 08034690723_
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*____________________________________*
🅿�18
Ya mike tsaye tare da ruko hannunta ya mikar da ita tsaye.
ya dubi 'ya'yan gidan sa ya ce
"Mujen ku maza kada a b'ata lokaci."
da sauri Abba ya mike ganin yaja FEERYAL suna kokarin tafiya da ita.
ya rarrafo fisa gwuiwar sa ya na fad'in
"Ku dakata dan Allah idan ba kud'i kuka zo d'auka ba, garkuwa da wani kukazo yi, to dan Allah ku aje ta ku d'auki wani a cikin mu, ku d'auke ni ni kaina ma,
ko ku tsaya muyi ciniki na fanshi kaina ko nawa ne ma, bama sai kun sha wahalar tafiya da ni ba."
wani ya kai masa naushe da kafa.
"D'aukar amarya mukazo waya fad'a maka kidnapping muka zo yi."
babban nasu ya juyo yana fad'in
"Kai kai kyale shi bishi a sannu kasan mu mukazo nima a gurin shi, na mance ne ban mishi bayani ba."
ya jawo FEERYAL ya dawo da ita ta gab'anshi ya rungume ta ta baya, ya saka hannunsa guda yana shafa tun daga saman kafad'ar ta zuwa yatsun hannunta.
Abba ya rumtse ido da karfi yana jin kuna cikin ransa, da irin cin fuskar da ba'ayin nan suke yi musu.
FEERYAL ko kuka take wui-wui tana mutsu-mutsu cikin hannunsa.
ya ce
"Ku bashi sadaki ku fad'a masa bazan zauna da ita haka kawai ba sai nasa an d'aura mana aure."
yana kaiwa nan ya cirota a jikinsa ya janyo ta ya yi waje da ita.
Abba da hankalin sa ya yi mummunar tashi ya mike a haukace ya na cewa
"Kayi wa Allah da Manzonsa kada ka aikata haka, wlh yarinyar nan amana ce a guri na, dan Allah ka dawo da ita ko nawa kake bukata zan baka, ka taimake ni kaji tausayin marainiya ka dawo da ita, ni ku tafi da ni."
Ko juyo wa baiyi ba ya ciccib'i FEERYAL data keta tirjewa tana mikawa su Abba hannu su taimake ta,
ya rataya ta a kafad'a ya fice da ita.
Abba ya mike zaibi bayansu yana had'asu da girman Allah su dawo da ita shi su d'auke shi.
wanda babban nasu ya ce ya bada sadakin, ya wurgawa Abba jakar kud'i ya ce
"Ka d'auki wannan miliyan goma ne a ciki, sadakin ta kenan,
ka godewa Allah 'yarku tayi goshi da har aka baku sadakin ta, dan oga baya bada sadakin duk wacce yaje d'auka, itace mace ta farko cikin mata sittin da biyar da oga ya d'auko ya bada sadaki a kanta,
kuma ya yi ikirarin zai je a d'aura musu aure da ita, ba zama haka kawai zaiyi da ita ba,
to ai kai ka godewa Allah kun haifo mai kima a gun oga,
rike kud'in nan kai dai zai tare ma wani abun,
mujenku-mujenku."
yad'agawa 'yan'uwansa hannu suka bi bayan ogan nasu da gudu.
Hajja Umma da Maryam suka saka hannu a kai suka kurma kururu, wan da ake kira da kururuwa bayan hari dan ba mai jinsu.
Abba kuwa zaman dirshem ya yi a kasa yana ambaton sunan Allah yakawo musu agaji.
A waje kuwa b'arayin nan suka shige motocin su,
wan da tuni ogan nasu ya shige nashi motar,
suna gidan baya yana rungume da FEERYAL da take ta zabga kuka.
suka ja motocin su da mugun gudu suna harbi, babu kuma wan da ya isa ya yi gigin tinkararsu.
A b'angaren Inspector Nasir kuwa, yana jiyo maganganun b'arayin nan a ta wayar Maryam daya ke yashe a kasa,
kafin su fita daga d'akin.
da sauri ya mike ya sauko a kan gadon da yake kwance.
cikin gaggawa ya kira wayan office d'in su na 'yan sanda.
ya bada umurnin gaggawa mota uku na 'yan sanda suka fito cikin shiri.
nan da nan yakuma kiran Armay barrack ya kira number major Sadam ya sanar masa da abin da yake faruwa.
batare da b'ata lokaci ba major Sadam ya taso da tawagar sa.
FEERYAL a motar b'arayi, tsoro kamar ta haye ranta yakuma rungume ta tsam yana jin sa cikin nishad'i, sai shafa bayan ta yake yana fad'in
"Kar ki sa min kanki ya yi ciwo, ki b'ata mana daren amarcin mu, kiyi shiru da wannan kukan haka,
ke ce mace ta farko dana tab'a lallab'ata duk wacce nad'auka ta kawo min wargi bugun ta nake ko da ina kanta ne kuwa,
kinga ke jikin ki ba irin nasu bane, idan na sa miki hanu bazaki ganu ba,
kiyi shiru kawai mu isa mu more."
Ido FEERYAL ta rumtse tana jin kirjinta na wani irin bugawa, numfashin ta yana wani irin sama-sama, ya yin da kanta ke tsananin sara mata.
tsoro mai tsanani yana dad'a baibaye ta.
Maryam na kwance like da waya a kunnen ta, tana wa da inspector Nasir Bama, expecto na 'yan sanda,
shine mijin da zata aura.
Nasir ya ce
"Wai ni ina FEERYAL ne tun da muka fara wayar nan banji d'uriyar ta ba?."
"Um gata nan ta dukunkune cikin blanket, tana kan sharar bacci,
yau da wuri tayi bacci ma."
"Allah sarki, ki gaishe ta idan ta tashi gobe,
ga aboki na kamar zaiyi hauka a kanta, Maryam bazaki tayamu fadanci ba, wlh Major Sadam yana son ta da gaske kuma ya shirya auren ta,
shikaran jiya dana zo nayi mata magana kansa amma bata ce ko mai ba,
Please Maryam kisa mana baki."
"Nasir wai kuna yi wa FEERYAL kallon wata babba dudu 15 yeah gare ta, in zaka shekara kana mata magana kan wani na son ta bazata ce maka komai ba,
FEERYAL ba irin sauran yaran da ka sani ba ne,
a yanzu yarinya mai shekarun ta tasan ciki da wajen soyayya,
amma ban da FEERYAL har yanzu da sauran ta,
so duk wan da ya biyo ta hannu na kan yana son ta, bana matsa mata kan dole sai ta so shi,
sa boda har yanzu bata da wayon yin soyayya,
bana son kuma na tauye mata hakkin ta,
nafi so da kanta taji tana so, ba tare da an matsalta mata ba,
bare kuma yanzu ne ma zata fara karatu, ai da sauran ta tukun, duk suyi hakuri, su jira."
"To mun aje kokon baranmu a layi kar kuma a zo a wuce kanmu."
Tana shirin bashi amsa taji kamar ana magana sama-sama.
shiru tayi tare da kasa kunne tana jiyo maganar can kasa.
da sauri ta zabura tamike, da sauri ta masa jikin window ta zuge labule ta leka.
kirji ta dafe da karfi ta ce
"Mun shiga uku!."
Nasir da keta magana tun d'azu bata bashi amsa ba ya ce
"Yaya dai lafiya Maryam me ya faru?."
"Nasir kamar b'arayi ne suka shigo mana gida, ga mutane a bakin get da bindigogi kuma ina jin magana a parlour, da muryar su Abba."
da sauri Nasir ya ce
"B'arayi kuma anya kuwa Maryam ko dai ma'aikata kika gansu, kinfa san yanzu dare tayi biyu saura yanzu."
Tass karar harbi yasashi had'iye ragowar maganar sa, Maryam ta saki kara tana toshe bakin ta.
A parlour kuwa Abba da Hajja Umma ne shinfid'e a kasan carpet in da b'ayin suka sasu kwanciya plat hannayen su a bayan ke yarsu.
d'aya daga cikin b'arayin da yake hakimce a kan kujera, ya d'aura kafa d'aya kan d'aya yana busa sigari.
ga dukkan alamu dai shine babban su ya ce
"Ku shiga ku fito da sauran mutanen akwai saura a ciki."
da sauri Abba ya ce
"Ku kyale su dan Allah ko ma meye mu kare da ku anan,
in dai kud'i ne akwai ko nawa kuke so zan baku,
wad'ancan yara ne dan Allah ku rabu da su.
Bakin bindiga ogan nasu ya d'aura masa a kai ya ce
"To ai d'aukar amarya muka zo, idan muka tsaya daga nan me mukayi ke na, ku tsaya a nan ku zaku mana rakiya."
ido Abba ya rumtse da karfi jin yadda yake dannan bakin bindigar a kansa da karfi.
A razane Maryam ta sake wayar ya fad'i kasa jin an banko kofa.
jiki na rawa tashiga ja da baya.
su biyu suka shigo d'akin, dukkanin su rike da manyan bindiga.
d'aya ya yi kan FEERYAL dake bacci ya fisge blanket d'in da take dukunkune ciki, ya fizgota kasa ya dire ta kan kafafun ta.
kara ta sake a gigice san da ta ware idanunta masu d'auke da bacci a kan su,
tuni ta nimi baccin ta rasa, tuni jikin ta ya d'auki kyarma.
gashin kanta ya rike ya turo ta waje, d'ayan ma ya janyo Maryam.
suna zuwa tsakiyar parlour'n ya angiza ta ta zube kasa.
kara ta sake tana rike kafarta data fad'i a kai.
kallo d'aya Maryam tayi masa ta gane shi, shine wan da yasha gaban su d'azu da yamma a hanya har Feeryal ta razana da tukin ita ta dawo da su gida.
Ogan b'arayin ya mike da sauri ya sunkuyo gabanta tare da rike kafar da take rike da shi,
wan da tuni hawaye yashiga zarya kan kyakkyawar fuskarta.
yad'aga kai ya dubi wan da ya wurgotan ya ce
"Kai baka da hankali, idan ka b'alla kafar amaryar da wani kafa zata tafi ke nan,
wannan kyakkyawan furen a hankali zakayi mata karta tsinke."
ya saka yatsarsa a kan fuskar ta ya lakato hawayen ta ya ce
"Wayyo Allah me yasa ka firgitata baka taso ta cikin ruwan sanyi ba,
da nasan bazaku iya ba da da kaina naje, na taso ta,
yi shiru lu'u-lu'u ki dai na kuka."
sai kuma ya yi zaman dirshem
ya nad'e kafafun sa a gabanta yasa annu biyu ya dafe kumatun sa yana kallon fuskarta,
sai kuma da sauri ya........!
Mommyn Twins ce
🌺 *FEERYAL* 🌺
*NA*
*RASHEEDAT S DIRECTOR*
( _Book 1_)
~Free page~
( _Bismillahirrahmanurrahim_)
_Littafin na kud'i ne 500 Account no 3170524141 Rashida Salihu first bank kokuma katin Mtn ta wannan number 08034690723 a tura shaidar biya ta WhatsApp number ta 08034690723_
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*____________________________________*
🅿�18
Ya mike tsaye tare da ruko hannunta ya mikar da ita tsaye.
ya dubi 'ya'yan gidan sa ya ce
"Mujen ku maza kada a b'ata lokaci."
da sauri Abba ya mike ganin yaja FEERYAL suna kokarin tafiya da ita.
ya rarrafo fisa gwuiwar sa ya na fad'in
"Ku dakata dan Allah idan ba kud'i kuka zo d'auka ba, garkuwa da wani kukazo yi, to dan Allah ku aje ta ku d'auki wani a cikin mu, ku d'auke ni ni kaina ma,
ko ku tsaya muyi ciniki na fanshi kaina ko nawa ne ma, bama sai kun sha wahalar tafiya da ni ba."
wani ya kai masa naushe da kafa.
"D'aukar amarya mukazo waya fad'a maka kidnapping muka zo yi."
babban nasu ya juyo yana fad'in
"Kai kai kyale shi bishi a sannu kasan mu mukazo nima a gurin shi, na mance ne ban mishi bayani ba."
ya jawo FEERYAL ya dawo da ita ta gab'anshi ya rungume ta ta baya, ya saka hannunsa guda yana shafa tun daga saman kafad'ar ta zuwa yatsun hannunta.
Abba ya rumtse ido da karfi yana jin kuna cikin ransa, da irin cin fuskar da ba'ayin nan suke yi musu.
FEERYAL ko kuka take wui-wui tana mutsu-mutsu cikin hannunsa.
ya ce
"Ku bashi sadaki ku fad'a masa bazan zauna da ita haka kawai ba sai nasa an d'aura mana aure."
yana kaiwa nan ya cirota a jikinsa ya janyo ta ya yi waje da ita.
Abba da hankalin sa ya yi mummunar tashi ya mike a haukace ya na cewa
"Kayi wa Allah da Manzonsa kada ka aikata haka, wlh yarinyar nan amana ce a guri na, dan Allah ka dawo da ita ko nawa kake bukata zan baka, ka taimake ni kaji tausayin marainiya ka dawo da ita, ni ku tafi da ni."
Ko juyo wa baiyi ba ya ciccib'i FEERYAL data keta tirjewa tana mikawa su Abba hannu su taimake ta,
ya rataya ta a kafad'a ya fice da ita.
Abba ya mike zaibi bayansu yana had'asu da girman Allah su dawo da ita shi su d'auke shi.
wanda babban nasu ya ce ya bada sadakin, ya wurgawa Abba jakar kud'i ya ce
"Ka d'auki wannan miliyan goma ne a ciki, sadakin ta kenan,
ka godewa Allah 'yarku tayi goshi da har aka baku sadakin ta, dan oga baya bada sadakin duk wacce yaje d'auka, itace mace ta farko cikin mata sittin da biyar da oga ya d'auko ya bada sadaki a kanta,
kuma ya yi ikirarin zai je a d'aura musu aure da ita, ba zama haka kawai zaiyi da ita ba,
to ai kai ka godewa Allah kun haifo mai kima a gun oga,
rike kud'in nan kai dai zai tare ma wani abun,
mujenku-mujenku."
yad'agawa 'yan'uwansa hannu suka bi bayan ogan nasu da gudu.
Hajja Umma da Maryam suka saka hannu a kai suka kurma kururu, wan da ake kira da kururuwa bayan hari dan ba mai jinsu.
Abba kuwa zaman dirshem ya yi a kasa yana ambaton sunan Allah yakawo musu agaji.
A waje kuwa b'arayin nan suka shige motocin su,
wan da tuni ogan nasu ya shige nashi motar,
suna gidan baya yana rungume da FEERYAL da take ta zabga kuka.
suka ja motocin su da mugun gudu suna harbi, babu kuma wan da ya isa ya yi gigin tinkararsu.
A b'angaren Inspector Nasir kuwa, yana jiyo maganganun b'arayin nan a ta wayar Maryam daya ke yashe a kasa,
kafin su fita daga d'akin.
da sauri ya mike ya sauko a kan gadon da yake kwance.
cikin gaggawa ya kira wayan office d'in su na 'yan sanda.
ya bada umurnin gaggawa mota uku na 'yan sanda suka fito cikin shiri.
nan da nan yakuma kiran Armay barrack ya kira number major Sadam ya sanar masa da abin da yake faruwa.
batare da b'ata lokaci ba major Sadam ya taso da tawagar sa.
FEERYAL a motar b'arayi, tsoro kamar ta haye ranta yakuma rungume ta tsam yana jin sa cikin nishad'i, sai shafa bayan ta yake yana fad'in
"Kar ki sa min kanki ya yi ciwo, ki b'ata mana daren amarcin mu, kiyi shiru da wannan kukan haka,
ke ce mace ta farko dana tab'a lallab'ata duk wacce nad'auka ta kawo min wargi bugun ta nake ko da ina kanta ne kuwa,
kinga ke jikin ki ba irin nasu bane, idan na sa miki hanu bazaki ganu ba,
kiyi shiru kawai mu isa mu more."
Ido FEERYAL ta rumtse tana jin kirjinta na wani irin bugawa, numfashin ta yana wani irin sama-sama, ya yin da kanta ke tsananin sara mata.
tsoro mai tsanani yana dad'a baibaye ta.