Sashe 19
Dr Khaleed Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
32.....
Da kyar Ashnaah ta iya kwace kanta daga
hannun Khaleel ganin yana neman kai su kasa ga
zip din rigarta da ya soma xuge wa, mikewa
tsaye tayi jikinta na rawa ta dauki dankwalinta da
ya fadi kasa da sauri ta nufi kofa xata shiga falo,
yyi saurin rikota ya mayar da ita jikin bangon, ta
sulale kasa a tsorace ta toshe bakinta da
hannunta gudun kar ta saki ihun da take shirin yi,
hawaye na bin kuncinta, shi kam komawa yyi ya
hade kai da bango ta daya side din, Ashnaah ta
hade kanta da gwiwa ta shiga rera kuka, ya juya
a hankali yana kallonta, idonsa ya kada yyi jajur
hka ma lebbansa, mikewa Ashnaah ta kuma yi da
sauri xata Kuma fita ya fixgota xata saka ihu ya
bude kofar da xae sada ka da garden din gidan
dake kitchen din ya turata waje ya rufe kofar,
mayar da kansa yyi jikin bango yana mayar da
numfashi, can dae ya dago bayan numfashinsa ya
dai daita, ya juya a hankali ya jingina jikin bango
yana tunanin ynda xae koma falo gun bakin sa ga
shi bbu lemo, jikinsa ba laka ya nufi kofar da ya
tura Ashnaah ya bude a hankali ya fita, Ashnaah
ta Mike daga xaunen da take da sauri hawaye
shabe shabe a fuskarta ta koma baya a tsorace,
kallo daya yyi mata ya dauke kai ya nufi cikin
gida gun mai gadi, xama yyi kan bencin da mai
gadin ke xaune mai gadin na masa sannu da
fitowo ya dan shafa kansa yace "lemo xaka je ka
siyo min da ruwan gora Abdul, nayi baki bbu
drinks a gidan, kayi amfani da kudin hannunka
idan ka dawo xan Baka, kayi sauri don Allah xan
jira ka a nn" cike da ladabi mai gadin ya amsa
snn ya fita da sauri, bayan kmr Minti goma ya
dawo rike da five alive guda biyu a Leda da table
water biyu, Khaleel ya karba yyi masa gdya snn
ya nufi back yard don shiga kitchen, Ashnaah na
ganin sa ta kuma mikewa tsaye da sauri a
tsorace, bae ko kalli inda take ba ya shiga kitchen
din ya daura drink din daya da ruwa kan faranti
snn ya nufi falo, suna ta hira abunsu Khaleel ya
karaso falon ya ajiye drinks din hannunsa yana
kirkiran murmushi yace "Sannun ku" Al-ameen
yace "kai kuma daga ku kawo mana drink kae da
matarka sae ku makale a kitchen, minti nawa xa
muyi mu bar maku gidan ban da abin ku" Al-
ameen ya karashe mgnr yana kallon Khaleel yana
yar dariya Matarsa na taya sa, Khaleel ya ji
kunya ssae amma ya waske yace "ka ji ka da
wata magana daga na tsaya taya matata girki
shine laifi, dariya Al ameen yyi yana kallon
maryam yace "lallae kam mun ga alama girki ku
ke." Shi dae Khaleel bae kuma cewa komae ba
sae mikewa da yyi ya dauko boyz din abokin nasa
yana tamvayarsu ajin da suke a sch, da kyar
Ashnaah ta iya mikewa a hankali ta shigo kitchen,
duk jikinta yyi sanyi ji take kmr har lkcn bakin sa
na cikin nata, xakin bakinsa kawae ke mata yawo
a nata, kasa shigowa falon tayi duk sae taji ma
kunya take ji, dubara ya xo mata ta dauki
indomin ta da ta dafa da safe ta saka shi a micro
wave, sae da ya dumamu snn ta fiddo shi ta juye
a plate ta bare eggs din da ta dafa ta daura kai
snn ta dauki fork biyu ta sa a abincin ta gyara
daurin dan kwalinta ta fito falon, dakewa tayi
tana kirkiran murmushi tayi masu sannu da xama
snn ta karaso falon ta ajiye abincin kan center
table tana kallon yaran tace "ku xo ga abinci na
dafa maku children" karasawa kujera tayi ta
xauna tana kallon maryam da ke binta da kallo
duk sae ta tsargu ta fara kame kame tace "Anty
me xan girka maku, naga kar yaran su ji yunwa
ne shi yasa na tsaya dafa masu indomie"
Maryam tayi murmushi tace "haba dae yi xaman
ki amarya yaushe muka karya da har xamu daura
wani" Ashnaah tace "to Bari in bari xuwa anjima"
ko kadan bata bari suka hada ido da Khaleel ba
shi ma kuma hka don kin kallon inda take yyi, duk
suka xama kmr wasu munafukai, kasa xama tayi
a falon don duk sae ta jita a takure, ta mike tana
kallon maryam tace "bari in je sama anty ina
xuwa" Maryam tace "to sae kin sauko" karfe sha
daya saura Al ameen yace xa su wuce, Khaleel
yace "haba dae da wuri hka frnd ku tsaya kuyi
lunch mana" Al ameen yace "ma yi a gidan mu,
gwara mu Baku waje Yau Sunday ku huta da
kyau, kira mana amarya muyi sallama"
Sisters wata baiwar Allah ta kirani daxu wae ana
sa nmbrta a karshen nvl din nn kuma sae ayi ta
damunta da kira ana tsammanin ni ce, to ni kam
gskya bn san Wanda ke editin ba yana sa nmbrta,
don hka plss ba nmbrna bne ku bar kiranta bbu
ddi hka nn, masu yi kuma Allah ya shiryesu
Ameen.
32.....
Da kyar Ashnaah ta iya kwace kanta daga
hannun Khaleel ganin yana neman kai su kasa ga
zip din rigarta da ya soma xuge wa, mikewa
tsaye tayi jikinta na rawa ta dauki dankwalinta da
ya fadi kasa da sauri ta nufi kofa xata shiga falo,
yyi saurin rikota ya mayar da ita jikin bangon, ta
sulale kasa a tsorace ta toshe bakinta da
hannunta gudun kar ta saki ihun da take shirin yi,
hawaye na bin kuncinta, shi kam komawa yyi ya
hade kai da bango ta daya side din, Ashnaah ta
hade kanta da gwiwa ta shiga rera kuka, ya juya
a hankali yana kallonta, idonsa ya kada yyi jajur
hka ma lebbansa, mikewa Ashnaah ta kuma yi da
sauri xata Kuma fita ya fixgota xata saka ihu ya
bude kofar da xae sada ka da garden din gidan
dake kitchen din ya turata waje ya rufe kofar,
mayar da kansa yyi jikin bango yana mayar da
numfashi, can dae ya dago bayan numfashinsa ya
dai daita, ya juya a hankali ya jingina jikin bango
yana tunanin ynda xae koma falo gun bakin sa ga
shi bbu lemo, jikinsa ba laka ya nufi kofar da ya
tura Ashnaah ya bude a hankali ya fita, Ashnaah
ta Mike daga xaunen da take da sauri hawaye
shabe shabe a fuskarta ta koma baya a tsorace,
kallo daya yyi mata ya dauke kai ya nufi cikin
gida gun mai gadi, xama yyi kan bencin da mai
gadin ke xaune mai gadin na masa sannu da
fitowo ya dan shafa kansa yace "lemo xaka je ka
siyo min da ruwan gora Abdul, nayi baki bbu
drinks a gidan, kayi amfani da kudin hannunka
idan ka dawo xan Baka, kayi sauri don Allah xan
jira ka a nn" cike da ladabi mai gadin ya amsa
snn ya fita da sauri, bayan kmr Minti goma ya
dawo rike da five alive guda biyu a Leda da table
water biyu, Khaleel ya karba yyi masa gdya snn
ya nufi back yard don shiga kitchen, Ashnaah na
ganin sa ta kuma mikewa tsaye da sauri a
tsorace, bae ko kalli inda take ba ya shiga kitchen
din ya daura drink din daya da ruwa kan faranti
snn ya nufi falo, suna ta hira abunsu Khaleel ya
karaso falon ya ajiye drinks din hannunsa yana
kirkiran murmushi yace "Sannun ku" Al-ameen
yace "kai kuma daga ku kawo mana drink kae da
matarka sae ku makale a kitchen, minti nawa xa
muyi mu bar maku gidan ban da abin ku" Al-
ameen ya karashe mgnr yana kallon Khaleel yana
yar dariya Matarsa na taya sa, Khaleel ya ji
kunya ssae amma ya waske yace "ka ji ka da
wata magana daga na tsaya taya matata girki
shine laifi, dariya Al ameen yyi yana kallon
maryam yace "lallae kam mun ga alama girki ku
ke." Shi dae Khaleel bae kuma cewa komae ba
sae mikewa da yyi ya dauko boyz din abokin nasa
yana tamvayarsu ajin da suke a sch, da kyar
Ashnaah ta iya mikewa a hankali ta shigo kitchen,
duk jikinta yyi sanyi ji take kmr har lkcn bakin sa
na cikin nata, xakin bakinsa kawae ke mata yawo
a nata, kasa shigowa falon tayi duk sae taji ma
kunya take ji, dubara ya xo mata ta dauki
indomin ta da ta dafa da safe ta saka shi a micro
wave, sae da ya dumamu snn ta fiddo shi ta juye
a plate ta bare eggs din da ta dafa ta daura kai
snn ta dauki fork biyu ta sa a abincin ta gyara
daurin dan kwalinta ta fito falon, dakewa tayi
tana kirkiran murmushi tayi masu sannu da xama
snn ta karaso falon ta ajiye abincin kan center
table tana kallon yaran tace "ku xo ga abinci na
dafa maku children" karasawa kujera tayi ta
xauna tana kallon maryam da ke binta da kallo
duk sae ta tsargu ta fara kame kame tace "Anty
me xan girka maku, naga kar yaran su ji yunwa
ne shi yasa na tsaya dafa masu indomie"
Maryam tayi murmushi tace "haba dae yi xaman
ki amarya yaushe muka karya da har xamu daura
wani" Ashnaah tace "to Bari in bari xuwa anjima"
ko kadan bata bari suka hada ido da Khaleel ba
shi ma kuma hka don kin kallon inda take yyi, duk
suka xama kmr wasu munafukai, kasa xama tayi
a falon don duk sae ta jita a takure, ta mike tana
kallon maryam tace "bari in je sama anty ina
xuwa" Maryam tace "to sae kin sauko" karfe sha
daya saura Al ameen yace xa su wuce, Khaleel
yace "haba dae da wuri hka frnd ku tsaya kuyi
lunch mana" Al ameen yace "ma yi a gidan mu,
gwara mu Baku waje Yau Sunday ku huta da
kyau, kira mana amarya muyi sallama"
Sisters wata baiwar Allah ta kirani daxu wae ana
sa nmbrta a karshen nvl din nn kuma sae ayi ta
damunta da kira ana tsammanin ni ce, to ni kam
gskya bn san Wanda ke editin ba yana sa nmbrta,
don hka plss ba nmbrna bne ku bar kiranta bbu
ddi hka nn, masu yi kuma Allah ya shiryesu
Ameen.