Sashe 15
Alkibla Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sannu sannu kwanaki suka soma shudewa,nasir yaci gaba da zuwa....ya kuma ci gaba da kiranta a waya kamar yadda suka saba,saidai bai sake tada wancan zancan ba,hakanan maganar ganin abba ma bai kuma tada ita ba,itama bata kuma ce masa komai ba,bata sake tada maganar ba,tana gayawa zuciyarta cewa yana qoqarin sanya mamanshi ne ta amince,tana tsoron ma a tada maganar ya zama silar rasa sir nasir kenan a wajenta.
To daga gida ma ba wanda yayi mata maganar nata manemin,baya ga hajja data yi sau daya,ta kuma yi mata bayanin cewa yana sane zasuzo,ya shaida musu yana jiran su saka rana ne su magabatan nasa.
Ta sani cewa tana da alfarma wajen iyayen nata,sabida tausayawa maraicinta da sukeyi,shi yasa basu matsanta mata kan maganar ba,hakan yasa hankalinta yadan kwanta kadan,a haka har suka koma makaranta,suka kuma shiga ss 3 ajin qarshe na makarantar secondry,wanda abubuwa da dama sun faru,ciki harda bata muqamin shugabar dalibai,bunqasar soyayyarsu da sir nasir,harda kuma kammala abinda ya kawoshi makarantar shida sauran malaman,saboda dawowar malamansu na asali suka miqa musu aikinsu,wanda hakan ya farune saura wata guda su tafi hutun first term.
Randa zai bar makarantar ta shiga damuwa sosai,shi ya ringa lallashinta a inda ha nemi ganinta
"Karki damu mana,saura sati hudu kacal ki taho gida kici gaba da ganina,sannan zanyi qoqari kafin ki koma wannan hutun naga su abba a daidaita maganar aurenmu" da haka ya samu ta rage damuwarta,sannan yayi mata sallama suka rabu cikin kewar juna.
Sati hudun kuwa na zuwa suka fara jarabawa,suna gamawa sukayi gida hutu kamar yadda aka saba sai gida,saidai ko bayan sun koma dinma dai shuru shuru zancan turowar tashi,saidai suna waya kamar yadda suka saba dashi.
*_04:30 pm_*
Kwance take a falon umminta ita daya,babu kowa daga ita sai ilham wadda zahran ta aikata kitchen ta juya mata miyar data dorawa ummin tata,bata nan ummin,ta tafi barka na matar cousin dinta data haihu,ta tafi kuma da duka yaran,don haka ta bar mata girkin,don hajja itama kwana biyu kenan bata nan,ta tafi ainihin garinsu bikin dan qanwarta,yawanci idan zata da zahran take zuwa,hakanan wannan karon taqi binta don haka ta dauki amira da husna daga cikin jikokinta suka rakata.
Wayarta da bata dade da gama waya da nasir ba wadda ke aje saman kanta ta dauki tsuwwa,ta miqa hannu ta daukota tana duba lambar da aka kirata,ba suna alamun bata da ita cikin jerin ma'ajiyar lambobinta,saita daga ta kara a kunneta cikin sallama.
Ana amsa sallamar taji kamar tasan muryar,amma saita tambaya jin ba'a da niyyar yi mata bayani
"Dawa nake magana?"
"Nuraddeen ne....tsohon masoyinki,kuma wanda har a yanzu yake sonki" mamaki ya sanyata tashi ta zauna sosai,kodai da gaske ne shekaran jiya da sukaje gidan anty aliya yusra tace mata taga nuraddeen tsaye hana kallonsu?
"Waye kuma me wannan sunan?" Ta fada cikin gatse da basarwa,murmushi ya saka
"Na tsammaci jin sama da haka ma daga gareki....amma kiyi haquri ki bawa qwaqwalwarki dama ta tuna koni waye...don nazo da qoqon barata ne a karo na biyu a bani dama,damar kuma da zata kaimu har ga aure....." Da sauri ta katseshi
"Kaga dakata.....ka riga daka barar da damarka tuntun tuni,abu daya zan gaya maka shine,daga yau sai yau,kada ka qara tunawa a ranka ka sanni,kada kuma ka sake gigin kirana harka koma va mahaliccinka" daga haka ta datse kiran ta aje wayar ta koma ta kwanta tana jan tsaki.
Kira ya shiga yi a jejjere,da taga zai takura mata saita dauki wayar ta danna masa block ta gyara kwanciyarta,daga qarshe ta sake jan tsaki ta miqe ta nufi kitchen,ta jawo salad din da bata yanka ba ta soma gyarashi tana cewa ilham ta kawo mata ruwa a roba,tana aikin cikin ranta tana mamakin qarfin hali da rainin hankali irin na nuraddeen,gami da zallar rashin kunya da yake tunanin yana da sauran dama,yana kuma da qwarin gwiwar da zai iya fuskantarta ido da ido ya gaya mata wata maganar.
Washegari sha biyu na rana kiran nasir ya shigo mata,tayi mamaki don basu fi awa biyu da gama waya ba,duk da cewa ta sani mayen kiranta ne shi a waya,baya gajiya,amma yadda tazo ta tadda tarin miscal ya bata mamaki,don lokacin bata kusa da wayar,ba bata lokaci tayi masa flashing ko daqiqa uku ba'a rufa ba ya kira.
Cikin zallar mamaki ta samu gefan katifarta ta zauna tana sauraren masifa da bala'in da nasir ke kwararawa cikin waya,wanda ta kasa fahimtar inda zancan ya dosa,ta gane dai akanta yake maganar,kuma duka zallar kishi ne,amma bata gama gane da waye yake ba,har sai daya qara mata haske ta hanyar cewa
"Wallahi saina nuna masa kurensa....ni zai rainawa hankali,harda dora hotonki saman dp?,to idan ma kuna tare ki gaya masa yayi saurin saukewa ya kuma fita daga harkarki tun ba'a ji kanmu ba"
"Wai waye don Allah....kayi haquri kamjn bayani mana"
"Nuraddeen yake ko waye....whatever ma ake kiransa dai ki gaya masa ke ba tashi bace" ita dariya ma zancan ga bata,tana mamakin yadda yake kishinta,ita sam ko wayar jiya ma ta manta sunyi ta dashi bare shi kansa nuraddeen din
"Ka kwantar da hankalinka mana" ta fadi sannan a hankali ta warware masa komai.
Ajiyar zuciya ya saki,cikin sanyin murya yace
"Ok...ok,pls pls fatima,don Allah ki riqemin amana,ki riqemin amanar kanki kinji don Allah,kada ki auri wani saini" idan da sabo ta saba dajin wannan kalmar daga bakinsa,itace kalmarsa ta qarshe duk sansa suka gama hira,idan akwai baquwa aciki itace kada ki auri wani saini
"In sha Allah" ta bashi amsa,saiya saki ajiyar zuciya sannan ya mata sallama yana aje wayar,itama ta aje tata tana jujjuya maganganu da sukayi cikin ranta.
*_AL茦IBLARSU_*馃毝馃従鈥嶁檧锔忦煔娥煆锯€嶁檧锔忦煔娥煆锯€嶁檧锔
Kwana biyu tsakanin wayarta da nasir din ta shirya zuwa gidan abban gwammaja zata dubashi ciwon qafa ya matsanta masa,ita da yusra suka shirya sai ilham,adaidaita sahu sauka dauka direct har can gwammajan,har qofar gida saboda mota tana iya shiga har qofar gidan.
Mai adaidaitan na saukesu salim na fitowa daga gidan,hannunsa riqe da ledar baqa,cikin raha dake nuna sabon dake tsakaninsu suka gaisa suka dan zolayi juna yadda suka saba sannan tace
"Da alama guduwa zakayi saboda kaga nazo"
"Haba yarinya....ma'aruf ke tsoronki,yanzu zanje na dawo,dinki zankai nan fage"
"Auto,saika dawo,ina jiranka"
"Kamar wani abun arziqi zaki bani baya ga ki karbe na hannun mutum"
"Ai raba arne da makami ibada wallahi" ta fada tana dariya gami da yin cikin gida abinta,shima ya wuce yana cewa yau kam sisi bazai kashe musu ba,basu da aiki saicin banza da wofi.
Ta taras da jikin abban da sauqi,harta zauna suka dan taba hira sannan ta wuce dakin umma suka dasa tasu hirar da hasina,ba jimawa suka shige kitchen suka dorawa umman abincin rana,har suka gama suka zuba suka zauna suka soma ci salim din bai dawo ba,sai da suka gama sun dan miqe suna hira suka jiyo sallamarsa.
Fuskarsa ba kamar dazun ba ya shigo falon,daya daga cikin kujerun falon ya samu ya zauna,daidai lokacin da umman itama ta shigo tana cewa
"A zuba maka abincin ne kafin ka wuce kasuwan?"
"A'ah umma,barshi kawai.....wani labari na samu yanzu mara dadin ji?" Itama guri ta samu ta zauna yayin da dukkaninsu sukayi sak,kowa ya bada hankalinsa kanshi
"Kamar yaya?,wanne irin labari ne haka?" umman ta fada idanunta yana kan salim din,yayin da hasina yusra da zahra suma suka zuba mishi idon suna son jin abinda zai fada...........
23/10/2021, 08:38 - 馃憤馃徎馃憤馃徎: 10
*OUM DUFAIL!!*
_GIDAN ADO 茦AWA DA KECE RAINI_馃拕馃拝馃徑
_OUM DUFAIL ta tanadar muku dukkan nau'in kayayyakin gyaran fata gashi dama jiki gaba daya ZAHIRINKI DA BA茒ININKI samfurin MAIDA TSOHUWA YARINYA_
*kayayyakinmu sune kamar haka*
FACE AND BODY SCRUB=2500(300ml)
Face and body mango butter=3k (250ml)
Face cream= 1800
Corretor oil/vitamin C oil=2k
Fairness skin lotion= 2500
Hot chocolate skin lotion 2500
Serum (for Nuckles )2k
Nuckles cream (stubborn)3500
Mix fruits Arabian black =soap 1800
Mix fruit glycerine soap =1900
Beetroot=1900
Coconut, milk,egg..face soap=1200
Lavender mix fruit soap =1800
Body wash =1500
cleanser=1600
Hair spray =700
Hair oil =1500
Hair relaxer =700
Hair butter 1700
Shampoo =1500
Breast=oil 2k powder 2k
Strech marks cream= 2k
Beetroot pink lips =700
Baby care soap glycerine=1k
Baby care butter =1500
Shea butter baby soap =700
Tsumin tula =2200
Tsumin zinariya =1200
Sliming tea =1500
Amarya set =25k
Liquid Arabian black soap =1900
Cleansing water =1500
*Ku dubamu a handle namu na Facebook da Instagram*
Ummu Dufail
*ko ta number wayarmu kamar haka*
07067943479
*_muna turawa kowacce jaha dake fadin nigeria da yardar Allah_*
*_INGANCI DA RAHUSA SHINE TAKENMU_*馃馃従馃馃従馃馃従
________________________________
"Yanzu a inda naje kai dinki wajen habibu....yakemin Allah ya sanya alkhairi,yace ashe biki zamuyi babu gayyata?,abun saiya bani mamaki,nace bakin wa?,yace bikin nasir mana!" Sosai maganar ta daki kunnen zahra,wanda ta dinga jin kamar sautin sakin bomb,saidai tayi namijin qoqari wajen tara nutsuwarta ta saurari qarshen zancan
"Ni dai ban iya cewa komai ba,a gabana ya kammala hada babbar rigar nasir din ta daurin aure,har na fito ban iya bashi amsa ba" salati sosai umma ta saka tana tafa hannu,yayin da zahra taji kamar daga zaunen da take ana shirin kada ita,don haka saita jingina da kujerar da take kai,tsahon wasu lokuta kafin umman tace
"Yanzu ta yaya zamu tabbatar da gaskiyar wannan labarin" nazari kadan salim din yayi sannan yace
"Bari na kira habibun,dama yace zai shigo anguwar yanzu wajen wani abokinsa" wayarsa ya ciro ya kirashin,anci sa'a kuwa yana gab da shigowa unguwar,ya roqeshi yanason ganinsa ya basji kwatancen gidan,yace zai iso yanzu in sha Allah.
Mintina ashirin habibu ya shigo har falon umma,a lokacin zahra na jingine kawai ba tare da wani magana ko motsi ba,tana jin yadda suketa tattauna batun a tsakaninsu.
Umma da kanta ta yiwa habibu bayanin komai,shima cikin nuna alhini da rashin jin dadi yace
"Indai ko haka ne tabbas nasiru bai kyauta ba,amma hausawa sunce waqa a bakin mai ita,bari kuji daga gareshi" daga haka ya saka hannunsa a aljihu,ya ciro wayarsa yayi kira sannan ya maidata handsfree.
To daga gida ma ba wanda yayi mata maganar nata manemin,baya ga hajja data yi sau daya,ta kuma yi mata bayanin cewa yana sane zasuzo,ya shaida musu yana jiran su saka rana ne su magabatan nasa.
Ta sani cewa tana da alfarma wajen iyayen nata,sabida tausayawa maraicinta da sukeyi,shi yasa basu matsanta mata kan maganar ba,hakan yasa hankalinta yadan kwanta kadan,a haka har suka koma makaranta,suka kuma shiga ss 3 ajin qarshe na makarantar secondry,wanda abubuwa da dama sun faru,ciki harda bata muqamin shugabar dalibai,bunqasar soyayyarsu da sir nasir,harda kuma kammala abinda ya kawoshi makarantar shida sauran malaman,saboda dawowar malamansu na asali suka miqa musu aikinsu,wanda hakan ya farune saura wata guda su tafi hutun first term.
Randa zai bar makarantar ta shiga damuwa sosai,shi ya ringa lallashinta a inda ha nemi ganinta
"Karki damu mana,saura sati hudu kacal ki taho gida kici gaba da ganina,sannan zanyi qoqari kafin ki koma wannan hutun naga su abba a daidaita maganar aurenmu" da haka ya samu ta rage damuwarta,sannan yayi mata sallama suka rabu cikin kewar juna.
Sati hudun kuwa na zuwa suka fara jarabawa,suna gamawa sukayi gida hutu kamar yadda aka saba sai gida,saidai ko bayan sun koma dinma dai shuru shuru zancan turowar tashi,saidai suna waya kamar yadda suka saba dashi.
*_04:30 pm_*
Kwance take a falon umminta ita daya,babu kowa daga ita sai ilham wadda zahran ta aikata kitchen ta juya mata miyar data dorawa ummin tata,bata nan ummin,ta tafi barka na matar cousin dinta data haihu,ta tafi kuma da duka yaran,don haka ta bar mata girkin,don hajja itama kwana biyu kenan bata nan,ta tafi ainihin garinsu bikin dan qanwarta,yawanci idan zata da zahran take zuwa,hakanan wannan karon taqi binta don haka ta dauki amira da husna daga cikin jikokinta suka rakata.
Wayarta da bata dade da gama waya da nasir ba wadda ke aje saman kanta ta dauki tsuwwa,ta miqa hannu ta daukota tana duba lambar da aka kirata,ba suna alamun bata da ita cikin jerin ma'ajiyar lambobinta,saita daga ta kara a kunneta cikin sallama.
Ana amsa sallamar taji kamar tasan muryar,amma saita tambaya jin ba'a da niyyar yi mata bayani
"Dawa nake magana?"
"Nuraddeen ne....tsohon masoyinki,kuma wanda har a yanzu yake sonki" mamaki ya sanyata tashi ta zauna sosai,kodai da gaske ne shekaran jiya da sukaje gidan anty aliya yusra tace mata taga nuraddeen tsaye hana kallonsu?
"Waye kuma me wannan sunan?" Ta fada cikin gatse da basarwa,murmushi ya saka
"Na tsammaci jin sama da haka ma daga gareki....amma kiyi haquri ki bawa qwaqwalwarki dama ta tuna koni waye...don nazo da qoqon barata ne a karo na biyu a bani dama,damar kuma da zata kaimu har ga aure....." Da sauri ta katseshi
"Kaga dakata.....ka riga daka barar da damarka tuntun tuni,abu daya zan gaya maka shine,daga yau sai yau,kada ka qara tunawa a ranka ka sanni,kada kuma ka sake gigin kirana harka koma va mahaliccinka" daga haka ta datse kiran ta aje wayar ta koma ta kwanta tana jan tsaki.
Kira ya shiga yi a jejjere,da taga zai takura mata saita dauki wayar ta danna masa block ta gyara kwanciyarta,daga qarshe ta sake jan tsaki ta miqe ta nufi kitchen,ta jawo salad din da bata yanka ba ta soma gyarashi tana cewa ilham ta kawo mata ruwa a roba,tana aikin cikin ranta tana mamakin qarfin hali da rainin hankali irin na nuraddeen,gami da zallar rashin kunya da yake tunanin yana da sauran dama,yana kuma da qwarin gwiwar da zai iya fuskantarta ido da ido ya gaya mata wata maganar.
Washegari sha biyu na rana kiran nasir ya shigo mata,tayi mamaki don basu fi awa biyu da gama waya ba,duk da cewa ta sani mayen kiranta ne shi a waya,baya gajiya,amma yadda tazo ta tadda tarin miscal ya bata mamaki,don lokacin bata kusa da wayar,ba bata lokaci tayi masa flashing ko daqiqa uku ba'a rufa ba ya kira.
Cikin zallar mamaki ta samu gefan katifarta ta zauna tana sauraren masifa da bala'in da nasir ke kwararawa cikin waya,wanda ta kasa fahimtar inda zancan ya dosa,ta gane dai akanta yake maganar,kuma duka zallar kishi ne,amma bata gama gane da waye yake ba,har sai daya qara mata haske ta hanyar cewa
"Wallahi saina nuna masa kurensa....ni zai rainawa hankali,harda dora hotonki saman dp?,to idan ma kuna tare ki gaya masa yayi saurin saukewa ya kuma fita daga harkarki tun ba'a ji kanmu ba"
"Wai waye don Allah....kayi haquri kamjn bayani mana"
"Nuraddeen yake ko waye....whatever ma ake kiransa dai ki gaya masa ke ba tashi bace" ita dariya ma zancan ga bata,tana mamakin yadda yake kishinta,ita sam ko wayar jiya ma ta manta sunyi ta dashi bare shi kansa nuraddeen din
"Ka kwantar da hankalinka mana" ta fadi sannan a hankali ta warware masa komai.
Ajiyar zuciya ya saki,cikin sanyin murya yace
"Ok...ok,pls pls fatima,don Allah ki riqemin amana,ki riqemin amanar kanki kinji don Allah,kada ki auri wani saini" idan da sabo ta saba dajin wannan kalmar daga bakinsa,itace kalmarsa ta qarshe duk sansa suka gama hira,idan akwai baquwa aciki itace kada ki auri wani saini
"In sha Allah" ta bashi amsa,saiya saki ajiyar zuciya sannan ya mata sallama yana aje wayar,itama ta aje tata tana jujjuya maganganu da sukayi cikin ranta.
*_AL茦IBLARSU_*馃毝馃従鈥嶁檧锔忦煔娥煆锯€嶁檧锔忦煔娥煆锯€嶁檧锔
Kwana biyu tsakanin wayarta da nasir din ta shirya zuwa gidan abban gwammaja zata dubashi ciwon qafa ya matsanta masa,ita da yusra suka shirya sai ilham,adaidaita sahu sauka dauka direct har can gwammajan,har qofar gida saboda mota tana iya shiga har qofar gidan.
Mai adaidaitan na saukesu salim na fitowa daga gidan,hannunsa riqe da ledar baqa,cikin raha dake nuna sabon dake tsakaninsu suka gaisa suka dan zolayi juna yadda suka saba sannan tace
"Da alama guduwa zakayi saboda kaga nazo"
"Haba yarinya....ma'aruf ke tsoronki,yanzu zanje na dawo,dinki zankai nan fage"
"Auto,saika dawo,ina jiranka"
"Kamar wani abun arziqi zaki bani baya ga ki karbe na hannun mutum"
"Ai raba arne da makami ibada wallahi" ta fada tana dariya gami da yin cikin gida abinta,shima ya wuce yana cewa yau kam sisi bazai kashe musu ba,basu da aiki saicin banza da wofi.
Ta taras da jikin abban da sauqi,harta zauna suka dan taba hira sannan ta wuce dakin umma suka dasa tasu hirar da hasina,ba jimawa suka shige kitchen suka dorawa umman abincin rana,har suka gama suka zuba suka zauna suka soma ci salim din bai dawo ba,sai da suka gama sun dan miqe suna hira suka jiyo sallamarsa.
Fuskarsa ba kamar dazun ba ya shigo falon,daya daga cikin kujerun falon ya samu ya zauna,daidai lokacin da umman itama ta shigo tana cewa
"A zuba maka abincin ne kafin ka wuce kasuwan?"
"A'ah umma,barshi kawai.....wani labari na samu yanzu mara dadin ji?" Itama guri ta samu ta zauna yayin da dukkaninsu sukayi sak,kowa ya bada hankalinsa kanshi
"Kamar yaya?,wanne irin labari ne haka?" umman ta fada idanunta yana kan salim din,yayin da hasina yusra da zahra suma suka zuba mishi idon suna son jin abinda zai fada...........
23/10/2021, 08:38 - 馃憤馃徎馃憤馃徎: 10
*OUM DUFAIL!!*
_GIDAN ADO 茦AWA DA KECE RAINI_馃拕馃拝馃徑
_OUM DUFAIL ta tanadar muku dukkan nau'in kayayyakin gyaran fata gashi dama jiki gaba daya ZAHIRINKI DA BA茒ININKI samfurin MAIDA TSOHUWA YARINYA_
*kayayyakinmu sune kamar haka*
FACE AND BODY SCRUB=2500(300ml)
Face and body mango butter=3k (250ml)
Face cream= 1800
Corretor oil/vitamin C oil=2k
Fairness skin lotion= 2500
Hot chocolate skin lotion 2500
Serum (for Nuckles )2k
Nuckles cream (stubborn)3500
Mix fruits Arabian black =soap 1800
Mix fruit glycerine soap =1900
Beetroot=1900
Coconut, milk,egg..face soap=1200
Lavender mix fruit soap =1800
Body wash =1500
cleanser=1600
Hair spray =700
Hair oil =1500
Hair relaxer =700
Hair butter 1700
Shampoo =1500
Breast=oil 2k powder 2k
Strech marks cream= 2k
Beetroot pink lips =700
Baby care soap glycerine=1k
Baby care butter =1500
Shea butter baby soap =700
Tsumin tula =2200
Tsumin zinariya =1200
Sliming tea =1500
Amarya set =25k
Liquid Arabian black soap =1900
Cleansing water =1500
*Ku dubamu a handle namu na Facebook da Instagram*
Ummu Dufail
*ko ta number wayarmu kamar haka*
07067943479
*_muna turawa kowacce jaha dake fadin nigeria da yardar Allah_*
*_INGANCI DA RAHUSA SHINE TAKENMU_*馃馃従馃馃従馃馃従
________________________________
"Yanzu a inda naje kai dinki wajen habibu....yakemin Allah ya sanya alkhairi,yace ashe biki zamuyi babu gayyata?,abun saiya bani mamaki,nace bakin wa?,yace bikin nasir mana!" Sosai maganar ta daki kunnen zahra,wanda ta dinga jin kamar sautin sakin bomb,saidai tayi namijin qoqari wajen tara nutsuwarta ta saurari qarshen zancan
"Ni dai ban iya cewa komai ba,a gabana ya kammala hada babbar rigar nasir din ta daurin aure,har na fito ban iya bashi amsa ba" salati sosai umma ta saka tana tafa hannu,yayin da zahra taji kamar daga zaunen da take ana shirin kada ita,don haka saita jingina da kujerar da take kai,tsahon wasu lokuta kafin umman tace
"Yanzu ta yaya zamu tabbatar da gaskiyar wannan labarin" nazari kadan salim din yayi sannan yace
"Bari na kira habibun,dama yace zai shigo anguwar yanzu wajen wani abokinsa" wayarsa ya ciro ya kirashin,anci sa'a kuwa yana gab da shigowa unguwar,ya roqeshi yanason ganinsa ya basji kwatancen gidan,yace zai iso yanzu in sha Allah.
Mintina ashirin habibu ya shigo har falon umma,a lokacin zahra na jingine kawai ba tare da wani magana ko motsi ba,tana jin yadda suketa tattauna batun a tsakaninsu.
Umma da kanta ta yiwa habibu bayanin komai,shima cikin nuna alhini da rashin jin dadi yace
"Indai ko haka ne tabbas nasiru bai kyauta ba,amma hausawa sunce waqa a bakin mai ita,bari kuji daga gareshi" daga haka ya saka hannunsa a aljihu,ya ciro wayarsa yayi kira sannan ya maidata handsfree.