Sashe 41
Dr Khaleed Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
60.....
Khaleel ya juya yana kallon Ashnaah bayan ya gama parkin yace "ina son maki wata
tambaya" juyawa tayi tana kallonsa da mmki fuskarta daure tace "tambaya kuma" ya
dan yi shiru snn yace "ki fada min gskya tsakanin ki da Allah, ke kika mare ni ko ba ke
bace" dariya ma ya bata ssae, tana kallonsa da kyau tace "idan bani bace ba fa?" Bbu
yabo bbu fallasa yace "yea sae in sake ki, in dauki revenge Dina kan warce ta marenin, I
mean ur twin sis, don ni bana cuta, nd I wil ask for ur forgiveness of course" shiru
Ashnaah tayi tana kallonsa, ba dan ba dan ba da tace ba ita bace but tana mugun son
yar uwarta baxa ta so wani abu ya sameta ba, can tace "to idan bani ba ce fa?" Ya
shafa sajensa yace "baxan sake ki ba har sae kin duka don kanki bayan na gama koya
maki hnkli kina rokon in yafe maki kin gane kuskuren ki" Ashnaah tayi masa wani
matsiyacin kallo snn ta fashe da dariya tace "dats d last thing da xan yi a rayuwa in
duka ina baka hkuri don ni nasan ban maka komae ba kai ka min, ni da kai xa mu ga
wnda xae gaji yyi surrender. Kuma karka kuskura ka sama yar uwata ido bbu ruwan ta
ni ce nn Fateema na mare ka" Bata jira cewarsa ba ta fice daga motar ta nufi cikin
gida, bin ta yyi da kallo snn yyi murmushi ya fito ya kulle motarsa ya bi bayanta.
Ashnaah ta tsaya corridor din dakuna tana ta kallon dakin Ameesha tana tabe baki,
dakin ta nufa ta tura kofar a hnkli tana kallon cikin dakin, xaune ta ganta kan rug din
tsakar dakin ga kanwarta farida da kawayenta biyu xaune suna ta hira, da mmki
Ashnaah ta ke kallon Ameesha don bata san ita ce amarya ba sae ynxu da take
ganinta, Ameesha dae ta dukar da kanta, Ashnaah tayi murmushi tace "welcm to hell on
earth yar uwa, har na tausaya maki wllh" juyawa tayi ta fice daga dakin, kawayen
Ameesha da ransu ya baci suka ce wacece kuma wnn yar yarinyar ko ita ce uwar
gidan, Ameesha bata ce masu komae ba sae hawayen da ta shiga yi, kanwarta Farida
da baxa ta wuce Ashnaah ba tace "wat? Kuka kike ko me yaya? Wait wae ita kike ma
kuka" a sanyaye Ameesha tace "nace ma Khaleel ya raba mana gida ya ki, ni bana son
tashin hnkli wllh" farida ta fashe da dariya tace "wllh ba ki yo xuciyar mama ba Anty,
ko ni na xage baxan ma yarinyar nn duka ba, dubeta kawae galallawa rai ba gata"
dariya sauran kawayen Ameesha suka yi, Ameesha tace "ni dae bbu ruwana bana son
tashin hnkli ki tashi ki tafi gida" farida tace "wllh bbu inda xa ni, in ta isa ta kuma shigo
mana ta ga ko baxan ballata ba" Ameesha tamike a fusace ta nuna mata kofa tace
"kinga tashi ki bar nn kar in bata maki rai" mikewa farida tayi ta fixgi Jakarta da yar
mayafinta ta fice daga dakin, kawayen nata ma sun yi niyar kwana amma ganin abinda
tayi ma yar uwarta yasa su ma suka mata sallama suka kara gaba, hkn yasa ta shiga
kuka a hnkli ita kadae, a hka Khaleel ya shigo ya sameta, ya xauna gefen gado yana
kallonta yace "wae kuka kike yi Khadija" bata ce masa komae ba hkn yasa ya mike ya
fita ta bi sa da kallo a sanyaye. Bayan kusan minti talatin ya dawo dakin sanye da
jallabiyarsa ya ajiye coffen hannunsa yana kallonta yace "kina ji na" ta dago tana
kallonsa ya dan sakar mata murmushi snn yace "hope xa kiyi amfani da abubuwan da
xan gaya maki" ta gyada masa kai kawae, yace "Kinga ke ce matata a gidan nn, don ita
wancan she is just here for some tym, don hka duk wani responsibility na gidan nn na
kan ki, tun daga kan girki nd every other chores, more importantly bbu ruwan ki da
wancan yarinyar, ke ce matar gidan nn ba ita ba duk da nasan baki da fitina," yyi shiru
snn yace "I think dats ol" ta sunkuyar da kanta tace "in sha Allah, I wil abide" daukan
coffensa yyi ya karasa shanyewa, ita kuma ta mike ta nufi bathroom. Washegari da
safe Ameesha na kitchen tana hada breakfst Ashnaah ta shigo kitchen din, ta tsaya
daga bakin kofa tana kallonta, Ameesha ta dan yi murmushi tace "gud mrnin" Ashnaah
tace "mrnin Amarya, girki kike?" Ba tare da Ameesha ta kalleta ba tace "ehh" Ashnaah
ta karaso kitchen din ta dauki wata yar kula ta ajiye kusa da ita tace "to in kin gama ni
ma ki xuba min nawa" tana kai wa nn ta juya ta fice daga kitchen din. Ameesha ta
gama hada break din ta jera dinnin ta ajiye wnda ta xuba ma Ashnaah, dae dae nn aka
bude kofar falon Farida ta shigo da kulan abinci, da mmki take kallon yayarta tace "wae
girki kika yi" Ameesha tace "eh har na gama," farida ta tabe baki ta ajiye kulan hannun
ta tace "sae anjima." Khaleel ya sauko downstairs yana kallon Ameesha yace "wa ya
shigo ynxu" tace "farida ce ta kawo abinci" yace "OK" snn ya nufi dinnin ya xauna yana
bude girkin da tayi, kulan da ta xuba ma Ashnaah ya bude yace "wnn fa" tace "Ca tayi
in dibar Mata ita ma" wani kallo ya shiga yi mata yace "ita me ya hanata saukowa tayi"
dae dae lkcn da Ashnaah ta sauko falon tana kallon Ameesha tace "har kin gama
amarya" Ameesha tace "ehh ga shi can a dinnin na xuba maki" Ashnaah ta nufi dinnin
din ba tare da ta kalli Khaleel ba xata dauki kulan ya Riga ta daukewa yana mata
mugun kallo yace "ki shiga kitchen kiyi girkin mana" Ameesha ta karaso dinnin din tana
murmushi tace "ae ta shigo taya ni daxu"
60.....
Khaleel ya juya yana kallon Ashnaah bayan ya gama parkin yace "ina son maki wata
tambaya" juyawa tayi tana kallonsa da mmki fuskarta daure tace "tambaya kuma" ya
dan yi shiru snn yace "ki fada min gskya tsakanin ki da Allah, ke kika mare ni ko ba ke
bace" dariya ma ya bata ssae, tana kallonsa da kyau tace "idan bani bace ba fa?" Bbu
yabo bbu fallasa yace "yea sae in sake ki, in dauki revenge Dina kan warce ta marenin, I
mean ur twin sis, don ni bana cuta, nd I wil ask for ur forgiveness of course" shiru
Ashnaah tayi tana kallonsa, ba dan ba dan ba da tace ba ita bace but tana mugun son
yar uwarta baxa ta so wani abu ya sameta ba, can tace "to idan bani ba ce fa?" Ya
shafa sajensa yace "baxan sake ki ba har sae kin duka don kanki bayan na gama koya
maki hnkli kina rokon in yafe maki kin gane kuskuren ki" Ashnaah tayi masa wani
matsiyacin kallo snn ta fashe da dariya tace "dats d last thing da xan yi a rayuwa in
duka ina baka hkuri don ni nasan ban maka komae ba kai ka min, ni da kai xa mu ga
wnda xae gaji yyi surrender. Kuma karka kuskura ka sama yar uwata ido bbu ruwan ta
ni ce nn Fateema na mare ka" Bata jira cewarsa ba ta fice daga motar ta nufi cikin
gida, bin ta yyi da kallo snn yyi murmushi ya fito ya kulle motarsa ya bi bayanta.
Ashnaah ta tsaya corridor din dakuna tana ta kallon dakin Ameesha tana tabe baki,
dakin ta nufa ta tura kofar a hnkli tana kallon cikin dakin, xaune ta ganta kan rug din
tsakar dakin ga kanwarta farida da kawayenta biyu xaune suna ta hira, da mmki
Ashnaah ta ke kallon Ameesha don bata san ita ce amarya ba sae ynxu da take
ganinta, Ameesha dae ta dukar da kanta, Ashnaah tayi murmushi tace "welcm to hell on
earth yar uwa, har na tausaya maki wllh" juyawa tayi ta fice daga dakin, kawayen
Ameesha da ransu ya baci suka ce wacece kuma wnn yar yarinyar ko ita ce uwar
gidan, Ameesha bata ce masu komae ba sae hawayen da ta shiga yi, kanwarta Farida
da baxa ta wuce Ashnaah ba tace "wat? Kuka kike ko me yaya? Wait wae ita kike ma
kuka" a sanyaye Ameesha tace "nace ma Khaleel ya raba mana gida ya ki, ni bana son
tashin hnkli wllh" farida ta fashe da dariya tace "wllh ba ki yo xuciyar mama ba Anty,
ko ni na xage baxan ma yarinyar nn duka ba, dubeta kawae galallawa rai ba gata"
dariya sauran kawayen Ameesha suka yi, Ameesha tace "ni dae bbu ruwana bana son
tashin hnkli ki tashi ki tafi gida" farida tace "wllh bbu inda xa ni, in ta isa ta kuma shigo
mana ta ga ko baxan ballata ba" Ameesha tamike a fusace ta nuna mata kofa tace
"kinga tashi ki bar nn kar in bata maki rai" mikewa farida tayi ta fixgi Jakarta da yar
mayafinta ta fice daga dakin, kawayen nata ma sun yi niyar kwana amma ganin abinda
tayi ma yar uwarta yasa su ma suka mata sallama suka kara gaba, hkn yasa ta shiga
kuka a hnkli ita kadae, a hka Khaleel ya shigo ya sameta, ya xauna gefen gado yana
kallonta yace "wae kuka kike yi Khadija" bata ce masa komae ba hkn yasa ya mike ya
fita ta bi sa da kallo a sanyaye. Bayan kusan minti talatin ya dawo dakin sanye da
jallabiyarsa ya ajiye coffen hannunsa yana kallonta yace "kina ji na" ta dago tana
kallonsa ya dan sakar mata murmushi snn yace "hope xa kiyi amfani da abubuwan da
xan gaya maki" ta gyada masa kai kawae, yace "Kinga ke ce matata a gidan nn, don ita
wancan she is just here for some tym, don hka duk wani responsibility na gidan nn na
kan ki, tun daga kan girki nd every other chores, more importantly bbu ruwan ki da
wancan yarinyar, ke ce matar gidan nn ba ita ba duk da nasan baki da fitina," yyi shiru
snn yace "I think dats ol" ta sunkuyar da kanta tace "in sha Allah, I wil abide" daukan
coffensa yyi ya karasa shanyewa, ita kuma ta mike ta nufi bathroom. Washegari da
safe Ameesha na kitchen tana hada breakfst Ashnaah ta shigo kitchen din, ta tsaya
daga bakin kofa tana kallonta, Ameesha ta dan yi murmushi tace "gud mrnin" Ashnaah
tace "mrnin Amarya, girki kike?" Ba tare da Ameesha ta kalleta ba tace "ehh" Ashnaah
ta karaso kitchen din ta dauki wata yar kula ta ajiye kusa da ita tace "to in kin gama ni
ma ki xuba min nawa" tana kai wa nn ta juya ta fice daga kitchen din. Ameesha ta
gama hada break din ta jera dinnin ta ajiye wnda ta xuba ma Ashnaah, dae dae nn aka
bude kofar falon Farida ta shigo da kulan abinci, da mmki take kallon yayarta tace "wae
girki kika yi" Ameesha tace "eh har na gama," farida ta tabe baki ta ajiye kulan hannun
ta tace "sae anjima." Khaleel ya sauko downstairs yana kallon Ameesha yace "wa ya
shigo ynxu" tace "farida ce ta kawo abinci" yace "OK" snn ya nufi dinnin ya xauna yana
bude girkin da tayi, kulan da ta xuba ma Ashnaah ya bude yace "wnn fa" tace "Ca tayi
in dibar Mata ita ma" wani kallo ya shiga yi mata yace "ita me ya hanata saukowa tayi"
dae dae lkcn da Ashnaah ta sauko falon tana kallon Ameesha tace "har kin gama
amarya" Ameesha tace "ehh ga shi can a dinnin na xuba maki" Ashnaah ta nufi dinnin
din ba tare da ta kalli Khaleel ba xata dauki kulan ya Riga ta daukewa yana mata
mugun kallo yace "ki shiga kitchen kiyi girkin mana" Ameesha ta karaso dinnin din tana
murmushi tace "ae ta shigo taya ni daxu"