Sashe 20
Dame Ake Ado Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
26 April 2015 at 07:57 · Public
Save · More
Like
React
Comment
Share
LikeHaha58
Write a comment...
·
Bintu Zahra
Ammafa Kayi Mana Tsallake...
2 · Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Hajara Umar Jibril
Tenx
1 · Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Ahmad Sabo
To ina labarin raliya?
1 · Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Abubakar Ahmad Pate Lere
Haba dan allah acigaba
Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Ummin Mustafa Muhd
amma kana kokari
Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Salees Naja'at
angaida maitama
Like · React · Reply · More · 27 Apr 2015
Bintu Zahra
Mungode Sannu
Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Mukhtar Umar Daura
Kayi kokari
Like · React · Reply · More · 27 Apr 2015
Princess Hauwa
Gaskiya wannan labarin yana dadi
Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Hussaina Abdulkadir
THANKS
Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
View more comments…
Free Mode See Photos
Facebook logo
Go To Home
Sirrin zuciya
DAME AKE ADO part 13.
Asma'u da Ahmad suka shiga gidan suna
kwallah sallama jibrilu yafito daga cikin
daki yanagoge idonsa dakokarin gano
masu sallamar domin akwai haske wutar
nepa mamaki yadan bayyana akan
fuskarsa yabude baki yana fadin wai
wanake gani kamar Asma'u tadan kalli
yayan nata tana murmushi nice baba ina
yini lafiya kalau Asma'u Ahmad yadan
durkusa dasauri yana fadin baba inayini
jibrilu yakalleshi dasauri koshi yasauya
amman sauyawar ma'u dagirmanta yafi
bashi mamaki kwarai dagaske danshi yana
dan ganinsa jifa jifa yana Amsa gaisuwar
Ahmad yana kallon ma'un kafin yafara
kwallawa lami kira saigata ta bullo simi
simi cikeda borin kunya yakalleta cikin
yanayin tuhuma daga inakike haka kuma
lami? Gabadaya suka kalleta suma
saitakama susar keya nadan leka wurin
dijene nasamo ashana yakada kai
yanafadin oho! Malam jibrilu yacigaba da
magana ga Asma'u sunshigo gaishemu
yamaida subansa ga Asma'u waiyaushe
kuka iso gidan nema? Ahmad yace
bamujima dazuwaba yamike tsaya bari
muwuce dare yayi Allah yatashemu lfy
cikin hanzari mlm jibrilu yace Ameen wani
irin dadi yacika ransa ganin yanda ma'u
tazama sukayi musu sallama suka kuya
sukanufi kofar fita daga gidan shikuma
yabisu da kallo yana kada kai Lami kuma
tabisu dawata uwar harara kamar idonta
zaifadi tasaki uban tsaki wanda harsaida
yaran suka jiyo ma'un ce tawaiga dasauri
amman yayan nata yajata suka wuce
malam yamaida kallonsa akan lami
kekuwa lafiyarki kike wannan tsaki saikace
wata tsaka A a macijiya ba tsakaba tabashi
amsa tana murguda baki yakada kai
yashige daki yanafadin saikuma kiyi Lami
nibacci nakeji Duk wani taimako da dabara
Ahmad yakoyama ma'u yanda zata
tsabtace kanta tun tanajin kunya hardai
tasaki jikinta dashi bata iya boye masa
komai domin randa jininma yadauke saida
ta taddashi yana kallo tace yaya kasan
wani abin dadi kuwa yakada kai yana
murmushi yau jinin yadauke gaba daya
yayi murmushi ho ma'u waton andaina
jinkuyata ma kenan yanzu ko? Shikenan
saiyin wankan haila kin iya ko ta isa
kusadashi tazauna tana murmushi na iya
yaya tun amakarantar islamiyya nakoya
mana saidai wanka yanadayawa Akwai
wankan janaba Akwai na hailah dana
wankan biki dasauransu Toni wanne zanyi
kodayake aiduk iri dayane saidai niyace
tabambata ko?
7⃣ DAME AKE ADO 3 Yadaga kai hakane
kezaki yi wankan haila ne don haka saikice
nawaitul guslul haila farillah sannan saiki
fara yin wankan tunda kince kin iyako
tadaga kai na iya mana itakuma janabar
mece ita ta tsareshi da ido tanason jin
amsar da zainata shikuma duk yarikice
yama rasa mezaicemata ma'u datambayar
tsiya take amman bari yayi mata baro
baro yahuta kinsanme akeyi idan anyi
aure tsakanin miji da mata kamin yakai
karshe tace nasani mana wanke wanke da
shara ko? Baisan sanda yagashe da
dariyaba yace bawannan bane raya sunnar
ma aiki ne aure takuma katseshi raya
sunnar ma aiki kuma yin sallar dare ko
Azimin litinin da Alhamis duk basu bane
bari nanumiki raya sunnar ma aiki saiya
kamo hannunta yajata jikinsa ya
kankameta domin hakan zuciyarsa ta
aiyanomasa yayi tuntuni yaturo bakinsa
cikin nata jikinta yadauki rawa tsoro
yakamata firgici yashigeta takama kokarin
kwace kanta dason fasa ihu amman tagaza
shida kanshi yaji wani yadarsu azuciyarsa
yasaketa dasauri jikinsa amma yana rawa
tafara daja dabaya kamin tafasa kuka
tanaganin anyin irin wannan amman cikin
fina finai wanda aganinta sai yan iska ne
sukeyi meyasanya yayanta zaimata haka
kunya dafar gaba duk suka baibayeshi
waiwane irin rashin hankaline yajagoranci
zuciyarshi ya aikata hakan ga ma'u
yarinyar dabatasan komaiba yamike ya isa
inda ta takure tana sheshshekar kuka
ma'u meye abin kuka kuma wai bakisan
meye aure bane wannan abin danaimiki
shine soyayyar aure bashi bane wannan
iskanci ne turawane keyinsa acikin film
yadafe kai dadamuwa wai wace irin
yarinyace ma'u gata haihuwar birni kuma
yar makaranta wadda yakamata ace tasan
komai amman ba abinda tasani yagyara
murya yana shirin lallabata amman tini
tafice daga dakin tanacigaba da kuka
yabita da kallo yama rasa mezaiyi washe
gari dasassafe yashirya yafice gurin aikinsa
yabarmata rubutu atakadda ganin bata
tashi daga bacci ba yau basu kwana daki
daya ba ma shi falo yakwana don ganin
duk tafirgice dashi zuciyarshi fal tunani
kamar yanda suka saba kullum saisunyi
meeting kafin sufara aiki da manajojin
gidan man sannan ayi lisafin abinda ke
cikin litar kowa yau mai gidan manne baki
daya da kansh yazo wato ALHAJI NURA
KWANGILA YAN LEMAN duk ma aikacin
dayaganshi sai gabanshi yafadi domin
yariga kowa isowa Ahmad kusan
nakarashe a shigowa gabansa yayanke
yafadi amman daya dubi wayar hannunsa
yaga haryanzu bakwai bata karasaba
yadanji dadi aransa domin yasan baiyi latti
ba bayan duk sun taru babban manaja
yasanardasu yabude sabbin gidan mai a
legas yanason zai dibi wasu dagacikin ma
aikatan suje suhadu dawadanda za adiba
sabbi acan suyi aiki natsawon watanni
ukku dasu harwa dancan susami gogewa
don hakan kowa yakasance cikin shiri
sunansa zai iya fadawa
8⃣ DAME AKE ADO 3 Dawannan yayi
sallama dasu yatafi kusan kowa bayason
sunanshi yafada dan bamaison yayinisa da
iyalinsa musamman shi Ahmad dayake da
danyar amarya shakaf inazaiwuce yabarta
har tsawon wannan kwanakin donhaka
afili da cikin ranshi yake addu ar Allah yasa
babushi din yanagab datashi daga aiki
yaya Auwalu yakira wayarshi bayan
sungaisa Auwalu yace idan yatashi daga
aiki yabiya tacan gidan ya amsa dato
sukayi sallama sanda ya isa gidan yaya
Auwalu matarsa hafsa tashiga tsokanar shi
tunyana ramawa harbakinsa yayi shiru
datafara hadawa da matarsa yaya Auwalu
yace kinga hafsa idan zaki taimaki yaron
nan kibashi abinda kikace to idan kuma
bahakaba yayi tafiyarshi tamike tana
dariya tashiga cikin daki minti biyu hafsa
tafito daga dakin hannunta rike da bakar
leda takaraso wajensu tamika masa Amshi
nan kakaiwa ma'u tayita karatu Haus
a Novel ne yadan waro ido
See translation
28 April 2015 at 18:38 · Public
Like Page · Save · More
Like
React
Comment
Share
Like7
Write a comment...
Save · More
Like
React
Comment
Share
LikeHaha58
Write a comment...
·
Bintu Zahra
Ammafa Kayi Mana Tsallake...
2 · Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Hajara Umar Jibril
Tenx
1 · Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Ahmad Sabo
To ina labarin raliya?
1 · Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Abubakar Ahmad Pate Lere
Haba dan allah acigaba
Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Ummin Mustafa Muhd
amma kana kokari
Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Salees Naja'at
angaida maitama
Like · React · Reply · More · 27 Apr 2015
Bintu Zahra
Mungode Sannu
Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Mukhtar Umar Daura
Kayi kokari
Like · React · Reply · More · 27 Apr 2015
Princess Hauwa
Gaskiya wannan labarin yana dadi
Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
Hussaina Abdulkadir
THANKS
Like · React · Reply · More · 26 Apr 2015
View more comments…
Free Mode See Photos
Facebook logo
Go To Home
Sirrin zuciya
DAME AKE ADO part 13.
Asma'u da Ahmad suka shiga gidan suna
kwallah sallama jibrilu yafito daga cikin
daki yanagoge idonsa dakokarin gano
masu sallamar domin akwai haske wutar
nepa mamaki yadan bayyana akan
fuskarsa yabude baki yana fadin wai
wanake gani kamar Asma'u tadan kalli
yayan nata tana murmushi nice baba ina
yini lafiya kalau Asma'u Ahmad yadan
durkusa dasauri yana fadin baba inayini
jibrilu yakalleshi dasauri koshi yasauya
amman sauyawar ma'u dagirmanta yafi
bashi mamaki kwarai dagaske danshi yana
dan ganinsa jifa jifa yana Amsa gaisuwar
Ahmad yana kallon ma'un kafin yafara
kwallawa lami kira saigata ta bullo simi
simi cikeda borin kunya yakalleta cikin
yanayin tuhuma daga inakike haka kuma
lami? Gabadaya suka kalleta suma
saitakama susar keya nadan leka wurin
dijene nasamo ashana yakada kai
yanafadin oho! Malam jibrilu yacigaba da
magana ga Asma'u sunshigo gaishemu
yamaida subansa ga Asma'u waiyaushe
kuka iso gidan nema? Ahmad yace
bamujima dazuwaba yamike tsaya bari
muwuce dare yayi Allah yatashemu lfy
cikin hanzari mlm jibrilu yace Ameen wani
irin dadi yacika ransa ganin yanda ma'u
tazama sukayi musu sallama suka kuya
sukanufi kofar fita daga gidan shikuma
yabisu da kallo yana kada kai Lami kuma
tabisu dawata uwar harara kamar idonta
zaifadi tasaki uban tsaki wanda harsaida
yaran suka jiyo ma'un ce tawaiga dasauri
amman yayan nata yajata suka wuce
malam yamaida kallonsa akan lami
kekuwa lafiyarki kike wannan tsaki saikace
wata tsaka A a macijiya ba tsakaba tabashi
amsa tana murguda baki yakada kai
yashige daki yanafadin saikuma kiyi Lami
nibacci nakeji Duk wani taimako da dabara
Ahmad yakoyama ma'u yanda zata
tsabtace kanta tun tanajin kunya hardai
tasaki jikinta dashi bata iya boye masa
komai domin randa jininma yadauke saida
ta taddashi yana kallo tace yaya kasan
wani abin dadi kuwa yakada kai yana
murmushi yau jinin yadauke gaba daya
yayi murmushi ho ma'u waton andaina
jinkuyata ma kenan yanzu ko? Shikenan
saiyin wankan haila kin iya ko ta isa
kusadashi tazauna tana murmushi na iya
yaya tun amakarantar islamiyya nakoya
mana saidai wanka yanadayawa Akwai
wankan janaba Akwai na hailah dana
wankan biki dasauransu Toni wanne zanyi
kodayake aiduk iri dayane saidai niyace
tabambata ko?
7⃣ DAME AKE ADO 3 Yadaga kai hakane
kezaki yi wankan haila ne don haka saikice
nawaitul guslul haila farillah sannan saiki
fara yin wankan tunda kince kin iyako
tadaga kai na iya mana itakuma janabar
mece ita ta tsareshi da ido tanason jin
amsar da zainata shikuma duk yarikice
yama rasa mezaicemata ma'u datambayar
tsiya take amman bari yayi mata baro
baro yahuta kinsanme akeyi idan anyi
aure tsakanin miji da mata kamin yakai
karshe tace nasani mana wanke wanke da
shara ko? Baisan sanda yagashe da
dariyaba yace bawannan bane raya sunnar
ma aiki ne aure takuma katseshi raya
sunnar ma aiki kuma yin sallar dare ko
Azimin litinin da Alhamis duk basu bane
bari nanumiki raya sunnar ma aiki saiya
kamo hannunta yajata jikinsa ya
kankameta domin hakan zuciyarsa ta
aiyanomasa yayi tuntuni yaturo bakinsa
cikin nata jikinta yadauki rawa tsoro
yakamata firgici yashigeta takama kokarin
kwace kanta dason fasa ihu amman tagaza
shida kanshi yaji wani yadarsu azuciyarsa
yasaketa dasauri jikinsa amma yana rawa
tafara daja dabaya kamin tafasa kuka
tanaganin anyin irin wannan amman cikin
fina finai wanda aganinta sai yan iska ne
sukeyi meyasanya yayanta zaimata haka
kunya dafar gaba duk suka baibayeshi
waiwane irin rashin hankaline yajagoranci
zuciyarshi ya aikata hakan ga ma'u
yarinyar dabatasan komaiba yamike ya isa
inda ta takure tana sheshshekar kuka
ma'u meye abin kuka kuma wai bakisan
meye aure bane wannan abin danaimiki
shine soyayyar aure bashi bane wannan
iskanci ne turawane keyinsa acikin film
yadafe kai dadamuwa wai wace irin
yarinyace ma'u gata haihuwar birni kuma
yar makaranta wadda yakamata ace tasan
komai amman ba abinda tasani yagyara
murya yana shirin lallabata amman tini
tafice daga dakin tanacigaba da kuka
yabita da kallo yama rasa mezaiyi washe
gari dasassafe yashirya yafice gurin aikinsa
yabarmata rubutu atakadda ganin bata
tashi daga bacci ba yau basu kwana daki
daya ba ma shi falo yakwana don ganin
duk tafirgice dashi zuciyarshi fal tunani
kamar yanda suka saba kullum saisunyi
meeting kafin sufara aiki da manajojin
gidan man sannan ayi lisafin abinda ke
cikin litar kowa yau mai gidan manne baki
daya da kansh yazo wato ALHAJI NURA
KWANGILA YAN LEMAN duk ma aikacin
dayaganshi sai gabanshi yafadi domin
yariga kowa isowa Ahmad kusan
nakarashe a shigowa gabansa yayanke
yafadi amman daya dubi wayar hannunsa
yaga haryanzu bakwai bata karasaba
yadanji dadi aransa domin yasan baiyi latti
ba bayan duk sun taru babban manaja
yasanardasu yabude sabbin gidan mai a
legas yanason zai dibi wasu dagacikin ma
aikatan suje suhadu dawadanda za adiba
sabbi acan suyi aiki natsawon watanni
ukku dasu harwa dancan susami gogewa
don hakan kowa yakasance cikin shiri
sunansa zai iya fadawa
8⃣ DAME AKE ADO 3 Dawannan yayi
sallama dasu yatafi kusan kowa bayason
sunanshi yafada dan bamaison yayinisa da
iyalinsa musamman shi Ahmad dayake da
danyar amarya shakaf inazaiwuce yabarta
har tsawon wannan kwanakin donhaka
afili da cikin ranshi yake addu ar Allah yasa
babushi din yanagab datashi daga aiki
yaya Auwalu yakira wayarshi bayan
sungaisa Auwalu yace idan yatashi daga
aiki yabiya tacan gidan ya amsa dato
sukayi sallama sanda ya isa gidan yaya
Auwalu matarsa hafsa tashiga tsokanar shi
tunyana ramawa harbakinsa yayi shiru
datafara hadawa da matarsa yaya Auwalu
yace kinga hafsa idan zaki taimaki yaron
nan kibashi abinda kikace to idan kuma
bahakaba yayi tafiyarshi tamike tana
dariya tashiga cikin daki minti biyu hafsa
tafito daga dakin hannunta rike da bakar
leda takaraso wajensu tamika masa Amshi
nan kakaiwa ma'u tayita karatu Haus
a Novel ne yadan waro ido
See translation
28 April 2015 at 18:38 · Public
Like Page · Save · More
Like
React
Comment
Share
Like7
Write a comment...