Sashe 53
Alkibla Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washegari bayan sallar isha,yana saman dining don cin abincin dare,dai dai sanda take miqewa ita kuma ganin ya zauna din,sai yasa hannunshi ya dauko qaramar leda mai dauke da tambarin wani babban shagon saida wayoyi ya miqa mata,duk da batasan meye a ciki ba tasa hannu biyu cikin mamaki ta karba
"Na gode" ta fadi tana sauka daga wajen da dan saurinta,saiya dan bita da kallo,yana ankare da ita daga safiyar yau zuwa daren nan kamar walwalarta ta qaru,yasan kuma qila hakan baya rasa nasaba da zancan tafiyarsu gida,saiya kauda wannan tunanin yaci gaba da cin abincinsa.
Tana shiga daki ta fada saman katifa gaba daya,sannan ta zazzage ledar tana duba abinda ke ciki.
Waya ce tsaleliya,mai azabar kyau,wayar data jima tana bata sha'awa,saidai bata da isassun kudi da zata siya,sunyi magana tun kwanaki da yaya sadiq,yace idan ya samu kudi zai siya mata,basu samu bane kudin yadda ya zata shi yasa taji shuru.
Tsalle ta buga ita kadai tare da dan qaramin ihu,sai kuma ta nutsu tana zare idanu da rufe baki don kada ya jiyota,take ta sanya layuka da memory dinta daya dawo mata dasu da safe,sannan ta jona mata chargy,ta dawo ta zauna tana jiran ta cika.
******* ***** ********
Shirin tafiya gida kawai take hankalinta kwance cikin zaquwa,musamman data kira taji cewar yasira ta haihu,randa kuma zasu koma gidan saura kwana biyu suna kenan,ta gama tsarawa sai washegarin suna da kwana daya ko biyu zata koma makarata,don tasan za'a hadu sosai da 'yan uwa da aka jima ba'a hadu ba,tunda anan gidansu za'ayi taron.
Ana ya gobe ranar da yace zasu tafin ta cika haka ta wuni tana zumudi,fuskarta ta cika da walwala,ko falon ma bata fito ba,tana can daki tana charting da 'yan gida.
Hakan ya sanya ranar shi kadai yahau dining cin abinci,sai yakejin banbarakwai yau din,ya dinga kallon hanyar dakin nata amma shuru babu ko motsinta,baisan me ya sanya yaji baijin dadin zaman ba,ya dinga jan tsaki,ya fahimta rawar kai da zumudin tafiyar takeyi,saiya sake jan wani tsakin kawai ya dauki sauran abincin da bai gama ci ba ya wuce daki dashi.
*_WASHEGARI_*
Tun bayan sallar asuba take zaune saman abun sallarta bata tashi ba,agogon dake dakin yana nuna mata qarfe shida ta miqe,ta soma gyara dakin tare da tattare da rufe duk abinda tasan zai iya qura bayan babu kowa a dakin,daga nan ta yiwo falo,tana yi tana duba hanyar dakinsa ko zataji motsinsa,alamun ya tashi ko kuma wani abu,saidai har ta gama gyara falon,ta wuce kitchen ta gyarashi shima,ta killace dukka kwanukan ta gogesu da kyau ta maidasu muhallinsu yadda ya dace,ganin cewa tafiya zasuyi yasa bata dau wani girki mai tsaho ba,chips kawai ta soya ta dafa tea,ta koma daki ta shiga wanka.
Tsaf ta shirya cikin atamfa riga da skert,purple ce da adon yellow me haske,ba qaramin karbarta kayan sukayi ba,sai data gama sannan ta sake fitowa zuwa kitchen ta debi abincin tadan ci,duk da cewa dazun ta kasa ci saboda tana zaton zai iya cewa ya shirya ta fito.
A kitchen din ta tsaya ta gama ci,tanayi tana kasa kunne ko zataji motsinsa,saidai harta gama bata ji ba,zata gifta dakinsa nan ma ta kasa kunne amma shuru,haka ta wuce nata dakin,saita dauka wayarta tahau watsapp donta rage lokaci,tana saka ran kafin ta sauka ya fito.
Ta kuwa samu kusan dukansu a online,suka shiga hira tana gaya musu suna hanya,hirar tasu tasaka mata zaquwar su tafi din,batasan ta jima a zaune ba sai data duba agogo,sha daya har tayi,saita fidda idanu tana aje wayar,ta miqe ta bude qofar dakin ta fito falo,shawagi ta danyi har zuwa kitchen ko zataga alamun da zai nuna mata ya tashi,saidai babu wata alama,hakanan ta sake komawa daki tanajin kamar ta shiga dakin nasa taga meya riqeshi haka.
Sha biyu na rana takai maqura wajen qaguwa,kamar zata saki kuka haka ta dinga ji,ta dinga safa da marwa tsakanin dakin zuwa qofar nashi dakin,tayi attempting na shiga dakinsa yafi sau biyar,saidai data isa qofar dakin saita kasa shiga ta juyo ta koma.
Qarfe daya dai dai na rana haqurinta ya qare,ta tsaya qofar dakin nasa tana saisaita kanta,tare da baiwa kanta qwarin gwiwa,a hankali ta dora hannunta saman handle din ta murda qofar ta bude.
Dai dai lokacin yana kwance rub da ciki cikin lallausan bargonsa yana duba saqonni cikin wayarsa,ya lulluba har kusan kansa,wanda duk wanda ya shigo xai dauka ma duka har kan nashi ya rufa,duk da acn dake kadawa cikin dakin amma jikinsa babu riga,sai wani boxer dake a jikinsa.
Duka yau bashi da intention na fita,don ya gama da office gaba daya,sun sanya date ma na tafiyarsu,kowa an bashi damar zuwa ya shirya sosai,yasan kuma yau din ya soke tafiyarsu saboda hajja,don haka ya yanke shawarar yini a gida ya huta sosai.
Tsayawa yayi da replying massages din sanda yaji an turo qofar ba tare daya waiwayo ba,zuciyarta na wani irin bugawa ta dake tayi sallama,saiya juyo rigingine,wanda hakan ya basu damar ganin juna sosai.
Kowanne sai da yaji shock a jikinsa,yanayin data ganshi babu riga ya tsoratar da ita,wanda hakan ya bayyana ingarman qirjinsa,ya kuma bayyanar da tarin gashin daya lullubeshi,mai laushi kamar shima gyara yake masa,inda shi kuma kwalliyarta ta dauki hankalinsa,wanda tsabar zaquwar tazo ta sameshi su wuce yasa ta manta ko dankwali bata daura ba bare aje ga batun mayafi,idanunta ta rintse sannan tace
"Ina kwana....na shirya tun daxun" dan ture bargon yayi,ya kwanta rigingine sosai,saidai ya tallafe kansa da hannayensa guda biyu ta qeyarsa,yadda zai bashi damar kallonta sosai
"Me kika ce?" Ya fada da lallausar muryarsa data soma canzawa saboda wani yanayi daya tsinci kansa,sake maimaitawa tayi harda dan daga murya don yafi jinta sosai.
Ajiyar zuciya ya saki sannan yace
"Na soke tafiyar yau" gaba daya ta bude idanunta gami da wara su a kanshi cikin yanayi na tsoro,wanda hakan ya haifar masa da wani abu cikin jikinsa,saiya lumshe idanu sannan ya bude sanda duka a kanta sanda take fada cikin rudewa
"Amma fa hajja ce tace"
"Hajja ke aurenki?" Ya jefa mata tambayar data sanyata yin shuru,sake maimaita tambayar yayi,a hankali tace
"Amma ita ta....." Sai kuma ta kasa qarasawa,ta canza salon zancan da
"Aro na ta baka,kuma tace ka maidani,bai kamata daga aro ka riqe mata ni ba...." Zancan nata saiya bashi dariya,can qasan ransa ya dara,me yasa suke son maidashi wani sakarai,amma a saman fuskarsa babu alamun dariya,hakanan yaji cikin zuciyarsa yana son nuna mata gaskiyar magana,ya kamata ta fahimci gaskiya ya gayawa kansa,ko yaya ya kamata ta tsorata tasan kuma meye matsayinta,don haka yana daga cikin bargon yace
"Zo ki gani" saita zuba mishi idanu tana dubansa,yayin da shi kuma ya dauke kansa daga kanta,ya maida gefansa kamar mai kallon wani abu.
A hankali ta fara takawa zuwa inda yake kwancen,zuciyarta na gaya mata akwai abinda zai nuna matan,gefansa ta tsaya,tana niyyar cewa gani.....ba zato ba tsammani taji gaba daya an fincikota,kafin ta gane abinda ke faruwa sai gata kane kane saman qirjinsa,ya matseta gam,sautin muryarsa deep inside har ears taji yana fadin
"Daga ke har hajjan bansan a inda kuka gano ana baiwa mutum aron matarsa ba,idan ita ta manta ke bari na baki tambarin da zaki dinga tuna u r my property" kafin ta ankara ya soma aika mata da wasu hot kisses,tun daga cikin kunnenta zuwa wuyanta,saiya fara yamutsata son ranshi da dukka hannayensa biyu,tuni yakai hannunshi muhallin dake tsole masa idanu,abunda ya kusa tafiyar da numfashinsu duka su biyun,zahra tsananin tsoro da firgici,yayin da shi kuma tadda abun fiye da yadda idanu ke iya gani ne,cikin sakanni ya soma fita daga saitinsa.
Mataki bayan mataki ya dinga bi yana wucewa,duk sanda yaje wani mataki sai zuciyarsa da gangar jikinsa ta buqatu zuwa mataki na gaba,ta bangaren zahra gaba daya duniyarta ga gigita,saboda bijirowar abinda bata taba tsammata ko.kawoshi cikin tunaninta ba,koda a cikin mafarki kuwa,hakan ya sake razanata,ta dinga qoqarin tattara dukkan qarfinta daya rage tana yunqurin turashi daga rumfa da kuma babakeren da yayi mata,saidai ina,wutsiyar raqumi tayi nesa da qasa,a banza wai man kaza.
Tsoro sosai ya shiga bata ganin yadda ya soma juye mata zakin sosai,ya fara fita daga hayyaci da kamanninsa,ya koma yin komai da zafi zafi kamar mayunwaciyar dabba,mazantakarsa da jarumtarsa kawai yake nunawa ba tare dashi kansa ya sani ba,tsoro sosai ya cikata da fargaba,dana sanin shigowarta dakin ya fara mamayeta.
Bata gane abun da gaske bane sai daya fara neman hanya 蓷o蓷ar,ta tabbatar idan dabararta batayi aiki ba tana ji tana gani kome zai lalace mata,saita saki kuka sosai,wanda dama tun daxun take yinsa,saidai baiyi qarfi ba kamar yanzu da take neman agaji da gaske,kiran sunan hajja da umminta data fara yi shine ya karyashi,ya kuma dawo dashi hayyacinsa,a hankali saiya fara dawowa hayyacinsa,ya kuma soma tuna abinda yake shirin aikatawar,sai duk aka zare masa wata laka ta jikinsa,saiya zame gefe guda,ya kuma hanata tashi sanda take yunqurin tashi cikin kuka,sukaci gaba da kasancewa a haka har tsahon wani lokaci da kukan nata ya tafi gaba daya,sai dan zafi zafi da take ji daga can,duk da ba wani me yawa bane.
Idanunta ta lumshe sanda ya miqe ya sauka daga kan gadon,bandaki ya shiga yana jin wani abu kamar jiri jiri na dibanshi,hakanan yayi sakayau kamae iska zata kwasheshi,ruwa ya tara mata sosai mai dumi,don ya sani daga shi har ita wanka yahau kansu,bai jima ba ya fito
"Ki shiga toilet akwai ruwa a ciki" daga haka ya nufi qofa ya budeta ya fice.
A falo yaci burki,saiya samu daya daga cikin kujerun dining ya zauna akai,yasa gwiwar hannunsa saman cinyarsa yana dafe kansa da dukka tafukan hannayensa,wani iri ciwo kan nashi yaji yana masa,dukka jijiyoyin kansa sun tashi,idanunsa da suka sauya launi har yanzu basu daidata ba,duka kansa ya cushe ya kuma kulle,ya rasa wanne tunani zaiyi,miqewa yayi kawai ya koma dakinta,ya bude nata toilet din ya shiga ya hada nashi ruwan wankan.
A hankali ta sauka daga gadon tana karantar kowanne canji daga jikinta,ta soma takawa zuwa bandakin,yanayinta yadan sauya saidai ba sosai ba,hakan shi ya tabbatar mata bai gama cimma manufarsa ba,don haka data shiga din ma ruwan dumi kadan tayi amfani dashi tajita normal,sai tayi wanka bata jima ba ta maida kayan jikinta ta dawo cikin dakin.
"Na gode" ta fadi tana sauka daga wajen da dan saurinta,saiya dan bita da kallo,yana ankare da ita daga safiyar yau zuwa daren nan kamar walwalarta ta qaru,yasan kuma qila hakan baya rasa nasaba da zancan tafiyarsu gida,saiya kauda wannan tunanin yaci gaba da cin abincinsa.
Tana shiga daki ta fada saman katifa gaba daya,sannan ta zazzage ledar tana duba abinda ke ciki.
Waya ce tsaleliya,mai azabar kyau,wayar data jima tana bata sha'awa,saidai bata da isassun kudi da zata siya,sunyi magana tun kwanaki da yaya sadiq,yace idan ya samu kudi zai siya mata,basu samu bane kudin yadda ya zata shi yasa taji shuru.
Tsalle ta buga ita kadai tare da dan qaramin ihu,sai kuma ta nutsu tana zare idanu da rufe baki don kada ya jiyota,take ta sanya layuka da memory dinta daya dawo mata dasu da safe,sannan ta jona mata chargy,ta dawo ta zauna tana jiran ta cika.
******* ***** ********
Shirin tafiya gida kawai take hankalinta kwance cikin zaquwa,musamman data kira taji cewar yasira ta haihu,randa kuma zasu koma gidan saura kwana biyu suna kenan,ta gama tsarawa sai washegarin suna da kwana daya ko biyu zata koma makarata,don tasan za'a hadu sosai da 'yan uwa da aka jima ba'a hadu ba,tunda anan gidansu za'ayi taron.
Ana ya gobe ranar da yace zasu tafin ta cika haka ta wuni tana zumudi,fuskarta ta cika da walwala,ko falon ma bata fito ba,tana can daki tana charting da 'yan gida.
Hakan ya sanya ranar shi kadai yahau dining cin abinci,sai yakejin banbarakwai yau din,ya dinga kallon hanyar dakin nata amma shuru babu ko motsinta,baisan me ya sanya yaji baijin dadin zaman ba,ya dinga jan tsaki,ya fahimta rawar kai da zumudin tafiyar takeyi,saiya sake jan wani tsakin kawai ya dauki sauran abincin da bai gama ci ba ya wuce daki dashi.
*_WASHEGARI_*
Tun bayan sallar asuba take zaune saman abun sallarta bata tashi ba,agogon dake dakin yana nuna mata qarfe shida ta miqe,ta soma gyara dakin tare da tattare da rufe duk abinda tasan zai iya qura bayan babu kowa a dakin,daga nan ta yiwo falo,tana yi tana duba hanyar dakinsa ko zataji motsinsa,alamun ya tashi ko kuma wani abu,saidai har ta gama gyara falon,ta wuce kitchen ta gyarashi shima,ta killace dukka kwanukan ta gogesu da kyau ta maidasu muhallinsu yadda ya dace,ganin cewa tafiya zasuyi yasa bata dau wani girki mai tsaho ba,chips kawai ta soya ta dafa tea,ta koma daki ta shiga wanka.
Tsaf ta shirya cikin atamfa riga da skert,purple ce da adon yellow me haske,ba qaramin karbarta kayan sukayi ba,sai data gama sannan ta sake fitowa zuwa kitchen ta debi abincin tadan ci,duk da cewa dazun ta kasa ci saboda tana zaton zai iya cewa ya shirya ta fito.
A kitchen din ta tsaya ta gama ci,tanayi tana kasa kunne ko zataji motsinsa,saidai harta gama bata ji ba,zata gifta dakinsa nan ma ta kasa kunne amma shuru,haka ta wuce nata dakin,saita dauka wayarta tahau watsapp donta rage lokaci,tana saka ran kafin ta sauka ya fito.
Ta kuwa samu kusan dukansu a online,suka shiga hira tana gaya musu suna hanya,hirar tasu tasaka mata zaquwar su tafi din,batasan ta jima a zaune ba sai data duba agogo,sha daya har tayi,saita fidda idanu tana aje wayar,ta miqe ta bude qofar dakin ta fito falo,shawagi ta danyi har zuwa kitchen ko zataga alamun da zai nuna mata ya tashi,saidai babu wata alama,hakanan ta sake komawa daki tanajin kamar ta shiga dakin nasa taga meya riqeshi haka.
Sha biyu na rana takai maqura wajen qaguwa,kamar zata saki kuka haka ta dinga ji,ta dinga safa da marwa tsakanin dakin zuwa qofar nashi dakin,tayi attempting na shiga dakinsa yafi sau biyar,saidai data isa qofar dakin saita kasa shiga ta juyo ta koma.
Qarfe daya dai dai na rana haqurinta ya qare,ta tsaya qofar dakin nasa tana saisaita kanta,tare da baiwa kanta qwarin gwiwa,a hankali ta dora hannunta saman handle din ta murda qofar ta bude.
Dai dai lokacin yana kwance rub da ciki cikin lallausan bargonsa yana duba saqonni cikin wayarsa,ya lulluba har kusan kansa,wanda duk wanda ya shigo xai dauka ma duka har kan nashi ya rufa,duk da acn dake kadawa cikin dakin amma jikinsa babu riga,sai wani boxer dake a jikinsa.
Duka yau bashi da intention na fita,don ya gama da office gaba daya,sun sanya date ma na tafiyarsu,kowa an bashi damar zuwa ya shirya sosai,yasan kuma yau din ya soke tafiyarsu saboda hajja,don haka ya yanke shawarar yini a gida ya huta sosai.
Tsayawa yayi da replying massages din sanda yaji an turo qofar ba tare daya waiwayo ba,zuciyarta na wani irin bugawa ta dake tayi sallama,saiya juyo rigingine,wanda hakan ya basu damar ganin juna sosai.
Kowanne sai da yaji shock a jikinsa,yanayin data ganshi babu riga ya tsoratar da ita,wanda hakan ya bayyana ingarman qirjinsa,ya kuma bayyanar da tarin gashin daya lullubeshi,mai laushi kamar shima gyara yake masa,inda shi kuma kwalliyarta ta dauki hankalinsa,wanda tsabar zaquwar tazo ta sameshi su wuce yasa ta manta ko dankwali bata daura ba bare aje ga batun mayafi,idanunta ta rintse sannan tace
"Ina kwana....na shirya tun daxun" dan ture bargon yayi,ya kwanta rigingine sosai,saidai ya tallafe kansa da hannayensa guda biyu ta qeyarsa,yadda zai bashi damar kallonta sosai
"Me kika ce?" Ya fada da lallausar muryarsa data soma canzawa saboda wani yanayi daya tsinci kansa,sake maimaitawa tayi harda dan daga murya don yafi jinta sosai.
Ajiyar zuciya ya saki sannan yace
"Na soke tafiyar yau" gaba daya ta bude idanunta gami da wara su a kanshi cikin yanayi na tsoro,wanda hakan ya haifar masa da wani abu cikin jikinsa,saiya lumshe idanu sannan ya bude sanda duka a kanta sanda take fada cikin rudewa
"Amma fa hajja ce tace"
"Hajja ke aurenki?" Ya jefa mata tambayar data sanyata yin shuru,sake maimaita tambayar yayi,a hankali tace
"Amma ita ta....." Sai kuma ta kasa qarasawa,ta canza salon zancan da
"Aro na ta baka,kuma tace ka maidani,bai kamata daga aro ka riqe mata ni ba...." Zancan nata saiya bashi dariya,can qasan ransa ya dara,me yasa suke son maidashi wani sakarai,amma a saman fuskarsa babu alamun dariya,hakanan yaji cikin zuciyarsa yana son nuna mata gaskiyar magana,ya kamata ta fahimci gaskiya ya gayawa kansa,ko yaya ya kamata ta tsorata tasan kuma meye matsayinta,don haka yana daga cikin bargon yace
"Zo ki gani" saita zuba mishi idanu tana dubansa,yayin da shi kuma ya dauke kansa daga kanta,ya maida gefansa kamar mai kallon wani abu.
A hankali ta fara takawa zuwa inda yake kwancen,zuciyarta na gaya mata akwai abinda zai nuna matan,gefansa ta tsaya,tana niyyar cewa gani.....ba zato ba tsammani taji gaba daya an fincikota,kafin ta gane abinda ke faruwa sai gata kane kane saman qirjinsa,ya matseta gam,sautin muryarsa deep inside har ears taji yana fadin
"Daga ke har hajjan bansan a inda kuka gano ana baiwa mutum aron matarsa ba,idan ita ta manta ke bari na baki tambarin da zaki dinga tuna u r my property" kafin ta ankara ya soma aika mata da wasu hot kisses,tun daga cikin kunnenta zuwa wuyanta,saiya fara yamutsata son ranshi da dukka hannayensa biyu,tuni yakai hannunshi muhallin dake tsole masa idanu,abunda ya kusa tafiyar da numfashinsu duka su biyun,zahra tsananin tsoro da firgici,yayin da shi kuma tadda abun fiye da yadda idanu ke iya gani ne,cikin sakanni ya soma fita daga saitinsa.
Mataki bayan mataki ya dinga bi yana wucewa,duk sanda yaje wani mataki sai zuciyarsa da gangar jikinsa ta buqatu zuwa mataki na gaba,ta bangaren zahra gaba daya duniyarta ga gigita,saboda bijirowar abinda bata taba tsammata ko.kawoshi cikin tunaninta ba,koda a cikin mafarki kuwa,hakan ya sake razanata,ta dinga qoqarin tattara dukkan qarfinta daya rage tana yunqurin turashi daga rumfa da kuma babakeren da yayi mata,saidai ina,wutsiyar raqumi tayi nesa da qasa,a banza wai man kaza.
Tsoro sosai ya shiga bata ganin yadda ya soma juye mata zakin sosai,ya fara fita daga hayyaci da kamanninsa,ya koma yin komai da zafi zafi kamar mayunwaciyar dabba,mazantakarsa da jarumtarsa kawai yake nunawa ba tare dashi kansa ya sani ba,tsoro sosai ya cikata da fargaba,dana sanin shigowarta dakin ya fara mamayeta.
Bata gane abun da gaske bane sai daya fara neman hanya 蓷o蓷ar,ta tabbatar idan dabararta batayi aiki ba tana ji tana gani kome zai lalace mata,saita saki kuka sosai,wanda dama tun daxun take yinsa,saidai baiyi qarfi ba kamar yanzu da take neman agaji da gaske,kiran sunan hajja da umminta data fara yi shine ya karyashi,ya kuma dawo dashi hayyacinsa,a hankali saiya fara dawowa hayyacinsa,ya kuma soma tuna abinda yake shirin aikatawar,sai duk aka zare masa wata laka ta jikinsa,saiya zame gefe guda,ya kuma hanata tashi sanda take yunqurin tashi cikin kuka,sukaci gaba da kasancewa a haka har tsahon wani lokaci da kukan nata ya tafi gaba daya,sai dan zafi zafi da take ji daga can,duk da ba wani me yawa bane.
Idanunta ta lumshe sanda ya miqe ya sauka daga kan gadon,bandaki ya shiga yana jin wani abu kamar jiri jiri na dibanshi,hakanan yayi sakayau kamae iska zata kwasheshi,ruwa ya tara mata sosai mai dumi,don ya sani daga shi har ita wanka yahau kansu,bai jima ba ya fito
"Ki shiga toilet akwai ruwa a ciki" daga haka ya nufi qofa ya budeta ya fice.
A falo yaci burki,saiya samu daya daga cikin kujerun dining ya zauna akai,yasa gwiwar hannunsa saman cinyarsa yana dafe kansa da dukka tafukan hannayensa,wani iri ciwo kan nashi yaji yana masa,dukka jijiyoyin kansa sun tashi,idanunsa da suka sauya launi har yanzu basu daidata ba,duka kansa ya cushe ya kuma kulle,ya rasa wanne tunani zaiyi,miqewa yayi kawai ya koma dakinta,ya bude nata toilet din ya shiga ya hada nashi ruwan wankan.
A hankali ta sauka daga gadon tana karantar kowanne canji daga jikinta,ta soma takawa zuwa bandakin,yanayinta yadan sauya saidai ba sosai ba,hakan shi ya tabbatar mata bai gama cimma manufarsa ba,don haka data shiga din ma ruwan dumi kadan tayi amfani dashi tajita normal,sai tayi wanka bata jima ba ta maida kayan jikinta ta dawo cikin dakin.