← Book details Dr Khaleed Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 84 OF 91

Sashe 84

Dr Khaleed Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
112.....
Khaleel na shigowa clinic din ya nufi labour ward hnklinsa a tashe ba tare da ya bi ta kan nurses din dake reception ba, suka ci karo da Najeeb, Najeeb ya rikosa yace "kana da nmbr Dad dinta?" Khaleel ya fixge hannunsa xae ci gaba da tafiya Najeeb ya fixgosa a fusace yace "da'lla ka saurareni malam" Khaleel yace "me xa ayi da shi" Najeeb yace "dad din Ameesha yace I shud ask yhu, yhu knw! she's just giving headache in there sae Abbanta take kira, just cal him kadda ta ja ma kanta da babies din cikinta wani harm" Khaleel ya dafe kansa ya juya xae shiga room din Najeeb ya kuma rikosa yace "Cool down man, she's OK ka bani nmbr dad dinta kawae" khaleel ya girgixa kai da kyar yace "bani da shi, I dnt have" yana kai wa nn ya kuma juyawa da sauri Najeeb ya kuma rikesa yace "ka kwantar da hnklin ka frnd xata sauka lfya idan Allah ya yrda, ko nmbr mum dinta gare ka ka bani kawae, we will get to her dad through d mum" khaleel ya fiddo wayarsa a sanyaye ya shiga neman layin mum din Ashnaah, Najeeb ne ya karba wayar ya ja sa suka fita xuwa haraban asibitin, bin sa kawae khaleel yake ba don yasan yana yi ba, bugu biyu momy ta daga, Najeeb ya gaisheta snn yace "em momy abokin mijin fateema ne, dama da Abba muke son mgna don Allah" momy da lkci daya hnklinta ya tashi ta dake tace "lfya?" Najeeb yace "lfya lau, Fateemar ce dae ke nakuda, kuma ta dage tana son ganin abbanta, don Allah ki masa mgna momy kar wani abun ya sameta, kila idan ta gansa xa ta samu nutsuwa, har Allah ya sauketa lfya" momy da gaba daya hnklinta ya gama tashi tace "toh bari in gaya masa, wani asibitin ne don Allah" Najeeb ya gaya mata asibitin, momy ta katse wayar hawaye na bin kuncinta ta fito da sauri don xuwa gun mai gidan nata da ke falo, kasa ce mata komae Abba yyi yana kallonta can ya mike a hnkli ya dauki makullin motarsa yace "wani asibitin ne?" Momy ta gaya masa ya juya ya fice. Duk ynda khaleel ya so shiga labour ward ya ga Ashnaah kin barinsa dad din Ameesha yyi, wani doctor faruqh ya ja sa suka fita can haraban asibitin ya ajiye masa kujera yace "ka xauna nn plss kar ka kuma shigowa ko da reception ne, sae kace ba likita ba khaleel cool down plss Allah xae sauke matarka lfya kai ta mata addu'a kawae" Khaleel ya xauna ya dafe kansa dake sara masa bae ce komae ba, Likitan ya juya ya koma cikin asibitin, har Abban Ashnaah ya shigo asibitin Khaleel bae lura da shi ba, Abba na shiga reception Najeeb ya nufo sa da sauri yace "sannu da xuwa Abba, mu je ka ganta" bin sa kawae Abba ya shiga yi bae ce komae ba, dai dai bakin ward din suka hadu da dad din Ameesha ya fito da wani likita da ya tura ya kira masa Khaleel kawae ya xo ya sa hannu ayi mata cs don bae ga alamar xata iya haihuwa da kanta ba, yana kallon Abba yace "kai ne mahaifinta koh Alhaji?" Abba ya gyada masa kae kawae, dad din Ameesha ya koma cikin ward din ba a dau lkci ba ya fito yace "ka shiga ka ganta Alhaji," Abba ya tura kofan ya shiga Najeeb na biye da shi a baya, kasa karasawa ciki yyi yana kallon yar tasa, idonta rufe gam ta rike hannun Ameesha da ke ta tofa mata addu'a, bbu abinda ke fitowa bakinta sae salati in tayi tayi ta gaji sae kuma tace ina Abbanta ita a kira mata shi, nurses uku ne kanta da likita daya, Abba ya karaso ya dan duka kusa da ita yana kallonta yace "am here daughter," bude ido tayi da sauri lkci daya ta tsaida surutan da take ta shiga kkrin mikewa xaune ya dakatar da ita ya rike hannunta cikin nasa yace "kar ki damu fateema, yhu will b alryt in'sha Allah" ta kuma fashewa da kuka da kyar ta bude baki muryarta na rawa tace "don Allah don annabi ka yafe min Abbana" Abba ya girgixa mata kai a hnkli yace "na yafe maki da ddewa fateema, yhu will b alryt dota, kiyi ta addu'a" ta fashe da wani matsanancin kuka ta rike hannunsa gam muryarta na rawa tace "da gske Abbana" Kae kawae Abba ke iya gyada mata, ta saki salati tana girgixa ta dalilin wani axaba da take ji lkci daya ta shiga kkrin mikewa kuma, Abba ya mayar da ita shi ma ya shiga tofa mata addu'an, axaban da take ji bae sa ta rufe baki ba tace "Abba momyna fa ina take" Abba bae ce mata komae ba sae adduan da yake ta tofa mata yana rike da ita. Ba karamin wahala Ashnaah ta sha ba don har an fara shirin shiga da ita theatre ta sullubo santalelen danta ko minti daya ba ayi ba dan uwansa ya biyo sa, bbu abinda ke fitowa bakin ta sae salati tana rike da hannun Abbanta da ke kanta har lkcn idonta a runtse, a hnkli ta bude idanuwanta ta shiga kkrin bude baki da nufin yi ma abbanta mgna amma ta kasa, ya duka don jin me xata ce ya ga ta soma cika hannunsa daga nata a hnkli har ta sake gaba daya, lkci daya ya ga kmr komae na ta ya tsaya, a rude ya kamo hannunta yace "fateema" Ameesha da ke kallon duk abinda ya faru ta koma baya da sauri lkci daya ta juya masu baya ta runtse ido xuciyarta na bugawa, dad dinta ya taho da sauri yana kallon Ashnaah a sanyaye, Dr Faruqh ne yyi karfin halin dauko stethoscope ya dawo ya shiga duba ta, Najeeb ya ajiye yaron hannunsa ya karaso da sauri ganin ynda faruqh ya tsaya kmr gunki yana kallonta, fixge stethoscope din yyi ya shiga dubata, faruqh ya juya ya fice daga ward din kawae, Abba da gaba daya ya gama rudewa yace "plss ku gaya min wats wrong, wats wrong with my dota" Najeeb ya hade kansa da abun gado ya kasa dagowa.

Infact duk Wanda yasan chapter din nn yyi masa sugar ya taho mu kwashi shoki, lol, Wanda kuma yasan bae masa sugar ba toh I assure him dogon suma tayi. Masu kkrin hacking fcbk accnt dina kuma su rufamin asiri su yi hkuri bata mutu ba ehe, Lol.

I dedicate this page to Rukayya Usman Adam Allah bar min ke kawalli.
Chapter 84 · 0% Book details