← Book details Dame Ake Ado Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 16 OF 49

Sashe 16

Dame Ake Ado Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read

24 April 2015 at 08:03 · Public
Save · More
Like
React
Comment
Share
Like51
Write a comment...

·
Aminu M Sirajo
Tnx
Like · React · Reply · More · 24 Apr 2015
Omar Uba Abbaskk
tnx
Like · React · Reply · More · 24 Apr 2015
Bakoji Lamara Misau
Gud
Like · React · Reply · More · 24 Apr 2015
Bilkisu Mukhtar
Tnx..
Like · React · Reply · More · 24 Apr 2015
Zainab Yahaya Bappah
mungode muna jira
Like · React · Reply · More · 24 Apr 2015
Hassan S Saddiq
tnx
Like · React · Reply · More · 24 Apr 2015
Usman Mustapha
Yayi Kyau
Like · React · Reply · More · 24 Apr 2015
Faisal Sa'ad Isma'il
Mungode
Like · React · Reply · More · 24 Apr 2015
Afra Ahmad
Please ayi posting kallon kitse
Like · React · Reply · More · 24 Apr 2015
Fatima Yaquub
tnx
Like · React · Reply · More · 24 Apr 2015
View more comments…
Free Mode See Photos
Facebook logo
Go To Home
Sirrin zuciya
DAME AKE ADO part 11.
2⃣4⃣ DAME AKE ADO 2 Dan Allah kayi
hakuri wlh bazan kara fitaba
nadaina..........yakada kai yana karemata
kallo wlh da Abba yayi shawara dashi
dazaice abar ma'u takammala karatunta
tazama cikakkiyar mace kafin ayimata
wannan auren yarinya ce tsaba yanzu
tafara kirgen dangi irin namata baikallonta
da komai haryanzu sai kanwarsa ihunta
yadawoda shi hayyacinsa yace kinga
badukanki zanyiba cewa zanyi kidaina fita
waje idan nafita zanturo miki yaran
sudinga tayaki hira kinjiko? Tadaga kai
dagamsuwa tanacew to tuni kukun nata
yakoma ciki tafara dariya gawannan idan
kinason cin wani Abu kisaya gakuma abinci
can aflask Umma tace akawomiki ta amsa
hannu biyu tana godiya yakada kai yafice
tabishi dasaikadawo yaya kamar yadda
tasaba yimasa agida ya amsa da Allah yasa
yafice takalli dari nan tadaka tsalle cike da
murna waiyau itace keda dari duk tatace
lallai Allah yasanya yara sushigo su
siyomata agwalima yayi sa akuwa yan
yaran dayatadda azaune dasu har lokacin
sunanan zaune suna wasansu don haka
yace maza suje sutayata hira dahanzari
suka shige gidan suna murna sallamarsu
tatsinkayo acikin gidan tayi waje dagudu
cike da murna sai alokacin tahango flask
din abinci tashiga kicin tadauko faranti
tadebi nata suma tazuba masu nasu suka
zauna sunaci suna hira itakuma tana
kwasar dariya tundaga wannan rana gidan
nata yazama gidan yara domin ance laifi
yaro kiwa laifin babba rowa Asma'u kam
hannunta asake yake akwaita da kyauta
Ahmad hankalinsa yakwanta shike
hadamusu abinci dazasuci dasafe darana
da dare saidai idan yasan yanada aikin
safe tun asuba zaidora kirkin rana yazuba
aflask ya ajiyemata da daddare kuwa
yazomata da ( take away ) domin yace
batayi wayon dazatayi girkiba harta kunna
risho ba aikinta kawai wanke wanke da
shara ko wanki shine kemusu sanda
yakeda lokaci saidai yanashan fama da
kurciyar ma'u da shirmenta yautunda safe
yakammala girkin yazubamata aflask
yarufe harya kammala shirinsa tana gindin
Tv tana kallon NTA muhawarace akeyi da
daliban makarantarsu dana wata
makaranta cikin harshen turanci tanajin
kamar tatsallake tafada cikin tv idan anyi
tambayar dayan makarantar suka kasa
amsawa tasani saitayi karaf tace dan Allah
kazane kuce kaza ahaka ya isketa tsahon
zamani yana kallonta batasan yazoba
tausayinta yakamashi ma'u tanason karatu
kwarai shima yanason tayi karatun saidai
yanada tsananin kishi bazaitaba yadda ace
matarsa tanazuwa makaranta kullumba
dama dai ace takammala karatunta akayi
aurensu dayaga batada niyyar dawowa
hankalinta yakira sunanta tawaiga dasauri
tace la yaya harka gama shiri zo dan Allah
kaga wadannan sokayen sunkasa amsa
tambayoyo nafi sauki kumafa sinio
dinmune a school yayi murmushi yace
nana nidake sauri zantafi aiki inanakeda
lokacin kallo amshi Nan yamikamata kudin
tasanya hannu ta amsa yaci gaba da
magana zanwuce sainadawo akwai abinci
aflask banason barna dawarkai kada
kilalata komai kinjiko idankuma andauke
wuta kikashe kayan kallo duka dan kada
akawo wuta sulalace ta amsa dato tana
cigaba da kallonta haryakai bakin kofa baiji
tace saikadawo ba yawaiga yakalleta yace
yauba babu adawo lfy kanwata dasauri
tace lah yaya namanta adawo lfy tana
fadin haka tamaida kanta wurin kallonta
yayi dariya yafice baijima dafitaba kuma
nepa suka dauke wuta bakinciki kamar
yakasheta domin taso taga karshen wasan
takoma kan kujera takwanta tafara tunane
tunanen duniya kwatsam yayarta kuma
kishiyarta tafadomata saitaji gaba daya
ranta yabaci saidai abinda kedauremata
kai baiwuce rashin zuwa gurinta da yaya
Ahmad keyiba ko maganarta ma bayayi
sam tanason tatambayeshi amman kishi
da haushi raliya yahanata don haka tabar
abin cikin ranta tana kwance tana sakawa
da kwancewa har kawayenta suka fara
shigowa tamike tafita suka fara lido A'ilo
daya daga cikin yaran ta kalleta tace waike
ma'u bakyayin sabon girkine kullum saidai
naga kindebo acikin flask ma'u tatabe baki
da damuwa ban iya girkinba yayana ne
yakeyi yazuba acikin flask A'ilo tace
cabdijan to idan bakya gwalgwalawa yaza
ayi ki iya kinganni bankai girmankiba har
wake dashinkafa nake dafawa babanmu
arisho bama da murhuba mamaki yakama
ma'u tace ke A'ilo koni danagirmeki
ummana bata bani girkina saitace
kazantane saidai kawai na izamata wuta
amman kice harwani girki akebaki A'ilo ta
tafa hannu tadoki cinya shekarata shabiyu
amman wlh ina girki tambayi kanena ma
sale idan yashigo saiga sale yashigo da
gudu tamkar yasan nemansa ake A'ilo
tace yauwa sale zo dan Allah banayiwa
ummanmu girki sale yatsaya yana haki
kinayi mana ranar har danwake
kikayimana ma'u tafe kirji danwake lallai
kin iya girki daman inason na iya don allah
ya akeyi A'ilo tayi murmushi dadai akwai
fulawa ne dasai nanuna miki yanda akeyi
ma'u tace bari naduba inada yake ajiye
kayan abincin nasa Allah yasanya da
fulawar daman nagaji dacin shinkafa da
miya ko dafaduka shikenan fa abinda ya
iya tanufi dakin taduba ga rashin sa arta
bata tadda fulawaba amman saitace ga
kudi asiyo gwangwani ukku nafulawa su
kwaba dadi ya cika yaran suna murna
yauzasuci girkin amarya ihu suke yi tamkar
ranar sallah nandai sale yafalle dagudu
yasiyo fulawa aka kwada aka kunna risho
aka fara kokarin saka danwake gabadaya
akaduru akicin din sugoma A'ilo ce agan
risho tun ruwan bai tafasaba akafara saka
danwake duk sanya daya sai anyi ihu tafi
ahaka akammala sakawa aka koma gefe
anajiran yatafasa gabadaya danwake ruwa
yahadu ya cakude ahaka akafara kokarin
saukewa anduba babu tsumman da za
asauke ma'u tace bari tasauke bakin
zanenta takama tana kokarin saukewa
ashe zanin yalaso wuta zafin wutar
dayatabota yasanya tafasa ihu tasaki
tukunya da zaninta dayakama da wuta
nanfa akayi waje ana ihu domin ruwan
danwake yafadi akasa yafallasawa kowa
zanen ma'u yacigaba daci dawuta sukuma
suna ihu gobara! Gobara!gobara haryafara
laso kayan kicin kamar Anjefo shi Ahmad
yashigo agigice jin ihunsu yahango abinda
kefaruwa yakalli ma'u dake ihu daga ita
sai siket duk saiya dimauce yama rasa
mezaiyi candabara tafadomasa yadauki
wani omo da ruwa yanufi kicin dagudu
yafara watsawa dakyar yasamu tamutu
yadawo dabaya yatsaya yana haki saikuma
suka kama ihu wai wutar tamutu takaici
ya isheshi yanufesu afusace yafara dukan
yaran suka sukayi waje aguje afirgice
domin abin yabasu mamaki domin sunsan
duk ihun dasuke baya ce musu kala
amman yau saigashi harda duka yakoma
kan ma'u yazabgamata mari yakoma
zabgamata tafasa ihu tarike kunce
maimakon tabashi tausayi saima kuluwa
yayi yahauta da bala I sai da yayi iyakacin
son ransa sannan yanufi kicin din yafara
gyarawa ranar dai har dare yana bala'i da
masifar dabatasanshi da itaba tayi kum
adaki saikuka washe gari baije ko inaba
yakuma hana kowashigowa gidan duk
yaron dayazo saiya fatattakeshi yafita
dagudu dan haka adaki tawuni tawuni
tanakuka saidai tagama saka abinda zatayi
lokacin daya fita sallar isha'i tadauko
kayanta data kulle adankwali tanufi
hanyar soro tanatafe afirgice cike da tsoro
domin batason kowa yasan inda zata gudu
tagaji dazaman gidan tunda aiba birsina
baceba tafito tajanyo kofar gidan ahankali
tabi gefen duhuwar dake kofar gidan
tafara sauri tana waige don batason wani
yaganta HMMM MUHADU AKASHI NA UKK
U
DAME AKE ADO BOOK 3
1⃣ DAME AKE ADO 3 Ma'u tanatafe cikin
duhuwa tanata sauri burinta tayi nisa
dagidan cikin ranta tana saka bazataje
gidan yayyentaba kogidan umma bazata
ba domin zasu iyadawo da ita gidan yaya
Ahmad shikuma yacigaba da dukanta yana
kulleta cikin gidan kamar mayya bata
Ankaraba tayi karo Dawani mutum
kayanta suka zube yayi taga taga kamar
zata fadi Allah daiyasanya bata fadinba
mutumin yazabga salati yana kokarin bata
hakuri saigabanta yahau bugabawa domin
muryan yayan natane hakan yasanya
tagintse bakinta batace komaiba tasuri
kullin kayanta tawuceshi dasauri cikin ikon
Allah aka kawo wuta daidai lokacin da
Ahmad kebata hakuri yadan bita da kallo
da mamakin jin wacce yabuge din batace
komaiba har ya ayyana cikin ranshi ko
kurma ce sai kuma ya hango kamar ma'un
sace mamakinsa yakara karuwa ganin
tanata sauri tayi gaba yafara kwalla mata
kira ma'u ma'u jikinta yadauki rawa
saboda yagama shigarta tatsaya cak takasa
matsawa daga inda take takuma kasa
cigaba da tafiya har ya isa inda take tsaye
yaleka fuskarta don kara tabbatarwa itace
hankalinsa yatashi da yatabbatar itace
cikin fargaba yace ma'u inazaki har lokacin
taka magana sai idonta dake zubda
hawayen tsoro kamar yakara yin magana
saikuma yafasa ya kama hannuta kawai
yafara tafiya Asma'u tafara binsa tana
hawaye SHIKENAN TASHIGA UKKU TASAN
YAU MAIRABATA DA YAYA AHMAD SAI
ALLAH GASHI GIDAN BABU KOWA BABU
MAIKWATAR TA Hakatayita binsa zaro
zaro tanarungume dakayanta harsuka
shiga gidan suna shiga yamaida gidan
dasakta yadatse hakan yakuma
yakadamata ciki tafashe dakuka sosai
yakalleta harlokacin hannunta yana rike
cikin nasa baice komaiba saida suka
dangana cikin dakinsu yazaunarda ita
gefen kujera yana fadin inazuwa bari nazo
yafice yanufi dayan dakin dasauri tamike
tafara zagaya dakin tana kuka hannunta
bisa kanta tafara magiya don Allah kayi
hakuri yaya nadaina wlh bazankara daidai
lokacin yazo da zabgegiyar belt saita kuma
zabura tafara ihu dakarfi yasanya hannu
bisa lebensa yana fadin shishshi kidaina
kuka ma'u badukanki zanyiba nadauko ne
domin kidakeni kirama dukan danayimiki
yanzu nagano illar abinda na aikata Amshi
kirama ma'u yamike mata belt din
mamaki yacikata tafara ja dabaya domin
bata yarda domin batayarda harzuciyarshi
abinda yake nufiba kenan tafi yarda
yanayin hakan ne domin yasami damar
kamata kawai ganin tanaja dabaya yasanya
yacabko hannunta gam cikin nasa saitafasa
kara jikinta narawa yadamkata belt din
yana fadin dagaske nake ma'u badukanki
zanyiba kirama dukanda nayimaki indai
har zakidaina yunkuri gudowa kibarni
ma'u kalamansa suka sata yin sororo tana
kallonsa rike da belt ahannunta duk da
karamcin shekarunta maganar yayan nata
tagirgizata yasakarmata hannu da belt
yajuya yazauna akan kujera yana
maicigaba da kallonta ki dakeni ma'u
kirama don Allah gani nazauna yanda zaki
iya dukan nawa bana fatan kikara yunkurin
gudowa idan kika gudu nashiga ukku
bansan indazan sanya rayuwataba
kobakisan Raliya ma guduwa tayi tabarni
da aure naba? Tadan zare ido tana
mamakin jin abinda yace tadaure tace
dagaske Raliya tagudu? Itama dukanta kayi
tagudu yaya?yanda tayi tambayar abin
yaso yabashi dariya amman yadake yace
bandaketaba kinsan halin Raliya ban isama
natabataba balle duka banso kema kigudu
idan kika gudu kowa bazai yafeminba
harda INNATA MAISONA Kirama don
natabbatar kinhuce kinji ma'u Tayi
murmushi zuwa yanzu hankalinta yadan
kwanta ta isa gabansa tadurkusa
tamikamasa belt din tanafadin yaya bazan
iya dukankaba nasan nice nayi laifin ma
kayi hakuri bazan karaba ranshi yayi haske
yace shikenan nahakura amman kimin
alkawarin bazaki kara yunkuri guduwa
kibarniba Allah bazan karaba nadaina
bazanyimaka irin abinda raliya tayimakaba
Alkawari abune maigirma ma'u kiyi
kokarin rikeshi tadaga kai alamar to tana
murmushi ya mike tsaye shikenan kinhuce
yanzu mikikeson nadafamiki kici ki kwanta
ta turo baki gaba da shagwaba yaya kaine
kace nadinga yin abu irin na matan aure
amman kakibari nakoyi girki daman umma
ma batakoya miniba saitace jagwalgwalo
nakeyi kuma ai matan aure sune sukeyin
girkinsu dakansu nagani yayi murmushi
ma'u ko buhun shiririta yakamo hannuta....
Chapter 16 · 0% Book details