Sashe 51
Dr Khaleed Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
70.....
Karfe sha daya da yan mintina Alhaji Muhd mahaifin Khaleel da wasu daga abokansa da shi kansa Khaleel din suka iso gidansu Ashnaah, hka kawae gaban Khaleel ke faduwa, Abbansa ya fito da sauran abokansa biyu da kaninsa yana kallon Khaleel yace "to ae sae ka fito ka makale cikin mota" Khaleel ya girgixa kansa da kyar yace "bana son shiga Abba" Abokin abbansa yace "ka ji sha shanci to sae mu ce masu me in mun shiga, ka fito mu shiga ayi abinda ya dace my frnd" da kyar Khaleel ya iya fitowa daga motarsa, iyayen nasa suka nufi gun mai gadin dake xaune bakin gate din yana biye da su a baya, kanin Abbansa ne ya tambayesa ko mai gidan na ciki bayan sun gaisa mai gadin ya amsa masa da ehh, snn yace to ayi masu sallama da shi, ba a dau lkci ba mai gadin ya dawo ya ba su ixinin shiga yyi masu iso har falon Abba, Abba dake xaune falon ya mike ganin bakin nasa ya tarbesu ynda ya kamata, tsaf ya gane su barin da ya ga Khaleel, Khaleel kam kasa kallonsa yyi kansa a kasa ya gaishesa, Abba ya amsa bbu yabo bbu fallasa, snn khaleel ya xauna kasa nn gefen Abbansa, bayan an gama gaggaisawa abokin dad din Khaleel Alhaji umar yana kallon Abban Ashnaah yace "to dae ba wani abu ne ya kawo mu nn ba illa mun xo ne mu baka hkuri on behalf of dan mu akan abinda ka gani Alhaji, duk da dae shi wnn yaro yace ba shi yyi sakin ba, xancen dae ga shi nn kmr na wasan yara don ba mu taba jin inda mutum xae ce ba shi ne ya saki matarsa ba bayan ga takarda nn a dakinsa, to ynxu dae muna rokon ka afuwa da ka dubi girman Allah kayi hkuri xa mu mayar da yar ka....." Abba da tun da ya fara xancen yake kallonsa da mmki yyi saurin katse sa yana kai wa nn ta hanyar cewa "dama ashe idan aka yi saki uku mace na komawa dakinta ban sani ba" shiru suka yi duk suna kallonsa, Alhaji umar ya kalli Khaleel da sauri yace "saki uku ne dama" Shiru Khaleel yyi bae ce komae ba, da ka gansa kasan he is nt his self, Abbansa yyi tsaki yace "amma kai fa mutumin bnxa ne, dama kasan saki uku ne xa ka sa mu kwaso jiki mu xo nn kmr wasu kananun yara" da kyar Khaleel ya iya bude baki kmr xae masu kuka yace "wllh Abba bani ne nayi sakin nn ba" daya abokin Abban Khaleel yace "to ae Alhaji in har a lkci daya yyi saki ukun saki daya knn a musulince, ko ba hka ba" Abban Ashnaah yyi murmushi yace "idan ka ce ma mace ka saketa saki daya, biyu, uku, to ta saku knn gaba daya ko ba hka yake ba," kai kawae suke gyada masa, Abban Ashnaah yace "to a hka dan ku ya rubuta sakin" Khaleel ya dafe kansa yana ganin wani jiri daga xaunen da yake lkci daya hawaye ya cika idonsa, Abba ya sauke ajiyar xuciya yana duban Abban Ashnaah yace "ina takardan yake Alhaji, ko xa mu iya ganinsa" Abba ya mike ya nufi sama, Alhaji umar ya juya yana kallon Khaleel yace "kaga fa kar ka mayar da mu kananan mutane a nn Khaleel, ko kana shaye shaye ne wae" a raunane Khaleel yace "wllh wllh Abba bani ne na rubuta takardan ba, ban saketa ba ku yrda dani, its a set up I think" shiru duk suka yi suna kallonsa kowa na nasa tunanin a xuciya, Abba ya sauko rike da takardan ya mika masu ya koma ya xauna, warware takardan dad din Khaleel yyi lkci daya ya juya yana kallon Khaleel da mmki fuskarsa daure yace "whose writtin is dis" Khaleel ya xaro ido yana kallonsa gabansa na wani mugun faduwa, Abba ya jefa masa takardan ya dauka da sauri don ko kadan shi bae lura ma da rubutun ba ranan da Ashnaah ta basa, sake takardan yyi ya fadi kasa da wani irin shock, Abbansa da tuni ransa yyi mugun baci yace "lallai ka cika mahaukaci khaleel, kar ka raina mana wayo a nn, ka ga mun yi kama da yara ko marasu sanin ciwon kai, be careful fa" mikewa yyi a fusace yana kallon abokansa yace "plss ku tashi mu tafi, Allah ya ba mu alkhairi Alhaji" rikice masu Khaleel yyi ya dinga rantse rantse shi ba shi ya rubuta takarda ba, ya xamar masu kmr wani xautattce, Abban Ashnaah yyi murmushi yace "to ko da saki daya dan ku yyu ma 'ya ta banga dalilin da xan bari ta koma gidansa ba sae dae muje duk inda xa mu, ku dan ban lkcinku ku saurari abinda yasa nayi wnn furucin ba cin fuska ba" komawa Abban Khaleel yyi ya xauna, Abba ya shiga masu bayani a nutse ynda aka yi Khaleel ya auri Ashnaah snn ya kara masu da duk bayanin da Ashnaah tayi masa daxu, Abban Khaleel ya mike yana murmushi yace "ae hkn dai dai ne, kuma Alhmdllh da ta ga takardan, Allah kuma yyi mata sakayya" sallama yyi masa snn suka fice da abokansa da duk suma xancen bae masu ddi ba suka bar Khaleel nn xaune, da kyar ya isa gida a motarsa yana ganin double double, umminsa dake falo ta mike a rude yanayin da ta gan dan nata, ya xube nn gabanta ta duka da sauri tace "ya aka yi kuma? baku je bne?" daura kansa yyi a kafadarta ya shiga hawaye, rungumesa tayi a rude tace "ka gaya min ya ku ka yi son" kasa cewa komae yyi, hkn yasa ta dago sa suka nufi sama ta shiga bedroom dinta da shi ta sa ya kwanta ta xauna gefensa, ba a dau lkci ba bacci ya daukesa tayi shiru tana kallonsa, tasan jiya kwata kwata bae runtsa ba don a dakinta ya kwana, komawa falo tayi a sanyaye ta ci gaba da abinda take, can wajen azahar Khaleel ya tashi, sae da ummi ta tilasta masa ya ci abinci ya sha tea snn yyi sllh. Tana xaune gefensa bayan ya idar tace "ka gaya min ynda aka yi son" a sanyaye murya can kasa yace "mum its a set up, I knw it is, da writtin dina aka yi rubutun no body will blive I wasn't d one dat wrote it...." Kasa ci gaba yyi ta dalilin tokarewa da muryarsa yyi, lkci daya idonsa ya kada ssae, yana girgixa kai yace "I dont think xan iya rayuwa ba ita Ummi na ku taimake ni plss" hawaye ya gangaro idonsa, hawaye ne ya cika idon Ummi a hnkli tace "wa kke tunanin xae maka hka," shiru Khaleel yyi kmr me naxari snn ya mike tsaye da sauri yace "Ameesha! Ita kadae ta iya kalan rubutu na," makullin mota ya dauka da sauri ya fice daga dakin Ummi ta bi sa da sauri har kasa tana kiransa amma tuni ya shige mota ya figi motar yana danna horn aka bude masa gate ya fice a guje.
70.....
Karfe sha daya da yan mintina Alhaji Muhd mahaifin Khaleel da wasu daga abokansa da shi kansa Khaleel din suka iso gidansu Ashnaah, hka kawae gaban Khaleel ke faduwa, Abbansa ya fito da sauran abokansa biyu da kaninsa yana kallon Khaleel yace "to ae sae ka fito ka makale cikin mota" Khaleel ya girgixa kansa da kyar yace "bana son shiga Abba" Abokin abbansa yace "ka ji sha shanci to sae mu ce masu me in mun shiga, ka fito mu shiga ayi abinda ya dace my frnd" da kyar Khaleel ya iya fitowa daga motarsa, iyayen nasa suka nufi gun mai gadin dake xaune bakin gate din yana biye da su a baya, kanin Abbansa ne ya tambayesa ko mai gidan na ciki bayan sun gaisa mai gadin ya amsa masa da ehh, snn yace to ayi masu sallama da shi, ba a dau lkci ba mai gadin ya dawo ya ba su ixinin shiga yyi masu iso har falon Abba, Abba dake xaune falon ya mike ganin bakin nasa ya tarbesu ynda ya kamata, tsaf ya gane su barin da ya ga Khaleel, Khaleel kam kasa kallonsa yyi kansa a kasa ya gaishesa, Abba ya amsa bbu yabo bbu fallasa, snn khaleel ya xauna kasa nn gefen Abbansa, bayan an gama gaggaisawa abokin dad din Khaleel Alhaji umar yana kallon Abban Ashnaah yace "to dae ba wani abu ne ya kawo mu nn ba illa mun xo ne mu baka hkuri on behalf of dan mu akan abinda ka gani Alhaji, duk da dae shi wnn yaro yace ba shi yyi sakin ba, xancen dae ga shi nn kmr na wasan yara don ba mu taba jin inda mutum xae ce ba shi ne ya saki matarsa ba bayan ga takarda nn a dakinsa, to ynxu dae muna rokon ka afuwa da ka dubi girman Allah kayi hkuri xa mu mayar da yar ka....." Abba da tun da ya fara xancen yake kallonsa da mmki yyi saurin katse sa yana kai wa nn ta hanyar cewa "dama ashe idan aka yi saki uku mace na komawa dakinta ban sani ba" shiru suka yi duk suna kallonsa, Alhaji umar ya kalli Khaleel da sauri yace "saki uku ne dama" Shiru Khaleel yyi bae ce komae ba, da ka gansa kasan he is nt his self, Abbansa yyi tsaki yace "amma kai fa mutumin bnxa ne, dama kasan saki uku ne xa ka sa mu kwaso jiki mu xo nn kmr wasu kananun yara" da kyar Khaleel ya iya bude baki kmr xae masu kuka yace "wllh Abba bani ne nayi sakin nn ba" daya abokin Abban Khaleel yace "to ae Alhaji in har a lkci daya yyi saki ukun saki daya knn a musulince, ko ba hka ba" Abban Ashnaah yyi murmushi yace "idan ka ce ma mace ka saketa saki daya, biyu, uku, to ta saku knn gaba daya ko ba hka yake ba," kai kawae suke gyada masa, Abban Ashnaah yace "to a hka dan ku ya rubuta sakin" Khaleel ya dafe kansa yana ganin wani jiri daga xaunen da yake lkci daya hawaye ya cika idonsa, Abba ya sauke ajiyar xuciya yana duban Abban Ashnaah yace "ina takardan yake Alhaji, ko xa mu iya ganinsa" Abba ya mike ya nufi sama, Alhaji umar ya juya yana kallon Khaleel yace "kaga fa kar ka mayar da mu kananan mutane a nn Khaleel, ko kana shaye shaye ne wae" a raunane Khaleel yace "wllh wllh Abba bani ne na rubuta takardan ba, ban saketa ba ku yrda dani, its a set up I think" shiru duk suka yi suna kallonsa kowa na nasa tunanin a xuciya, Abba ya sauko rike da takardan ya mika masu ya koma ya xauna, warware takardan dad din Khaleel yyi lkci daya ya juya yana kallon Khaleel da mmki fuskarsa daure yace "whose writtin is dis" Khaleel ya xaro ido yana kallonsa gabansa na wani mugun faduwa, Abba ya jefa masa takardan ya dauka da sauri don ko kadan shi bae lura ma da rubutun ba ranan da Ashnaah ta basa, sake takardan yyi ya fadi kasa da wani irin shock, Abbansa da tuni ransa yyi mugun baci yace "lallai ka cika mahaukaci khaleel, kar ka raina mana wayo a nn, ka ga mun yi kama da yara ko marasu sanin ciwon kai, be careful fa" mikewa yyi a fusace yana kallon abokansa yace "plss ku tashi mu tafi, Allah ya ba mu alkhairi Alhaji" rikice masu Khaleel yyi ya dinga rantse rantse shi ba shi ya rubuta takarda ba, ya xamar masu kmr wani xautattce, Abban Ashnaah yyi murmushi yace "to ko da saki daya dan ku yyu ma 'ya ta banga dalilin da xan bari ta koma gidansa ba sae dae muje duk inda xa mu, ku dan ban lkcinku ku saurari abinda yasa nayi wnn furucin ba cin fuska ba" komawa Abban Khaleel yyi ya xauna, Abba ya shiga masu bayani a nutse ynda aka yi Khaleel ya auri Ashnaah snn ya kara masu da duk bayanin da Ashnaah tayi masa daxu, Abban Khaleel ya mike yana murmushi yace "ae hkn dai dai ne, kuma Alhmdllh da ta ga takardan, Allah kuma yyi mata sakayya" sallama yyi masa snn suka fice da abokansa da duk suma xancen bae masu ddi ba suka bar Khaleel nn xaune, da kyar ya isa gida a motarsa yana ganin double double, umminsa dake falo ta mike a rude yanayin da ta gan dan nata, ya xube nn gabanta ta duka da sauri tace "ya aka yi kuma? baku je bne?" daura kansa yyi a kafadarta ya shiga hawaye, rungumesa tayi a rude tace "ka gaya min ya ku ka yi son" kasa cewa komae yyi, hkn yasa ta dago sa suka nufi sama ta shiga bedroom dinta da shi ta sa ya kwanta ta xauna gefensa, ba a dau lkci ba bacci ya daukesa tayi shiru tana kallonsa, tasan jiya kwata kwata bae runtsa ba don a dakinta ya kwana, komawa falo tayi a sanyaye ta ci gaba da abinda take, can wajen azahar Khaleel ya tashi, sae da ummi ta tilasta masa ya ci abinci ya sha tea snn yyi sllh. Tana xaune gefensa bayan ya idar tace "ka gaya min ynda aka yi son" a sanyaye murya can kasa yace "mum its a set up, I knw it is, da writtin dina aka yi rubutun no body will blive I wasn't d one dat wrote it...." Kasa ci gaba yyi ta dalilin tokarewa da muryarsa yyi, lkci daya idonsa ya kada ssae, yana girgixa kai yace "I dont think xan iya rayuwa ba ita Ummi na ku taimake ni plss" hawaye ya gangaro idonsa, hawaye ne ya cika idon Ummi a hnkli tace "wa kke tunanin xae maka hka," shiru Khaleel yyi kmr me naxari snn ya mike tsaye da sauri yace "Ameesha! Ita kadae ta iya kalan rubutu na," makullin mota ya dauka da sauri ya fice daga dakin Ummi ta bi sa da sauri har kasa tana kiransa amma tuni ya shige mota ya figi motar yana danna horn aka bude masa gate ya fice a guje.