Sashe 69
Dr Khaleed Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar 96..... A hnkli Khaleel ya
shiga tada Ashnaah a cikin mota bayan ya shiga hotel din yyi
masu bookn din daki ya fito, Ashnaah ta bude ido tana kallonsa,
da ganinta kasan bacci ne ssae a idonta, ya kamo hannunta yace
"Cum on wife mu je ki kwanta, I knw yhu need rest" da
taimakonsa ta fito daga motar ta shiga bin haraban hotel din
kawae da kallo, snn ta juya tana kallonsa, murmushi ya sakar
mata ya nufi entrance din shiga hotel din yana rike da hannunta
har lkcn, bin sa kawae take har suka shiga hotel din ya haura
sama da ita, room din da aka bashi suka nufa ya tura kofar dakin
suka shiga, hijab din jikinta ya cire mata ya shimfida kan neat
bedsheet din da ke kan gadon dakin snn yace ta kwanta tayi
baccinta, bbu musu ta kwanta shi kuma ya fita don shigo da
abubuwan da yasan xa su bukata, ko da ya dawo har ta koma
bacci, ya ajiye jakar hannunsa ya xauna gefen gadon a sanyaye ya
dafe kansa da yyi masa nauyi yana tunanin abun yi ynxu, yes
yana da 4.5 mlln a acc ynxu wat is he suppose to do, idan yace
xae siya gida there will b nothin left he knw, to da me xae kula da
ita da bbyn da ke cikinta idan ya siya gidan, yes sae ya nemi aiki
to meet up their needs nd demands idan ya siya gidan ynxu, kmr
wnda ya tuno abu ya girgixa kai a hnkli ya lumshe ido yace "No!
lookn 4 job is a kinda hell ynxu, dafe kansa ya kuma yi a
xuciyarsa yace "its better I rent an apartment, yes 5 to 6 hndrd
thousand I guess" shiru yyi yana tunanin shawaran da ya ba kansa
na karshe, ajiyar xuciya ya sauke ganin hkn kadae ne abun yi
ynxu, wayarsa dake gefensa ya shiga ring ya daga da sauri ya sa
cylnt don kar ya tada Ashnaah, ya ga Najeeb ne ke kiransa, da
kmr baxae daga ba don wani mugun haushinsa yake ji, sae kuma
ya daga yace "ya aka yi?" Daga daya bangaren Najeeb yace "kana
gida ne? Gani nn xuwa ynxu." Khaleel yace "bana gida ina Zaria,
Akwae matsala ne?" Najeeb yace "of course no dan bakar mgna,
kawae naga kwana biyu bamu hadu bne" Khaleel yace "ina Zaria
ynxu, sae na dawo." Najeeb yace "ok ka kirani idan ka dawo"
Khaleel yace "OK" snn ya katse kiran ya ajiye wayarsa tare da jan
tsaki, ko kadan baya bukatan taimakon kowa a ynxu dae. Mikewa
yyi ya fita don siyo mata abinda xata ci kafin ta tashi duk da
yasan ba abincin ma take ci ba, wani supermarket ya tafi ya siyo
kayan tea ya dawo snn ya siya abinci a eatry din dake cikin hotel
din ya haura sama, xaune ya sameta kasan dakin ta hade kai da
gwiwa, ya karaso ya durkusa gabanta a hnkli yace "me ya faru
wife" ta dago kai tana kallonsa da kyar tace "amae nake ji,"
dagota yyi yace "mu je kiyi toh" kmr xata yi kuka tace "ya ki
fitowa" xaunar da ita yyi gefen gado ya ce "idan kin ci abinci xae
fito, ga abinci nn na siyo maki ki ci kadan sae kiyi aman" haransa
tayi sae kuma ta saka kuka irin ta shagwaba, yyi shiru yana
kallonta lkci daya yyi murmushi ya rungumota a hnkli yana shafa
bayanta yace "to ya kike son in maki wife" lamo tayi a jikinsa bata
ce komae ba, ya dago kanta yana kallon cikin idonta yace "to xa
ki sha tea?" Ta make kafada alamar A'a, murmushi ya kuma yi
yace "to me xa ki ci?" Kmr xata yi kuka tace "ni amae nake ji"
mikewa yyi ya dauko ledan abincin da ya siyo ya dawo gabanta ta
mike da sauri ta bar wajen don ko ganin abincin bata son yi, can
karshen gadon ta koma ta xauna, ya ajiye abincin ya bi ta ya
xauna gefenta yace "toh xa ki sha kunu?" Juyawa tayi tana
kallonsa tayi shiru kmr me naxari snn ta gyada masa kai da sauri,
wayarsa ya dauka, ya shiga neman layin Zeenat, har ya mance
rabon da suyi waya, duk da da can ma ita ke kiransa ba shi ke
kiranta ba, bugu daya ta dauka, suka gaisa tace "ka mance da ni
ko doctor" Khaleel yace "A'a ban mance ki ba, ya mutanen
gidan?" Zeenat tace "duk suna lfya, ya su Fateema da khadija"
Khaleel yace "suna lfya, kina kd ne?" Tace "ehh ina nn" juyawa yyi
yana kallon Ashnaah da ta hade rae tana kallonsa, ya mike ya fice
daga dakin, sae bayan da ya fita yace "favour daya nake son kiyi
min Zeenat" tace "na me fa Dr" Khaleel yace "kunu xa ki dama
min plss idan bbu takura" da mmki Zeenat tace "kunu?" Yace
"yeah pls" tace "to shknn office xan kawo maka?" Khaleel yace
"No idan kin gama ki kirani kawae xan xo in amsa" tace "to shknn
xan yi ynxu" yace "am grateful, ki hada min da ruwan xafi a flask
plss" tace "OK bbu matsala" ya kuma yi mata gdya, snn ya katse
wayar ya dawo dakin, karasowa yyi kan gado ya xauna gefen
Ashnaah ganin ynda ta wani hade rae ta juya baya yace "me ya
faru wife?" Kmr jira take "ta fashe da kuka tace "ina ruwanka," ya
dan yi shiru snn yace "Allah ya ba ki hkuri wife" kmr ya kara
tunxurata ta kuma rushewa da kuka, yyi murmushi ya mike jin ana
kiraye kirayen sllhn magrib ya nufi bathroom, mikewa tayi da sauri
ta nufi inda ya ajiye wayarsa ta dauka ta shiga call log don ganin
da wnda ya gama waya, ajiye wayar tayi a sanyaye ganin Zeenat,
ta koma inda take ta xauna duk gaba daya sae ta nemi aman da
take ji ta rasa. Ko da ya fito
kallo daya yyi mata ya fita daga dakin
don xuwa masallaci, kasa tafiya masallacin yyi ya dawo dakin ya
sameta ta sakko kasa ta hade kai da gwiwa tana kuka, ya karaso
kusa da ita yana murmushi ya durkusa gabanta ya dagota a hnkli
yace "I only belong to yhu wife, no one else but yhu" xaunawa yyi
a hnkli ya jawota jikinsa yana murmushi.
shiga tada Ashnaah a cikin mota bayan ya shiga hotel din yyi
masu bookn din daki ya fito, Ashnaah ta bude ido tana kallonsa,
da ganinta kasan bacci ne ssae a idonta, ya kamo hannunta yace
"Cum on wife mu je ki kwanta, I knw yhu need rest" da
taimakonsa ta fito daga motar ta shiga bin haraban hotel din
kawae da kallo, snn ta juya tana kallonsa, murmushi ya sakar
mata ya nufi entrance din shiga hotel din yana rike da hannunta
har lkcn, bin sa kawae take har suka shiga hotel din ya haura
sama da ita, room din da aka bashi suka nufa ya tura kofar dakin
suka shiga, hijab din jikinta ya cire mata ya shimfida kan neat
bedsheet din da ke kan gadon dakin snn yace ta kwanta tayi
baccinta, bbu musu ta kwanta shi kuma ya fita don shigo da
abubuwan da yasan xa su bukata, ko da ya dawo har ta koma
bacci, ya ajiye jakar hannunsa ya xauna gefen gadon a sanyaye ya
dafe kansa da yyi masa nauyi yana tunanin abun yi ynxu, yes
yana da 4.5 mlln a acc ynxu wat is he suppose to do, idan yace
xae siya gida there will b nothin left he knw, to da me xae kula da
ita da bbyn da ke cikinta idan ya siya gidan, yes sae ya nemi aiki
to meet up their needs nd demands idan ya siya gidan ynxu, kmr
wnda ya tuno abu ya girgixa kai a hnkli ya lumshe ido yace "No!
lookn 4 job is a kinda hell ynxu, dafe kansa ya kuma yi a
xuciyarsa yace "its better I rent an apartment, yes 5 to 6 hndrd
thousand I guess" shiru yyi yana tunanin shawaran da ya ba kansa
na karshe, ajiyar xuciya ya sauke ganin hkn kadae ne abun yi
ynxu, wayarsa dake gefensa ya shiga ring ya daga da sauri ya sa
cylnt don kar ya tada Ashnaah, ya ga Najeeb ne ke kiransa, da
kmr baxae daga ba don wani mugun haushinsa yake ji, sae kuma
ya daga yace "ya aka yi?" Daga daya bangaren Najeeb yace "kana
gida ne? Gani nn xuwa ynxu." Khaleel yace "bana gida ina Zaria,
Akwae matsala ne?" Najeeb yace "of course no dan bakar mgna,
kawae naga kwana biyu bamu hadu bne" Khaleel yace "ina Zaria
ynxu, sae na dawo." Najeeb yace "ok ka kirani idan ka dawo"
Khaleel yace "OK" snn ya katse kiran ya ajiye wayarsa tare da jan
tsaki, ko kadan baya bukatan taimakon kowa a ynxu dae. Mikewa
yyi ya fita don siyo mata abinda xata ci kafin ta tashi duk da
yasan ba abincin ma take ci ba, wani supermarket ya tafi ya siyo
kayan tea ya dawo snn ya siya abinci a eatry din dake cikin hotel
din ya haura sama, xaune ya sameta kasan dakin ta hade kai da
gwiwa, ya karaso ya durkusa gabanta a hnkli yace "me ya faru
wife" ta dago kai tana kallonsa da kyar tace "amae nake ji,"
dagota yyi yace "mu je kiyi toh" kmr xata yi kuka tace "ya ki
fitowa" xaunar da ita yyi gefen gado ya ce "idan kin ci abinci xae
fito, ga abinci nn na siyo maki ki ci kadan sae kiyi aman" haransa
tayi sae kuma ta saka kuka irin ta shagwaba, yyi shiru yana
kallonta lkci daya yyi murmushi ya rungumota a hnkli yana shafa
bayanta yace "to ya kike son in maki wife" lamo tayi a jikinsa bata
ce komae ba, ya dago kanta yana kallon cikin idonta yace "to xa
ki sha tea?" Ta make kafada alamar A'a, murmushi ya kuma yi
yace "to me xa ki ci?" Kmr xata yi kuka tace "ni amae nake ji"
mikewa yyi ya dauko ledan abincin da ya siyo ya dawo gabanta ta
mike da sauri ta bar wajen don ko ganin abincin bata son yi, can
karshen gadon ta koma ta xauna, ya ajiye abincin ya bi ta ya
xauna gefenta yace "toh xa ki sha kunu?" Juyawa tayi tana
kallonsa tayi shiru kmr me naxari snn ta gyada masa kai da sauri,
wayarsa ya dauka, ya shiga neman layin Zeenat, har ya mance
rabon da suyi waya, duk da da can ma ita ke kiransa ba shi ke
kiranta ba, bugu daya ta dauka, suka gaisa tace "ka mance da ni
ko doctor" Khaleel yace "A'a ban mance ki ba, ya mutanen
gidan?" Zeenat tace "duk suna lfya, ya su Fateema da khadija"
Khaleel yace "suna lfya, kina kd ne?" Tace "ehh ina nn" juyawa yyi
yana kallon Ashnaah da ta hade rae tana kallonsa, ya mike ya fice
daga dakin, sae bayan da ya fita yace "favour daya nake son kiyi
min Zeenat" tace "na me fa Dr" Khaleel yace "kunu xa ki dama
min plss idan bbu takura" da mmki Zeenat tace "kunu?" Yace
"yeah pls" tace "to shknn office xan kawo maka?" Khaleel yace
"No idan kin gama ki kirani kawae xan xo in amsa" tace "to shknn
xan yi ynxu" yace "am grateful, ki hada min da ruwan xafi a flask
plss" tace "OK bbu matsala" ya kuma yi mata gdya, snn ya katse
wayar ya dawo dakin, karasowa yyi kan gado ya xauna gefen
Ashnaah ganin ynda ta wani hade rae ta juya baya yace "me ya
faru wife?" Kmr jira take "ta fashe da kuka tace "ina ruwanka," ya
dan yi shiru snn yace "Allah ya ba ki hkuri wife" kmr ya kara
tunxurata ta kuma rushewa da kuka, yyi murmushi ya mike jin ana
kiraye kirayen sllhn magrib ya nufi bathroom, mikewa tayi da sauri
ta nufi inda ya ajiye wayarsa ta dauka ta shiga call log don ganin
da wnda ya gama waya, ajiye wayar tayi a sanyaye ganin Zeenat,
ta koma inda take ta xauna duk gaba daya sae ta nemi aman da
take ji ta rasa. Ko da ya fito
kallo daya yyi mata ya fita daga dakin
don xuwa masallaci, kasa tafiya masallacin yyi ya dawo dakin ya
sameta ta sakko kasa ta hade kai da gwiwa tana kuka, ya karaso
kusa da ita yana murmushi ya durkusa gabanta ya dagota a hnkli
yace "I only belong to yhu wife, no one else but yhu" xaunawa yyi
a hnkli ya jawota jikinsa yana murmushi.