Sashe 27
Dr Khaleed Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
42....
Khaleel ya dan shafa kansa ba tare da ya kalli Abban nasa ba yace "Dama ba wata magana bace Abba aure nake son kara yi" yana fadin hka ya dago kansa don ganin reaction din dad din nasa, kallonsa kawae Abban nasa ke yi, Khaleel ya sunkuyar da kansa, Abba ya numfasa yace "aure kuma?" Khaleel ya dago kansa a hankali yace "in'sha Allah Abba" Abba yace "lfya dae koh" Khaleel yyi murmushi yace "lfya lau Abba" Abban yyi murmushi yace "to Allah ya bada sa'a, amma ina ka samo matar" Khaleel ya kuma sunkuyar da kansa yace "Ameen Abba, Khadija ce," Abba yace "wace Khadijar" Khaleel xae yi magana Abba yace "au! ko dae yar wajen Alhaji Mukhtar" Khaleel ba tare da ya dago kai ba yace "ita Abba" Abba yyi murmushi yace "ahh ae hkn da kyau Masha Allah, Allah ya tabbatar da alkhairi, amma matar ta ka ta amince dae ko?" Khaleel yace "eh ta sani abba" Abba yace "gud! Allah ya xaba abinda ya fi alkhairi son" Khaleel yyi murmushi yace "Ameen Abba, but plss Abba kae xaka ma ummi magana don bn san ynda xata dauki xancen ba" Abba yace "sam bata da ikon hanaka aure don ko uku kace kana so ynxu in dae xaka yi adalci aura maka xa ayi" Khaleel bae dae ce komae ba yyi murmushi kawae, bae bar falon Abbansa ba sae kusan Karfe tara, don tare ma suka fita masallaci don yin sllhn isha suka dawo suka ci gaba da hirarsu, ummi ce ta shigo falon tana kallon Khaleel tace "kai kasan xa ka jima hka don me xaka bar yar mutane ita daya a gida da daren nn fisabillahi" Khaleel yace "ynxu xan tafi ummi ni ban san ma lkci ya wuce hka ba" tana hararansa tace "ina ko xaka sani" juyawa tayi ta fice daga dakin, Abba yyi murmushi yana girgixa kai, Khaleel ya mike shima yana murmushin yace "Abba bari in je sae da safe" Abba yace "to Allah ya tashe mu lfya" dakin mum dinsa ya shiga yace "to ummi na tafi sae da safe" tace "Allah ya tashemu lfya" murmushi yyi ya juya ya fita ya rufe mata kofar ta, dakin Rukayya ya bude ya sameta kwance tana danna waya, ta mike xaune da sauri tace "lah yaushe ka xo yaya" hararanta yyi yace "me yasa baki xuwa gidana" ta dan turo baki tace "ae ya Khaleel matar nn taka ce bata da mutun ci shi yasa bana son xuwa" yace "gidanta ne ko nawa" tace "to yi hkuri yaya xan xo kila Sunday" yace "Allah ya kai mu," snn tayi Masa sae da safe ya rufo mata kofar ta ya sauka kasa. Karfe goma saura Khaleel ya isa gida, yana shiga falo ya kashe wutan, snn ya nufi sama, har xae bude dakinsa ya shiga sae kuma ya nufi kofar Ashnaah ya bude, xaune ya sameta kasan dakin ta hade kai da gwiwa, ta dago da sauri tana kallon kofar, hawayen dake makale idonta ne ya sauko a hankali bisa kuncinta, ta mayar da kanta bisa gwiwanta, tsayawa yyi yana kallonta, can dae ya karaso Cikin dakin
Har lkcb yana kallonta, ya durkusa gabanta bbu yabo bbu fallasa yace "kina da matsala ne" dago kanta tayi da sauri can ta mike tana huci, ta shiga masa wani matsiyacin kallo tace "ikon Allah, halan dae meye gami na da kae da har xaka wani shigo min daki kana neman sanin matsalata???" kallonta ya tsaya yi, can yyi huci me xafi ya kai mata wani wawan mari, bata gama recover ba ya kuma Kai mata wani snn ya turata da karfi ta fadi ta buga kai da gado ya juya ya fice daga dakin, kuka ta dinga rusawa tana rike da kanta tana masa Allah ya isa, tayi mai isarta snn ta mike a hnkli ta hau kan gadonta tana sauke ajiyar xuciya, ranan kwata kwata bata runtsa ba, ga ciwon cikin da ya addabeta tun daxu ga kuma ciwon kan da Khaleel ya daura mata. Da safe tana kwance ta ji fitar motarsa, ta mike xaune da sauri tana tunanin inda xata samu kudi ta ba mai gadi ya je chemist ya siyo mata maganinta don tasan in ba maganin nn ta shiga uku, mikewa tayi da kyar, ta fita daga dakin ta nufi dakin Khaleel, a kulle ta ji shi, ta ja dogon tsaki wato kila jiya ya gane ta shigar masa daki knn, komawa dakinta tayi ta fada kan gado ta shiga rusa kukan takaicin jin mgnr mahaifinta da bata yi ba tun farko, da yasan tana jin mgnr sa da bbu abinda xae sa yyi Mata irin wnn auren masifar, ta ci kukanta ssae daga karshe baccin da bata yi ba jiya ya dauketa, ko da ta farka da rana ko kadan bata da appetite sae taji kmr xaxxabi ke neman rufeta, ta dae samu da kyar ta shiga bayi tayi alwala ta fito tayi sllh snn ta koma ta kwanta, wajajen Karfe hudu ta farka ta dalilin wani axababben ciwon mara, ko ba a gaya mata ba tasan period dinta ne ya xo mata, ta sauko daga kan gadon da kyar ta xauna kasa jin xuciyarta na tashi kmr xata yi amae, kasa daurewa tayi ta fashe da kuka ssae tana yarfe hannu ga shi Meenah bata xo ba, ynxu da gidan su take da tuni an tanadar mata magungunanta tunda an san irin axabar da take sha, ko pad din ma bata da, to wa xata gaya ma, tunanin hkn yasa ta kuka ssae, ta dinga mutsu mutsu a daki ita daya kmr me nakuda, har aka yi isha tana nn xaune ta ci kukanta har ta gode Allah, Karfe tara da kusan rabi Khaleel ya shigo gidan, ya kashe wutan falonsa as usual ya nufi sama xae shiga dakinsa, shesshekar kukanta ya ji, ya juya yana kallon kofar dakinta, ya dde tsaye inda yake daga bisanni ya nufi dakin ya tura kofar, da sauri ta dago tana kallon kofar har lkcn tana xaune inda take, ssae idonta ya kumbura lebbanta suka yi ja sbda kukan da ta ci, kauda kanta tayi, ya karaso cikin dakin ya durkusa gabanta yana kallonta yace "idan kika min mgnr bnxa xan baki mamaki, Meye matsalarki?" bbu yabo bbu fallasa yyi tambayar, tayi shiru ta ki cewa komae fuskarta a daure, tsawan da ya tsoratata ya daka mata yace "ba mgna nake maki ba" ta fashe da wani Sabon kukan tana komawa baya daga xaunen da take tace "ni ka rabu dani bbu ruwan ka" fincikota yyi ta fasa ihu a tsorace tace "wayyo kayi hkuri wllh cikina ke min ciwo" cikin kuka ta karashe mgnr, kasan tiles din dakin taga yana kallo ta sunkuyar da kanta da sauri ita ma don ganin abinda yake kallo, jini ta ga dae dae inda ta bari, juya masa baya tayi da sauri ta kuma saka kuka.
42....
Khaleel ya dan shafa kansa ba tare da ya kalli Abban nasa ba yace "Dama ba wata magana bace Abba aure nake son kara yi" yana fadin hka ya dago kansa don ganin reaction din dad din nasa, kallonsa kawae Abban nasa ke yi, Khaleel ya sunkuyar da kansa, Abba ya numfasa yace "aure kuma?" Khaleel ya dago kansa a hankali yace "in'sha Allah Abba" Abba yace "lfya dae koh" Khaleel yyi murmushi yace "lfya lau Abba" Abban yyi murmushi yace "to Allah ya bada sa'a, amma ina ka samo matar" Khaleel ya kuma sunkuyar da kansa yace "Ameen Abba, Khadija ce," Abba yace "wace Khadijar" Khaleel xae yi magana Abba yace "au! ko dae yar wajen Alhaji Mukhtar" Khaleel ba tare da ya dago kai ba yace "ita Abba" Abba yyi murmushi yace "ahh ae hkn da kyau Masha Allah, Allah ya tabbatar da alkhairi, amma matar ta ka ta amince dae ko?" Khaleel yace "eh ta sani abba" Abba yace "gud! Allah ya xaba abinda ya fi alkhairi son" Khaleel yyi murmushi yace "Ameen Abba, but plss Abba kae xaka ma ummi magana don bn san ynda xata dauki xancen ba" Abba yace "sam bata da ikon hanaka aure don ko uku kace kana so ynxu in dae xaka yi adalci aura maka xa ayi" Khaleel bae dae ce komae ba yyi murmushi kawae, bae bar falon Abbansa ba sae kusan Karfe tara, don tare ma suka fita masallaci don yin sllhn isha suka dawo suka ci gaba da hirarsu, ummi ce ta shigo falon tana kallon Khaleel tace "kai kasan xa ka jima hka don me xaka bar yar mutane ita daya a gida da daren nn fisabillahi" Khaleel yace "ynxu xan tafi ummi ni ban san ma lkci ya wuce hka ba" tana hararansa tace "ina ko xaka sani" juyawa tayi ta fice daga dakin, Abba yyi murmushi yana girgixa kai, Khaleel ya mike shima yana murmushin yace "Abba bari in je sae da safe" Abba yace "to Allah ya tashe mu lfya" dakin mum dinsa ya shiga yace "to ummi na tafi sae da safe" tace "Allah ya tashemu lfya" murmushi yyi ya juya ya fita ya rufe mata kofar ta, dakin Rukayya ya bude ya sameta kwance tana danna waya, ta mike xaune da sauri tace "lah yaushe ka xo yaya" hararanta yyi yace "me yasa baki xuwa gidana" ta dan turo baki tace "ae ya Khaleel matar nn taka ce bata da mutun ci shi yasa bana son xuwa" yace "gidanta ne ko nawa" tace "to yi hkuri yaya xan xo kila Sunday" yace "Allah ya kai mu," snn tayi Masa sae da safe ya rufo mata kofar ta ya sauka kasa. Karfe goma saura Khaleel ya isa gida, yana shiga falo ya kashe wutan, snn ya nufi sama, har xae bude dakinsa ya shiga sae kuma ya nufi kofar Ashnaah ya bude, xaune ya sameta kasan dakin ta hade kai da gwiwa, ta dago da sauri tana kallon kofar, hawayen dake makale idonta ne ya sauko a hankali bisa kuncinta, ta mayar da kanta bisa gwiwanta, tsayawa yyi yana kallonta, can dae ya karaso Cikin dakin
Har lkcb yana kallonta, ya durkusa gabanta bbu yabo bbu fallasa yace "kina da matsala ne" dago kanta tayi da sauri can ta mike tana huci, ta shiga masa wani matsiyacin kallo tace "ikon Allah, halan dae meye gami na da kae da har xaka wani shigo min daki kana neman sanin matsalata???" kallonta ya tsaya yi, can yyi huci me xafi ya kai mata wani wawan mari, bata gama recover ba ya kuma Kai mata wani snn ya turata da karfi ta fadi ta buga kai da gado ya juya ya fice daga dakin, kuka ta dinga rusawa tana rike da kanta tana masa Allah ya isa, tayi mai isarta snn ta mike a hnkli ta hau kan gadonta tana sauke ajiyar xuciya, ranan kwata kwata bata runtsa ba, ga ciwon cikin da ya addabeta tun daxu ga kuma ciwon kan da Khaleel ya daura mata. Da safe tana kwance ta ji fitar motarsa, ta mike xaune da sauri tana tunanin inda xata samu kudi ta ba mai gadi ya je chemist ya siyo mata maganinta don tasan in ba maganin nn ta shiga uku, mikewa tayi da kyar, ta fita daga dakin ta nufi dakin Khaleel, a kulle ta ji shi, ta ja dogon tsaki wato kila jiya ya gane ta shigar masa daki knn, komawa dakinta tayi ta fada kan gado ta shiga rusa kukan takaicin jin mgnr mahaifinta da bata yi ba tun farko, da yasan tana jin mgnr sa da bbu abinda xae sa yyi Mata irin wnn auren masifar, ta ci kukanta ssae daga karshe baccin da bata yi ba jiya ya dauketa, ko da ta farka da rana ko kadan bata da appetite sae taji kmr xaxxabi ke neman rufeta, ta dae samu da kyar ta shiga bayi tayi alwala ta fito tayi sllh snn ta koma ta kwanta, wajajen Karfe hudu ta farka ta dalilin wani axababben ciwon mara, ko ba a gaya mata ba tasan period dinta ne ya xo mata, ta sauko daga kan gadon da kyar ta xauna kasa jin xuciyarta na tashi kmr xata yi amae, kasa daurewa tayi ta fashe da kuka ssae tana yarfe hannu ga shi Meenah bata xo ba, ynxu da gidan su take da tuni an tanadar mata magungunanta tunda an san irin axabar da take sha, ko pad din ma bata da, to wa xata gaya ma, tunanin hkn yasa ta kuka ssae, ta dinga mutsu mutsu a daki ita daya kmr me nakuda, har aka yi isha tana nn xaune ta ci kukanta har ta gode Allah, Karfe tara da kusan rabi Khaleel ya shigo gidan, ya kashe wutan falonsa as usual ya nufi sama xae shiga dakinsa, shesshekar kukanta ya ji, ya juya yana kallon kofar dakinta, ya dde tsaye inda yake daga bisanni ya nufi dakin ya tura kofar, da sauri ta dago tana kallon kofar har lkcn tana xaune inda take, ssae idonta ya kumbura lebbanta suka yi ja sbda kukan da ta ci, kauda kanta tayi, ya karaso cikin dakin ya durkusa gabanta yana kallonta yace "idan kika min mgnr bnxa xan baki mamaki, Meye matsalarki?" bbu yabo bbu fallasa yyi tambayar, tayi shiru ta ki cewa komae fuskarta a daure, tsawan da ya tsoratata ya daka mata yace "ba mgna nake maki ba" ta fashe da wani Sabon kukan tana komawa baya daga xaunen da take tace "ni ka rabu dani bbu ruwan ka" fincikota yyi ta fasa ihu a tsorace tace "wayyo kayi hkuri wllh cikina ke min ciwo" cikin kuka ta karashe mgnr, kasan tiles din dakin taga yana kallo ta sunkuyar da kanta da sauri ita ma don ganin abinda yake kallo, jini ta ga dae dae inda ta bari, juya masa baya tayi da sauri ta kuma saka kuka.