← Book details Dr Khaleed Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 53 OF 91

Sashe 53

Dr Khaleed Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar 73..... Parking Khaleel yyi daga gefe ya fito da sauri ya nufo su, kamshin turarensa kawae Ashnaah ta shaka ta juya da sauri tana ganinsa ta ruga a guje ta nufi gate dinsu da sauri, Da mugun mmki Ashfah ke bin Ashnaah da kallo har ta shige gate din kawae gani tayi ta kwasa a guje ba dalili, juyawa tayi da sauri don ganin me take ma gudu, suka yi ido hudu da Khaleel ita ma ba sae ta ruga a guje ba, bin ta yyi da sauri ya shiga kiranta yace "don Allah don Annabi ki tsaya sister," kasa ci gaba da gudun ta yi ta ja burki ta tsaya ba tare da ta juyo ba, karasowa yyi inda take da sauri ya marairaice mata yace "Plss kanwata, kice da fateema tayi hkuri ta saurareni ko na minti daya ne plss help me beg her" Ashfah ta rasa abun cewa can dae tace "to bari in je in mata mgna" da sauri yace "yauwa kanwata ngd ssae ina jira plss" ta gyada masa kai ta nufi cikin gidansu, dakinsu ta samu Ashnaah kwance tana ta rusa kuka, ta karaso da mmki tana kallonta tace "meye abun kuka kuma sister, Kinga fa ni bana son hka, don me xa ki dinga daga min hnkli ne" Kmr ta kara tunxurata ta kuma fashewa da wani matsanancin kukan, Ashfah ta nemi gu ta xauna fuskarta dauke da damuwa tace "don Allah Ashnaah ki daina kukan nn wllh bana so yana damuna" da kyar ta lallasheta tayi shiru sae a snn ta tambayeta a sanyaye ko Khaleel ya tafi, Ashfah ta dan yi shiru snn tace "ehh ya tafi" komawa Ashnaah tayi ta kwanta tare da lumshe idonta kmr mai shirin bacci, Ashfah ta lulluba mata bargo tace "kiyi baccin ki kawae" Washegari da safe driver ya wuce da Ashnaah makaranta kmr ynda Abba yace, ko kadan Ashnaah bata gaya ma kawayenta abinda ke damunta ba kmr ynda suka bukaci sani, through out lectures din ranan shiru kke jin Ashnaah, lectures din ma ba fahimtarsu take ba kwata kwata, Karfe uku da rabi suka ga lectures Ashnaah ta dauki Jakarta ba tare da ta jira kawayen nata ba ta fito don jiran drivernta don tasan at anytime xae xo tunda ta fada masa lkcn tashin su, motar usman ta hango ta dauke kai da sauri amma har ya ganta, ya karaso inda take snn ya fito daga motar da damuwa yace "y ain't yhu pickn my cal Ashnaah" Ashnaah tace "to ina lecture din xan yi pick din cal dinka," shiru yyi yana kallonta, hkn yasa ta dan saki ranta tace "lecture muke ne wllh ka ga fitowa ta knn" yace "bbu damuwa, ya kike ya gida" tace "Alhmdllh" yace "ynxu xa a xo daukarki ko" ba tare da ta kallesa ba tace "ehh" ya dan yi shiru snn yace "kin ko gaya min lkcn da mijin ki ke fita da safe Ashnaah, koh kina ga...." Da sauri ta katse sa tace "ka ga ni fa we re no longer togeda, ya bani takardata tun shekaran jiya ina gidanmu" da mugun mmki Usman ke kallonta yace "waow re yhu serious dear shine baki gaya min ba, waww am so..." Da sauri Ashnaah tace "ka ga, sae mun yi waya ga driver can ya xo" bata jira cewarsa ba ta nufi gun motar gidansu da sauri don ba karamin farin cikin xuwan drivernsu tayi don ko kadan bata son jin mai usman ke shirin cewa. Karfe hudu da kusan rabi Ashfah ta sauka daga a dai daita sahun da ya ajiyeta dai dai bakin gate dinsu, da ganinta kasan daga makaranta take, Najeeb da ke jingine jikin motarsa can nesa da gidansu ya karaso da sauri ganinta, sallama yyi mata ta juya tana kallonsa, wani irin kallo tayi masa xata shiga gida ya sha gabanta da sauri yace "ki saurara pls fateema" Ashfah tayi tsaki tace "ni ba fateema bace malam ka bani hanya" xae yi mgna sae ga Ashnaah ta fito daga cikin motar da yyi parkin gefensu don drivern yace baxae shiga ciki ba momy ta aikesa kasuwa, juyawa Najeeb yyi yana kallon Ashnaah snn ya kuma juyawa ya kalli Ashfah da mugun mmki, kallo daya Ashnaah tayi masa ta dauke kai ta karasa xata shiga gida, Ashfah kam tuni har ta shige gida. Najeeb yace "wait plss fateema" juyawa tayi tana kallonsa, sae kuma ta tsaya don jin me xae ce, ya karaso inda take da sauri yace "dama ku yan biyu ne" juyawa Ashnaah tayi xata shige gida ganin tambayar bae da ma'ana, yyi saurin cewa "ki saurareni plss fateema" Ashnaah ta kuma juyawa tana kallonsa tace "ka ga idan ba ka da abun cewa ka rabu dani don bana son Abbana ya gani tsaye a nn" Najeeb yace "OK but mgnr na da tsayi, ko in bari da nyt" ta daga kafa tace "Allah ya kai mu" snn ta shige gida. Ana sllhn magrib Ashnaah ta sauko kasa ta samu mai gadinsu tace "don Allah baba xan yi bako kuma bana son abbana ya sa ni, anjima kadan xae xo idan ya xo ba sae ka shigo ba kawae ga nmbrta ka min flashn sae in san ynda xan fito" Mai gadin yace "to shkkn" snn ta ba shi nmbrta ta koma cikin gida. Khaleel na kwance dakinsa idonsa lumshe kmr mai bacci aka bude kofa Najeeb ya shigo, bude ido Khaleel yyi a hnkli duk a tunaninsa umminsa ce, najeeb ya karaso ya xauna gefensa yace "y Khaleel Ummi tace tun safe ka ki cin komae" Khaleel bae ce masa komae ba ya dauke kai kawae, Najeeb yyi shiru yana kallon abokin nasa, lkci daya wani tausayinsa ya shigesa, Najeeb ya dafe kansa

~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar 74...... Bayan kusan minti goma Najeeb ya dago kai yana kallon Khaleel yace "ka kwantar da hnklin ka plss Khaleel, ynxu ma daga gidansu fateema nake" da sauri Khaleel ya mike xaune yana kallonsa abun tausayi yace "pls re yhu serious frnd, ka samu ganinta" Najeeb yace "yes mun hadu but tace baxata iya tsayawa ba kar dad dinta ya dawo ya same mu, ynxu anjima da daddare xan koma" Khaleel ya kamo hannayensa lkci daya hawaye ya cika idonsa yace "pls frnd help me convince her dat I wasn't d one dat wrote dat divorce letter, plss I beg yhu" Rungumesa Najeeb yyi yace "its OK, I will try my vry best frnd nayi maka wnn alkawarin, but nt until u stop does tearz" Khaleel ya dafe kansa bae ce masa komae ba xuciyarsa na masa kuna, mikewa Najeeb yyi ya fita ya karbo abincinsa gun Ummi snn ya dawo ya ajiye masa yace "ga abinci kaci kar ka sa ma kanka wani ciwon Khaleel" Sae da Najeeb yyi da gske snn Khaleel ya ci spoon uku a abincin ya ki cin sauran, Najeeb na kallonsa yace "ko xuwa gobe da nyt sae mu je ka ba Alhaji mukhtar hkuri na tabbatar xae hkura don bn ji ddin xancen da nake ji ba" Khaleel ya mike da kyar yana kallonsa yace "am going no where" yana kai wa nn ya shige bathroom. Karfe takwas da kusan rabi Najeeb ya isa gidansu Ashnaah, mai gadin yyi ynda ta ce masa, ba a dau lkci ba ta fito ts nufi gun Najeeb dake jingine jikin motarsa, ya kafa mata ido har ta karaso ta rungume hannayenta tace "ina jin ka" Najeeb ya dan sauke ajiyar xuciya yace "ki fada min gskya fateema, re yhu happy ynxu da Khaleel ya sake ki" daga kai tayi tana masa mugun kallo tace "wani irin tambaya ce wnn" Najeeb ya dan yi shiru Snn yace "kafin ki ji abinda ke tafe da ni sae kin ban amsa gskya, re yhu happy now dat d both of u re nt togeda" Ashnaah tace "yes am happy, y won't I b happy, I'm vry vry happy coz I've..." Kuka ta fashe da ssae, Najeeb yyi shiru yana kallonta, ta hade kanta da mota ta dinga rusa kuka kmr an aikota, a hnkli Najeeb yace "karya kike fateema, yhu re nt happy, nevertheless I came on behalf of my frnd" dago kai tayi tana kallonsa har lkcn tana hawaye, Najeeb ya dan yi shiru snn yace "ba Khaleel ne ya rubuta maki takardan saki ba," Ashnaah ta tabe baki tace "kwa dae raina ma kanku hnkli ba ni ba" Najeeb yyi murmushi yace "wllh kuwa its a set up, kinsan Wanda yyi rubutun ya sa a drawernsa" Ashnaah tayi shiru tana kallonsa yace "Ameesha, can yhu still remember d day her mum came to c her" Ashnaah sae kallon Najeeb take a dan rikice, ta shiga gyada masa kai tace "ehh na tuna" Najeeb yace "to ita ta sa Ameesha tayi hka don a tunaninta Khaleel ya fi son ki kan Ameesha, ae tuni ya ma saketa ita ma" hawaye kawae Ashnaah take a sanyaye tana kallon Najeeb, ya gyada mata kai a hnkli yace "yes, wllh wllh ba Khaleel ne yyi rubutun nn ba kin ji na rantse maki fateema, ynxu hka yana can bae da lfya, tok to ur parent plss" kuka ssae Ashnaah ke yi ta ma rasa me xata ce masa, yace "shknn ni xan koma, gobe da daddare xan kuma dawowa sae ki fada min ynda kuka yi ae kin gane ko" kae kawae ta gyada masa ya xaga ya shiga motarsa ita kuma ta nufi cikin gida jikinta a sanyaye, to wae ma meyasa ta damu kanta hka bayan tasan ba son shi take ba shi ma ba sonta yake ba.
Chapter 53 · 0% Book details