← Book details Alkibla Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 63 OF 70

Sashe 63

Alkibla Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ranar farko da suka dawo daga tafiyar ganin gari da sukayi,miqaqqiyat tafiya ya kaisu wani waje,a gajiya suka dawo,don a qafa yace zasu taho,yana yi yana kwasar hajja,don ma Allah yasa yana ganin idanun mamanshi da abbansa suna kwabarsa,haka ya sanyasu tafiyar qafa yace kowa ya wasa jininsa,hajja kam ta dinga masa mita,saiya dinga dariya yana cewa
"Cikin irin tafiyar da muke wannan ba komai bace,kamar kaje qofar gida ka dawo ne" sai suka hada ido da zahra,wadda ta zuba masa ido tana kallon ikon Allah yau haidar din ke dariya?,saiya waske ya dauke fuska,wanda ta fuskanci kamar haka halayyarsa take,ya iya waskewa mutum.

A hanya suka ga wani kantin saida kayan qwalam da maqulashe,zaka iya siya ka tafi dashi,zaka iya kuma zama kaci a nan,hajja kam cewa tayi bata shiga,zasu tsaya a waje ita da mama,don dama shi abba babba tashi tafiyar daban,ya hadu da abokan kasuwancinsa a can tun zuwansu,don haka shi tare dasu yake,su hajja ne haidar din ke jagorantarsu,ganin haka yasa yace zahra ta biyoshi suje su siyo,su suka samu abun xama nan suka zauna su kuma suka wuce ciki.

Kamar kowanne lokaci ta gefan idanu suke satar kallon juna,jallabiyya ce a jikinsa irin ta maza harda hirami,ita kuma baqar abaya tayi rolling daya lullube mata fuskarta da rabin hancinta.

Ita ta dinga dauka musu abinda take ganin zasu iyaci,hannunta ya cika saita rasa inda zata sanya,tana waiwaya ta ganshi gefanta riqe da kwando,suka hada idanu saiya saki qaramin murmushi ya miqa mata kwandon,ta zuba a ciki,ga mamakinta binta kawai yaci gaba dayi tana zaba tana zubawa,kai kace yaro ne da uban gidansa har suka gama.

Wajen biyan kudin akwai dan layi,saiya duba daura dasu yace ta zauna anan kada ta gaji,idan ya biya zai mata magana ta taso su tafi,murmushi ya subuce saman fuskarta,mutum ne shi mai nuna kulawa qwarai,tana sane da yadda yakema mamanshi duk safiya,dama ba'a maganar hajja,duk wanda ke qarqashinsa yana samun kulawarsa yadda ya dace.

Dukka hankalinta na kansa a fakaice,yana tsaye kusa da wani balarabe suna hira,tana mamakin yadda yaji larabci har yake iya mayarwa yadda za'a fahimta tun zuwansu,kwatsam ta hangi wata matashiyar balarabiya ta iskosu,saita tsaya tsam,tun daga sanda ya waiwaya ya ganta,zuwa sanda taga alamun hira yakeyi da ita,fuskarshi da fadada da fara'a wadda ta qara masa kyau sosai.

茦irjinta ne taji ya quntat sosai,saita miqe tana cire earpiece din kunnenta dai dai sanda yake juyowa shida yarinyar suna kallonta,yana kallo ta miqe daga gurin ta fice da hanzari,zuciyarta na mata zafi,tana hango yadda ya sake mata fuska sosai kamar ba haidar data sani ba.

"Ke lafiyarki kikema mutane tsaki?" Hajja ta tambayeta sanda ta isa inda suke,shaf ta manta data isa dab dasu,kishi kawai ke nuqurqusar zuciyarta
"Eh mun gama siya,na barshi a can zai biya kudin,wajenne akwai layi"
"Ai dama....su da basu rabo da siye siyen irin wadan nan abeba蓷en".

Tunda ya fito har suka qarasa hotel a tsume take,taqi ma koda kallonsa bare ta nuna tasan da wanzuwarsa,cikin ransa hakan ke masa dadi gami da burgeshi,ko banza yasan ya gama kama zuciyarta TABBAS! baya ko shakka kan hakan.

Shima baice ba har zuwa sanda ya dawo daga dubasu mamansa,ya tabbatar basu buqatar komai kafin ya kwanta.

Sam bata tsammaci dawowarsa da wuri ba,saboda tasan yanayin awa daya a qalla idan yaje musu sallama kafin ya dawo,itama yau gajiyar da sukayi ne ya sanyata bata kuma fita ba,saita shige wanka ganin ya fita,donta samu ta shirya a nutse,tunda yawanci idan yana nan saidai ta shirya cikin hijabi,fitar tasa ne ya sakata fitowa daga wanka daga ita sai towel a daure a jikinta,ta kuma tsaya gaban mirrow tana shafa turarukan da take amfani dasu,sannan ta ware gashinta daya jiqe da shower tana son yadan sha iska kadan kafin ta maida ta kulle,dai dai lokacin daya turo qofar dakin kunnensa maqale da waya yana amsawa.

A badini ta tsorata,amma a zahirance saitaqi motsawa,saboda batason ta motsa ma ya dauka ta damu dashi,gwara ta nuna masa haushinsa takeji koda ba zaya fahimta ba,don haka taci gaba da tsaiwa gaban mudubin tayi kamar batasan ya shigo din ba.

Kamar wanda aka jonawa wutar lantarki a jikinsa haka ya dinga ji,karon farko kaf rayuwarsu daya taba ganinta a haka cikin irin wannan shigar,take aka zare masa dukkan wani kuzarinsa da lakar jikinsa,saiya juya a hankali yana maida qofar tare da katse wayar da yakeyi,duk da bai gama isar da saqon da yake isarwar ba.
23/10/2021, 08:50 - 馃憤馃徎馃憤馃徎: 41

A hankali ya isa bayanta ya tsaya dab da ita,sai a sannan tsoro yadan darsu a ranta,amma ta dake taci gaba da tsaiwa,tsaiwarsa tasa har jikkunansu na gogar juna,ya daga tafin hannunsa ya dora saman kafadarta yana kallon fuskarta ta cikin madubin,saita motsa zata matsa,yayi hanzarin saka daya hannun nasa ya tsaidata tsam a wajen,sauko da hannun nasa yayi a hankali daga kafadarta zuwa dantsanta har yatsunta na hannu kamar me mata shafar mai,saiya hade yatsuntsu waje daya sannan ya saki qaramin murmushi
"Me yasa ko yaushe kike son nuna baki so,kuma baki damu ba,bayan nasan qaryane,kina so,kuma kin damu dani" idanu ta waro dukka yana kallonta ta cikin mudubi,duk da jikinta rawa yake saboda kusancinsu da tafiyar tsutsar da yake mata a hannayenta amma hakan bai hanata magantu ba
"Ni.....ni bana sonka,kuma ba damuwa nayi ba,koma meye kayi rayuwarka cefa"
"Kishi zalla"ya fada a sarari sannan ya birkitota ya zamana suna fuskantar juna,dukka hannayenta ya kama ya riqe cikin nasa,yana kuma kallon qwayar idanunta
"Rayuwar mu dai mrs pretender.....am tired....na gaji da wannan jan ran ranki ya dade,na gaji da jira,sai yaushe zaki yarda zuciyarki nason dan uwanki aliyyu kamar yadda ALIYYU KE SONKI!,sai yaushe zaki yarda kin damu da haidar kamar yadda HAIDAR YA DAMU DAKE?,sai yaushe zaki fuskanci ke dashi duka kun hau ALKIBLA DAYA ta soyayyar junanku?....idan ke kinqi fada,kina jamin aji ko?....." Ya tambaya yana sakar mata wani murmushi da babu abinda yake qara mata face saukar mata da kasala,da kuma wani mugun sonshi
"Kin cancanci kija ajinki ZAHRATY.....amma yau kam haidar dukka wata jarumtarsa ta qare,duk dauriyarsa ta tafi,abinda ya jima yana boyewa,abinda ya jima yana binnewa,abinda ya jima yana tunanin ya mutu babu shi yau ya raya kansa da kansa......." Saiya dora kansa saman kafadarta duk da cewa ya fita tsaho,yadan rusuna ya rage tsayinsa,ta yadda hakan zai bashi damar rungumeta sosai cikin jikinsa,laushin fatarta na 蓷ai 蓷aita tunaninsa,yana jin kamar bakinsa bazai iya qarasa furta abinda yakeson fada ba saboda nauyi da yayi masa,kamae me rada,kamar wadda ake zanawa kalaman tun daga saman zuciyarta zuwa qwaqwalwarta haka ya dinga amsar kowanne furuci me cakude da harafi dake fita daga bakinsa
"Ina sonki....soyayyar da qauna ce tafi rinjaye da qarfi a cikinta,qaunar kuma da ba daga zuciya kawai take ba,ta ratsa jini qasusuwana da kuma tsokata.....qauna irin wadda ke cakude da numfashina da kuma raina,wadda babu yadda za'ayi ta fita daga jikina....saidai ta hada harda numfashina" kalaman da bata tsammaci samunsu daga wajensa ba,shi din daya kasance cikin sahun maza da dukkaninsu ta basu sunan MAYAUDARA kuma marasa ALKIBLA,cikin mazan kuma ya kasance mai baudadden hali,mara uzuri mai zafin zuciya da fada,yau shine rungume da ita kamar zai karya qasusuwanta yana gaya mata yana sonta?,shine rungume da ita kamar zai maidata cikinsa yake fasa mata sirrin zuciyarsa?,bata gama wannan tunanin ba taji numfashinsa na sauya yanayi
"Kina sona zahra?" Ya tambayeta kai tsaye sanda ya cusa kansa tsakanin wuyanta,saita kasa bashi amsa saboda yawo da yake da harshensa a wajen
"Uhmmmm.....ki amsa min mana" ba zata iya magana ba,saboda abinda yake aikata matan tuni ya sanya qafafunta sun fara rawa
"Ohkey.....bari na dasa miki sabon harsashin da zaki fara sona koda baki shirya ba" daga haka ta nemi haske a dakin ta rasa,yasa hannunsa tuni ya kashe dukkan qwan lantarkin dake dakin wanda yake kusa da madubin da suke tsaye,sai qaramar futilar gefan gado wadda me dim light,gaba daya ya dagata yayi mata masauki saman gadon dake dakin shima ya daga qafafunsa da yajisu kamar basu taba sanin meye qarfi ko kuzari ba ya haye saman gadon.

Saukar numfashinsa saitin kunnenta ya sanyata rintse idanu,bugun zuciyarta ya qaru sosai,qamshinsa ya cika mata hanci,jikinta yayi wani rauni lokacin daya fara aike mata da saqonni,ta rasa duk wani kuzari nata,ya saukar mata da kasala sosai,sai taji yasa hannunsa yana qoqarin zare towel na jikinta.

Da sauri ta damqe hannun nasa tana girgiza kai,duk daba cikin haske bane amma yana iya ganin motsawar kan nata,da wata irin raunanniyar murya yace
"Nooo......nooo zuhra...." Yana mirgina kansa hagu da dama shima,yadda ya soma komawa ne yake bata tsoro,tana tsoro sosai,don ba zata manta abinda yaso faruwa rannan ba,sake maidata jikinsa yayi tsam,saidai wannan karon cikin zafin nama yake ci gaba da aike mata da zafafan saqonni,masu rikita dukkan wani mai lafiya,da sanyashi cikin shauqi,saqonnin da suka kusa sanyata fita daga hayyacinta,cikin qaramin lokaci ya zautata,ya fidda duka wata zalama da qwarewa tasa,ya nuna hazaqa da fikirarsa,harya rabata da towel din ba tare da tasan anyi hakan ba,bata fara hawa saitinta ba sai da taji za'a maimaita irin na ranan nan,a sannan ne ta ankara da wayo kawai yayi mata,ta kuma lura da wautar data tafka,sai ido ya raina fata,ta razana sosai,taso ta sake bore,saidai inaaa.....ya hanata wannan damar,don koshi a sannan baijin yana da control na kansa da kansa bare ya yiwa kansa birki,bai sassauta ba,hakanan bai qyaleta ba har sai daya samu isa duniyar ma'aurata,duniyar dake maida biyu su zama daya,duniyar zahransa,duniyar data sanyashi a ranar sunansa da nata ya cika.

*_BAYAN WANI LOKACI_*
Chapter 63 · 0% Book details