Sashe 50
Dr Khaleed Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
69.....
Kallonta kawae iyayen nata suka tsaya yi, momy tayi karfin halin tambayarta lfya, shi dae Abba bae ce komae ba sae kallonta kawae yake, kasa cewa komae Ashnaah tayi sae kukan da take kanta a kasa, mikewa momy tayi ta nufi inda take tana kallon takardan hannunta ta karba, momy na gama karanta content din ta juya a sanyaye tana kallon mai gidanta, Abba yyi murmushi yace "har ya sako ta knn koh, dat's gud" Momy ta dauke kanta tana kkrin mayar da hawayen idonta ta dago Ashnaah suka nufi sama, kasa ba momy amsan tambayoyin da take ta ta jero mata Ashnaah tayi, hkn yasa momy bata kuma ce mata komae ba ta mike a sanyaye ta fice daga dakin, ko da ta koma falo bata tarda mai gidan nata ba, hkn yasa ta nufi bedroom dinsa, ta same sa xaune yana Danna laptop, ya dago kai yana kallonta yace "ynxu abinda nake so da ku shine, ku tabbatar ita daya take, don in har tana da juna biyu to wllh wllh baxata xaunar min a gida ba ina ganinta ina ganin takaici." Cikin fushi momy tace "halan tana da wani gidan uban ne bayan wnn, in tana da ka fada min in kai ta" cikin kuka ta karashe masa mgnr Abba yace "ni dae na gaya maku wllh." Ikon Allah kadae ya kai Khaleel gidansu wajen karfe goma da rabi, mai gadi yyi mmkin gninsa da daddare hka da yake suna shiri ssae, khaleel ya nufi cikin gida a birkice ba tare da ya ma san mai gadin na gaishesa ba, bbu kowa falon ya nufi dakin mum dinsa da sauri, ya sameta tana shirin kwanciya, da mmki take kallonsa tana kallon agogo, ganin yanayinsa ya kuma rudar da ita don tafi kowa sanin dan nata, ya xauna gefen gadonta tare da dafe kansa, ta karaso da sauri tana kallonsa tace "me ya faruwa Khaleel" ya dago kai yana kallonta, kasa ce mata komae yyi sae ga hawaye, ummi duk ta rude ta xauna gefensa tace "tok 2 to me son, me ya faru" da kyar khaleel ya iya bude baki ya gaya ma umminsa abinda ya faru, ya karashe mgnr cikin tashin hnkli kmr xae fashe mata da kuka yace "ku taimakeni plss mum, wllh bni ne na rubuta takardan ba ban san da shi ba " still Ummi tayi tana kallonsa da mugun mmki, Khaleel ya sauko kasa ya durkusa nn gabanta a raunane yana rike da kafafuwanta yace "plss Ummi na help me, idan Fateema ta nuna ma iyayenta wnn takardan I knw its over plss ummi" Ummi da duk kanta ya gama daurewa tace "ikon Allah," kwantar masa da hnkli ta shiga yi tace "shknn ka kwantar da hnklinka son Allah na tare da Mae gaskiya, ynxu ka tashi mu tafi gun abbanka muyi masa bayani, gobe sae su tafi can gidan har da kai." Washegari da safe har gida Abba ya kira likita ya gwada Ashnaah ko tana da juna biyu, likitan yyi gwaje gwajensa yace bbu komae, ita dae Ashnaah bbu abinda take sae hawaye duk ta rasa me ke mata ddi a duniyar, bayan likitan ya tafi Abba yasa momy ta kira mashi ita, ta sauko kasa a sanyaye ta durkusa falon Abbanta tana kallonsa tace "Abba gani" Abba ya maida hnklinsa kanta yana kallonta da kyau yace "a ina kika san mutumin nn, kar kuma ki kuskura ki min karya" hawaye ne ya shiga bin kuncinta, ta juya tana kallon momynta da ke kallonta, a sanyaye ta shiga gaya masu abinda ya hadata da Khaleel har ya aureta, bbu abinda ta boye masu har irin xaman da suka yi har ixuwa jiya da ta ga takarda a drawernsa, Abba yyi murmushi yace "wndful! dats gud, yhu c ol dis happen to u as a result of dis obeyin me, but na ji ddin da hkn ya faru, I knw you've learnt a great lesson frm now on, don hka in xa ki mayar da hnkli a karatu ynxu ki maida" kuka ssae Ashnaah take gashi ita dae har lkcn ta rasa gane dalilin kukanta, Abba ya dauki wayarsa ya kira wani abokinsa mai babban motar daukan kaya yace ya ara masa xa a kwaso masa wani kaya ne, da sauri Ashnaah ta daga kai tana kallonsa kukan da take ya karu ssae, Abba yace "ni bance kiyi min kuka ba, ki tashi ki tafi Allah xae saka maki duk da ke ce baki jin mgna, ynxu sae ki mayar da hnklin ki a karatu in kin ga dama, ga yar uwarki nn har tayi nisa" da kyar Ashnaah ta mike jiri na kwasarta ta nufi sama ta fada kan gado ta dinga rusa kuka kmr ranta xae fita.
69.....
Kallonta kawae iyayen nata suka tsaya yi, momy tayi karfin halin tambayarta lfya, shi dae Abba bae ce komae ba sae kallonta kawae yake, kasa cewa komae Ashnaah tayi sae kukan da take kanta a kasa, mikewa momy tayi ta nufi inda take tana kallon takardan hannunta ta karba, momy na gama karanta content din ta juya a sanyaye tana kallon mai gidanta, Abba yyi murmushi yace "har ya sako ta knn koh, dat's gud" Momy ta dauke kanta tana kkrin mayar da hawayen idonta ta dago Ashnaah suka nufi sama, kasa ba momy amsan tambayoyin da take ta ta jero mata Ashnaah tayi, hkn yasa momy bata kuma ce mata komae ba ta mike a sanyaye ta fice daga dakin, ko da ta koma falo bata tarda mai gidan nata ba, hkn yasa ta nufi bedroom dinsa, ta same sa xaune yana Danna laptop, ya dago kai yana kallonta yace "ynxu abinda nake so da ku shine, ku tabbatar ita daya take, don in har tana da juna biyu to wllh wllh baxata xaunar min a gida ba ina ganinta ina ganin takaici." Cikin fushi momy tace "halan tana da wani gidan uban ne bayan wnn, in tana da ka fada min in kai ta" cikin kuka ta karashe masa mgnr Abba yace "ni dae na gaya maku wllh." Ikon Allah kadae ya kai Khaleel gidansu wajen karfe goma da rabi, mai gadi yyi mmkin gninsa da daddare hka da yake suna shiri ssae, khaleel ya nufi cikin gida a birkice ba tare da ya ma san mai gadin na gaishesa ba, bbu kowa falon ya nufi dakin mum dinsa da sauri, ya sameta tana shirin kwanciya, da mmki take kallonsa tana kallon agogo, ganin yanayinsa ya kuma rudar da ita don tafi kowa sanin dan nata, ya xauna gefen gadonta tare da dafe kansa, ta karaso da sauri tana kallonsa tace "me ya faruwa Khaleel" ya dago kai yana kallonta, kasa ce mata komae yyi sae ga hawaye, ummi duk ta rude ta xauna gefensa tace "tok 2 to me son, me ya faru" da kyar khaleel ya iya bude baki ya gaya ma umminsa abinda ya faru, ya karashe mgnr cikin tashin hnkli kmr xae fashe mata da kuka yace "ku taimakeni plss mum, wllh bni ne na rubuta takardan ba ban san da shi ba " still Ummi tayi tana kallonsa da mugun mmki, Khaleel ya sauko kasa ya durkusa nn gabanta a raunane yana rike da kafafuwanta yace "plss Ummi na help me, idan Fateema ta nuna ma iyayenta wnn takardan I knw its over plss ummi" Ummi da duk kanta ya gama daurewa tace "ikon Allah," kwantar masa da hnkli ta shiga yi tace "shknn ka kwantar da hnklinka son Allah na tare da Mae gaskiya, ynxu ka tashi mu tafi gun abbanka muyi masa bayani, gobe sae su tafi can gidan har da kai." Washegari da safe har gida Abba ya kira likita ya gwada Ashnaah ko tana da juna biyu, likitan yyi gwaje gwajensa yace bbu komae, ita dae Ashnaah bbu abinda take sae hawaye duk ta rasa me ke mata ddi a duniyar, bayan likitan ya tafi Abba yasa momy ta kira mashi ita, ta sauko kasa a sanyaye ta durkusa falon Abbanta tana kallonsa tace "Abba gani" Abba ya maida hnklinsa kanta yana kallonta da kyau yace "a ina kika san mutumin nn, kar kuma ki kuskura ki min karya" hawaye ne ya shiga bin kuncinta, ta juya tana kallon momynta da ke kallonta, a sanyaye ta shiga gaya masu abinda ya hadata da Khaleel har ya aureta, bbu abinda ta boye masu har irin xaman da suka yi har ixuwa jiya da ta ga takarda a drawernsa, Abba yyi murmushi yace "wndful! dats gud, yhu c ol dis happen to u as a result of dis obeyin me, but na ji ddin da hkn ya faru, I knw you've learnt a great lesson frm now on, don hka in xa ki mayar da hnkli a karatu ynxu ki maida" kuka ssae Ashnaah take gashi ita dae har lkcn ta rasa gane dalilin kukanta, Abba ya dauki wayarsa ya kira wani abokinsa mai babban motar daukan kaya yace ya ara masa xa a kwaso masa wani kaya ne, da sauri Ashnaah ta daga kai tana kallonsa kukan da take ya karu ssae, Abba yace "ni bance kiyi min kuka ba, ki tashi ki tafi Allah xae saka maki duk da ke ce baki jin mgna, ynxu sae ki mayar da hnklin ki a karatu in kin ga dama, ga yar uwarki nn har tayi nisa" da kyar Ashnaah ta mike jiri na kwasarta ta nufi sama ta fada kan gado ta dinga rusa kuka kmr ranta xae fita.