Sashe 40
Dr Khaleed Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
59.....
Khaleel ya juya yana kallonta bayan ya gama parkn bbu yabo bbu fallasa yace "ki fita ki xabi abubuwan da kike so, sae kuma ki kuma xuwa ki ce ma ummina ban siya maki komae ba," yana kai wa nn ya fita, bbu musu ta fito ta bi bayansa suka shiga tayi shoppn dinta mai yawa, komae taga ni ko bae mata ba jefa shi cikin trolley take tsabar mugunta, shi dae bin ta da kallo kawae yake, har ta gaji don kanta fuskarta daure tana kallonsa tace "na gama." Yyi murmushi yace "tot baki gama muguntan ba ae" Kusan kayan dubu hamsin ta diba don yawancinsu duk turarruka masu tsada ne da takalma, ya biya kudin snn suka fito aka loda masu kayan a bayan mota, sae da ya fara siyan table water a gun da ake sayar da drinks cikin mall din snn ya nufi motarsa, Ashnaah ta juya tana kallon ruwan hannunsa ta hade rae tace "to ni ma Ae xan sha ruwan" juyawa yyi yana kallonta da kmr xae yi mgna sae kuma ya fasa, ya bude ruwan hannunsa ya sha kusan rabi snn ya rufe ba tare da ya kalleta ba ya mika mata, ta xaro ido tace "tab" ajiye ruwan sa yyi ya tada motar ys kama hanyar gida. Biyar saura suka isa gida, bata bi ta kan kayanta dake bayan mota ba ta nufi cikin gidan da sauri don xuwa ta ga gyaran da aka yi ma dakin amarya, mutane ssae ta tarar cikin gidan, duk suka bi ta da kallo, ita ma hka, tabe bak tayii ta nufi sama, dakin da ke kusa da nasa ake jeran, ta karasa bakin kofar dakin tana leken dakin ba karamin hadewa dakin yyi ba, kmr na wata yar shugaban kasa, ta tabe baki hadewa da cewa ikon Allah, kallonta kawae mutanen dake ciki suke da mmki, sae da ta gama kare ma ko ina kallo daga Bakin kofar snn ta juya xata bar wajen dae dae lkcn da Khaleel ya hauro sama, kallonta ya shiga yi yace "me kike yi a nn" a takaice tace "bai ma ido na abinci" bata jira cewarsa ba ta shige dakinta, sae da ta cire kayan jikinta snn ta dauki xani ta daura tayi kwanciyarta xuciyarta fess nn da nn bacci ya dauketa. Can after magrib ta farka tayi sllh, snn ta sauko downstairs sanye da hijab dinta, tsit kke jin gidan alamar duk an watse, falo ta tarar da Khaleel xaune yana cin fruit lkci daya yana waya, kallo daya tayi masa ta nufi kitchen tana tunanin me xata girka ta ci, daga karshe ta ga indomin ma baya ranta ta hada tea mai kauri ta fito, har ta nufi stairs sae kuma ta dawo tana kallon Khaleel fuskarta daure tace "gobe fa xan tafi sch" juyawa yyi yana Mata mugun kallo yace "get out ki ban waje" xaro ido tayi tana kallonsa ta ajiye tean hannunta da sauri ta xa gayo cikin falon tana kallonsa tace "ban gne ba, da xu nayi ma Abbana mgna, har ya ban kudin mota da xan fara xuwa, dama mun kusa fara exams in ji su ummi" yana mata mugun kallo yace "to bbu inda xa ki, bar min falona" kuka ta saki ssae tana cewa "wllh sae na je, tunda kace sae in ubana ne xae dinga biya min, kuma gashi ya bani kudin mota ya ce in tafi" mikewa
yyi ya daka Mata tsawa yace "bar min falona kar in taka ki, Baban ki ke da iko da ke a ynxu ko ni, nace bbu inda xaki, kuma hkn ya xauna" kuka takaici ta kuma fashewa da ta rufe ido ta shiga fesa masa rashin kunya, ya yo kanta ta bar gun da gudu tayi ball da cup din tean da ta ajiye kasa, mug din ya tarwatse ruwan tean ya malale ta fasa ihu ta durkushe wajen, karasowa kusa da ita yyi da sauri ganin jini a kafarta, ya duka gabanta yace "subhanallahi" kuka ta dinga rusa masa tana yarfe hannu, ya Duba kafar ya ga yankewa kawae tayi a tafin kafar, daukar ta yyi ya nufi sama da ita ya bude falonsa ya shiga snn ya nufi bedroom dinsa ya xaunar da ita gefen gadonsa, cire mata hijab din jikinta yyi ganin har kasa yake ja, spirit ya dauko da cotton wool xae wanke mata gurin ta rike sa a tsorace tace "aa ni wllh bna so xafi xae min" ya ce "dan kadan xan sa maki, rufe idonta tayi lkci dayata ta saki ihu ta dafa kafadansa jin wani shegen xafi yana wanke wajen, daga kai yyi yana kallonta har lkcn yana rike da kafarta idonsa ya sauka kan kirjinta da yake hangowa daga durkushen da yake, bude ido tayi a hnkli tana kallonsa, ta xaro ido ganin abinda yake ta kare kirjinta da sauri, mikewa yyi shima da sauri ba tare da ya kalleta ba yace "jinin ya tsaya, nxt wk sae ki fara makarantar kafin nn an kawo min amaryata" mikewa tayi cike da jin ddi ta fice daga dakin. Ran Friday bayan an sauko daga juma'a aka daura auren Ameesha da Khaleel, Ashnaah kam ko a jikinta don ko momynta ma bata gaya ma ba bare wani nata, throughout ranan gidansu Khaleel ta yini da su Meenah don tun da safe ya kai ta, ummi tausayin Ashnaah kawae take don ta ga kmr yarinta yyi Mata yawa ganin ynda take ta harkan gabanta kmr ba kishiya aka mata ba, ita ko ranan dama ta samu dn sun fi awa biyu suna waya da usman dinta, bayan isha Ashnaah na kwance dakin Rukayya tana game da Sabon wayarta Meenah ta shigo rike da Jakarta alamar xata wuce, Meenah tace "wae fateema baki fada min ynda ku ka yi da Baban Zeenat ba ko daxu ta kirani wllh, ko dae har kin fara tausayin mijin naki ne" Ashnaah tace "wani tausayi? Ni wllh na ma manta, ae gwara da kika tuna min bari ma in je in kirasa ynxu wllh" Meenah tace "dare bae yi ba" Ashnaah tace Karfe fa takwas da rabi ynxu" mikewa ashnaah tayi ta fita don xuwa garden ta kira dad dn Zeenat, Meenah na biye da ita a baya. Dai dai bakin kofar fita suka hadu da Khaleel xa su shigo da su Najeeb, Meenah ta koma baya da sauri Khaleel ya shiga Mata wani irin kallo can yyi murmushi yana kallonsu Najeeb yace "nn da wata biyu xa ku kuma xuwa daurin aurena idan Allah ya yrda," Najeeb dae bae tanka sa ba sae kallon Ashnaah yake, juyawa Ashnaah tayi ta koma sama cike da jin haushin kiran da bata yi ba, Meenah ma ta ja tsaki ta bi bayanta. Karfe tara saura Khaleel ya sallami momynsa da ta ki sakar masa fuska tun da ya shigo gidan tafiya da Ashnaah, nasiha ssae ummi tayi ma Ashnaah kmr ynda xata ma yar ta snn tace ta tashi su tafi, Ashnaah ta mike tana kallon Khaleel shi ma ya mike snn yyi ma umminsa sae da safe ya fita.
59.....
Khaleel ya juya yana kallonta bayan ya gama parkn bbu yabo bbu fallasa yace "ki fita ki xabi abubuwan da kike so, sae kuma ki kuma xuwa ki ce ma ummina ban siya maki komae ba," yana kai wa nn ya fita, bbu musu ta fito ta bi bayansa suka shiga tayi shoppn dinta mai yawa, komae taga ni ko bae mata ba jefa shi cikin trolley take tsabar mugunta, shi dae bin ta da kallo kawae yake, har ta gaji don kanta fuskarta daure tana kallonsa tace "na gama." Yyi murmushi yace "tot baki gama muguntan ba ae" Kusan kayan dubu hamsin ta diba don yawancinsu duk turarruka masu tsada ne da takalma, ya biya kudin snn suka fito aka loda masu kayan a bayan mota, sae da ya fara siyan table water a gun da ake sayar da drinks cikin mall din snn ya nufi motarsa, Ashnaah ta juya tana kallon ruwan hannunsa ta hade rae tace "to ni ma Ae xan sha ruwan" juyawa yyi yana kallonta da kmr xae yi mgna sae kuma ya fasa, ya bude ruwan hannunsa ya sha kusan rabi snn ya rufe ba tare da ya kalleta ba ya mika mata, ta xaro ido tace "tab" ajiye ruwan sa yyi ya tada motar ys kama hanyar gida. Biyar saura suka isa gida, bata bi ta kan kayanta dake bayan mota ba ta nufi cikin gidan da sauri don xuwa ta ga gyaran da aka yi ma dakin amarya, mutane ssae ta tarar cikin gidan, duk suka bi ta da kallo, ita ma hka, tabe bak tayii ta nufi sama, dakin da ke kusa da nasa ake jeran, ta karasa bakin kofar dakin tana leken dakin ba karamin hadewa dakin yyi ba, kmr na wata yar shugaban kasa, ta tabe baki hadewa da cewa ikon Allah, kallonta kawae mutanen dake ciki suke da mmki, sae da ta gama kare ma ko ina kallo daga Bakin kofar snn ta juya xata bar wajen dae dae lkcn da Khaleel ya hauro sama, kallonta ya shiga yi yace "me kike yi a nn" a takaice tace "bai ma ido na abinci" bata jira cewarsa ba ta shige dakinta, sae da ta cire kayan jikinta snn ta dauki xani ta daura tayi kwanciyarta xuciyarta fess nn da nn bacci ya dauketa. Can after magrib ta farka tayi sllh, snn ta sauko downstairs sanye da hijab dinta, tsit kke jin gidan alamar duk an watse, falo ta tarar da Khaleel xaune yana cin fruit lkci daya yana waya, kallo daya tayi masa ta nufi kitchen tana tunanin me xata girka ta ci, daga karshe ta ga indomin ma baya ranta ta hada tea mai kauri ta fito, har ta nufi stairs sae kuma ta dawo tana kallon Khaleel fuskarta daure tace "gobe fa xan tafi sch" juyawa yyi yana Mata mugun kallo yace "get out ki ban waje" xaro ido tayi tana kallonsa ta ajiye tean hannunta da sauri ta xa gayo cikin falon tana kallonsa tace "ban gne ba, da xu nayi ma Abbana mgna, har ya ban kudin mota da xan fara xuwa, dama mun kusa fara exams in ji su ummi" yana mata mugun kallo yace "to bbu inda xa ki, bar min falona" kuka ta saki ssae tana cewa "wllh sae na je, tunda kace sae in ubana ne xae dinga biya min, kuma gashi ya bani kudin mota ya ce in tafi" mikewa
yyi ya daka Mata tsawa yace "bar min falona kar in taka ki, Baban ki ke da iko da ke a ynxu ko ni, nace bbu inda xaki, kuma hkn ya xauna" kuka takaici ta kuma fashewa da ta rufe ido ta shiga fesa masa rashin kunya, ya yo kanta ta bar gun da gudu tayi ball da cup din tean da ta ajiye kasa, mug din ya tarwatse ruwan tean ya malale ta fasa ihu ta durkushe wajen, karasowa kusa da ita yyi da sauri ganin jini a kafarta, ya duka gabanta yace "subhanallahi" kuka ta dinga rusa masa tana yarfe hannu, ya Duba kafar ya ga yankewa kawae tayi a tafin kafar, daukar ta yyi ya nufi sama da ita ya bude falonsa ya shiga snn ya nufi bedroom dinsa ya xaunar da ita gefen gadonsa, cire mata hijab din jikinta yyi ganin har kasa yake ja, spirit ya dauko da cotton wool xae wanke mata gurin ta rike sa a tsorace tace "aa ni wllh bna so xafi xae min" ya ce "dan kadan xan sa maki, rufe idonta tayi lkci dayata ta saki ihu ta dafa kafadansa jin wani shegen xafi yana wanke wajen, daga kai yyi yana kallonta har lkcn yana rike da kafarta idonsa ya sauka kan kirjinta da yake hangowa daga durkushen da yake, bude ido tayi a hnkli tana kallonsa, ta xaro ido ganin abinda yake ta kare kirjinta da sauri, mikewa yyi shima da sauri ba tare da ya kalleta ba yace "jinin ya tsaya, nxt wk sae ki fara makarantar kafin nn an kawo min amaryata" mikewa tayi cike da jin ddi ta fice daga dakin. Ran Friday bayan an sauko daga juma'a aka daura auren Ameesha da Khaleel, Ashnaah kam ko a jikinta don ko momynta ma bata gaya ma ba bare wani nata, throughout ranan gidansu Khaleel ta yini da su Meenah don tun da safe ya kai ta, ummi tausayin Ashnaah kawae take don ta ga kmr yarinta yyi Mata yawa ganin ynda take ta harkan gabanta kmr ba kishiya aka mata ba, ita ko ranan dama ta samu dn sun fi awa biyu suna waya da usman dinta, bayan isha Ashnaah na kwance dakin Rukayya tana game da Sabon wayarta Meenah ta shigo rike da Jakarta alamar xata wuce, Meenah tace "wae fateema baki fada min ynda ku ka yi da Baban Zeenat ba ko daxu ta kirani wllh, ko dae har kin fara tausayin mijin naki ne" Ashnaah tace "wani tausayi? Ni wllh na ma manta, ae gwara da kika tuna min bari ma in je in kirasa ynxu wllh" Meenah tace "dare bae yi ba" Ashnaah tace Karfe fa takwas da rabi ynxu" mikewa ashnaah tayi ta fita don xuwa garden ta kira dad dn Zeenat, Meenah na biye da ita a baya. Dai dai bakin kofar fita suka hadu da Khaleel xa su shigo da su Najeeb, Meenah ta koma baya da sauri Khaleel ya shiga Mata wani irin kallo can yyi murmushi yana kallonsu Najeeb yace "nn da wata biyu xa ku kuma xuwa daurin aurena idan Allah ya yrda," Najeeb dae bae tanka sa ba sae kallon Ashnaah yake, juyawa Ashnaah tayi ta koma sama cike da jin haushin kiran da bata yi ba, Meenah ma ta ja tsaki ta bi bayanta. Karfe tara saura Khaleel ya sallami momynsa da ta ki sakar masa fuska tun da ya shigo gidan tafiya da Ashnaah, nasiha ssae ummi tayi ma Ashnaah kmr ynda xata ma yar ta snn tace ta tashi su tafi, Ashnaah ta mike tana kallon Khaleel shi ma ya mike snn yyi ma umminsa sae da safe ya fita.