Sashe 52
Alkibla Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Magana yayi mata me harshen damo,saidai ta fahimceshi sarai,don haka tabi bayansa itama tana gyara yanayin fuskarta.
Ta taras suna gaisawa da nasreen din,daga yanda suke gaisawa kawai ya isa ka gane tana ganin girmansa sosai,cikin 'yar dariya kasancewarta mai yawan barkwanci tace
"Ai cewa dear nayi yazo muje dubiya....Allah yasa qaruwa muka samu" dan murmushin gefan baki kawai yayi,saidai ya maida dubansa ga zahra,sannan yace
"Wata qila,gatanan kya tambayeta" saiya miqe yana ficewa daga falon.
Dan tabota nasreen tayi
"Kai qawata daga zuwa kiransa yanzu fisabilillahi shine aka shanyani?" Murmushi tayi
"Ayimin afuwa...." Tun kafin ta qarasa tace
"Anyi miki....tun kafin boss yayi aure munsha yin gulmarsa nida dear...mun gode Allah ma da gidansa ke shiguwa,saboda irinsu ko.....basu iya qonewa a love ba,ki gansu a waje kamar gaske,amma a gida...uhmmm" dariya sosai ta baiwa zahra,lallai batasan ya haidar ba da bata fadi haka ba,batajin irinsu so na shagaltar dasu haka,amma saita share zancen kawai suka shiga wata firar.
Tunda ya isa farfajiyar gidan yaga tare suke da major ya sake tamke girarsa sosai,duk da cewa akwai saif a wajen
"Yallabai....irin wannan shanyamu haka?" Major ya fada yana washe baki,wani kallo haidar ya masa sanda yake bawa jafar hannu suna gaisawa,sai da yazo kansa sannan ya amsa mishi
"Da kasan kana da abubuwan yi da yawa ma da baka zo ba,incase nan gaba kaga irin haka ka dinga tafiyarka kawai" saif dai na danne dannen waya yana boye dariyarsa,shi yasan qarshen alewa qasa,don major ya dage ne kawai saiya biyosu,amma yasan haidar din bazaiyi maraba da zuwanshi ba,jin amsar daya bashin sai yayi shiru baice komai ba.
Daga nan inda suke tsaye haidar din ya qwalawa mai gadi kira,ya bashi umarnin bude guest room sannan suka dunguma zuwa ciki.
Zuwan dama ya shafi ayyukansu ne,tattaunawa zasuyi ta musamman,don haka kai tsaye haidar ya shiga abinda ya tarasu,don shi sam bai farinciki da zuwan major,shima daya lura da hakan suna gama maganar data tarasun ya musu sallama,yace yana da wani uzuri,akwai inda zashi.
Yana fita saif ya qyalqyale da dariya yana kallon yadda haidar din ya hada girar sama da qasa
"Mai master....wannan wai duka kishin ne haka?,lallai fatima ta ciri tuta...wannan so ba qarami bane" dashi da saif din duka sunsan magana yake gaya masa a fakaice,saiya masa wani irin kallo ya bude baki
"Sosai,ko laifi ne hakan?....akan me ma zaku daukomin wannan kwarton ku shigomin dashi gidana....kai J,haka ka hadoshi da matarka a mota daya kuka taho?" Ya jefawa jafar tambayar,bai amsa mishi ba shima illa danne dariyarsa da yakeyi,sai haidar din ya jijjiga kai
"Next time zan gaya mata,duk sanda zaka dauki wani qato a motarka to saika sama mata abun hawa,koka bata motar tayi driving ku kuje ku hau ta haya....kai kuma" ya nuna saif
"Ka kiyayi haduwarmu wallahi" saiya miqe yana ficewa don sawa a amso musu drinks.
Sun dan jima don basu tafi da wuri ba,sai daya sallamesu sannan ya koma cikin gidan.
Cikin sauri take kammale falon da kwashe kwanukan zuwa cikin kitchen,don bataso yazo ya risketa,nauyi yake sanyata ji haka kawai duk sanda suka hada wajen zama.
Kallo daya ya mata ya dauke kai ganin yadda ta zumbula uban hijabi
"Ki shirya jibi zamu wuce gida" ya fada sanda take qoqarin wucewa kitchen,daidai sannan wayarsa ta dauki ruri ya soma qoqarin cirota daga aljihu.
Ajiyar zuciya ta sauke tana jin dadin zancan komawarsu,tayi kewar 'yan gidansu gaba daya,musamman yasira dake ranta,wadda sukayi sallama randa zasu koma haihuwa ko yau ko gobe,tana ta zuba idanu amma shuru bataji ance ta sauka ba,wayarta kuma ya rasa me matsalarta yau kwana uku taqi daukan layi,so take duka saita koma ta bayar a duba mata.
Sunan hajja daya gani saman wayar yasa ya samu waje ya zauna sannan ya daga wayar,a aladabce yayi sallama kana ya soma gaidata,saida suka gama gaisawa sannan tace
"Kai daga baka aron diyar mutane sai ka yiwa mutane dif?,an gaya maka haihuwar yasira yau kwana uku ba'a samunta a waya amma banji daga gareku ba,halama baka shaida mata ba.....to ka dawomin da jikata maza maza ayi taron suna da ita" ya soma gajiya da rigimar tsohuwar,yana ji cewa zai fara nuna mata shima dan yaune ko zata dinga shafa masa lafiya,don haka cikin dakakkiyar muryarsa yace
"Zamu dawo,amma ba yanzu ba"
"Me kace?,to baka isa ba,ai dama aro na baka,na taimaka wa wannam shegen baqin ran naka,wala'alla idan kanajin motsin dan adam kusa dakai ka rageshi"
"Nidai dawowa ba yanzu ba,matatace....kuma qarqashin ikona take" daga haka ya yanke wayar,saboda iya tsiya ma saiya kashe wayar gaba daya,yadda ko zata sake kira ba zata sameshi ba.
Yana sane yayi mata haka,kuma a niyyarsa a wasance ne,amma sai yaji zancan daya gaya matan ya zauna har cikin zuciyarsa,saiya tsinci kansa da yin mita shi daya
"Wai aro....kaman wani yaro" ya furta qasa qasa a fili,wannan karon shima sai yayi wasa da hankalin tsohuwar,zata ga dan zamani kuwa,da haka ya miqe ya dauki duk abinda yake buqata a falon ya wuce.
Har zai shige dakinsa saiya tuna hajjan ta gaya masa ba'a samun wayarta,don haka ya sauya akalarsa zuwa dakin nata.
Daga bakin qofar ya tsaya yayi knocking,ba'a jima ba aka bude qofar a hankali,fuskarta tarwai a hasken qwan dake corridor din,tayi rolling da wani pink mayafi saman doguwar rigar baccinta mai kauri da laushi data sauka har qasa,sosai mayafin ya haska fuskarta,qamshin turarenta na busowa tun daga cikin dakin da kuma wanda ke jikinta zuwa inda yake tsaye,saiya sauke boyayyar ajiyar zuciya,muryarsa tayi laushi qwarai qwayar idanunsa cikin nata yace
"Me ya sami wayarki?" Dan yamutsa fuska tayi wanda hakan ya qara mata kyau ba tare data sani ba
"Hakanan ta daina daukan layi"
"Me yasa baki gayamin ba?" Yayi mata tambayar dashi kansa yasan batayi ma'ana ba,qila hakanne ya sanyata yin shuru itama tana juya maganar,saiya waske da fadin
"Daukomin ita" juyawa tayi a nutse ta koma cikin dakin,yabi takunta da kallo.
Batayi koda minti guda ba ta qaraso da wayar,hannu biyun data sanya ta miqa masa yasa ya bita da kallo,garin hakan bai kula ba ya hada da hannunta,ta zame hannun nata da sauri sai wayar ta subuce zata fadi a qasa,cikin zafin nama ya tarota da hannu daya yana ambaton
"Bismillahi" dan ja baya tayi kadan,sai taga ya juya kawai yabar wajen ba tare da yace komai ba.
Maida qofar itama tayi ta rufe tana sauke numfashi,wanne irin taushi hannunsa keda shi haka?,take tambayar kanta,sai tasa yatsa ta dungure kanta da kanta tana fadin
"Shiga hankalinki".
_ZAFAFA BIYAR_馃馃徑馃馃徑馃馃徑馃馃徑馃馃徑
_*YERWA INCENSE & MORE**_
_(The scents with diff essence for YOU& your HOME)_
_(MASARAUTAR KAMSHI)_
_Ina masu neman kayayyakin kamshi yan nahiyar ketaran chadi da Senegal? Kai harma da ingataccen had鈥檌 yan bornu? To ku matso domin nesa tazo kusa..._
_YERWA INCENSE & MORE: Sun zo muku da kayayyakin turaruka kamar haka:_
_Khumra kowacce Iri._
_Turarukan Wuta_
_Mopping khumrah_
_Washing khumrah_
_Bathing khumrah_
_body mist_
_kullaccam_
_scented hair cream/spray_
_wardrobe balls_
_carpet spray_
_air-fresheners_
_scented pebbles_
_body sprays_
_oil perfumes_
_Perfumes_
_kabbasa_
_burners_
_coal igniter_
_tong_
_kasko_
_kujerar tsugunno_
_english coal_
_dilke&halwa set_
_scented body mist_
_kai dama sauran kayayyakin da bamu ambata ba, YERWA INCENSE AND MORE, Na tura kayayyakin su ko鈥檌na a fadin Nigeria da ketare. Domin tuntubar su. Suna instagram: _@yerwaincense_and_more. Ko _Facebook site:YERWA _COLLECTIONs. Ko a duba su ta number su: ___08095215215/09044191709! _
_suna bada kayan su kan sari ko sayi dai-鈥榙ai_
23/10/2021, 08:48 - 馃憤馃徎馃憤馃徎: 34
Bayan ya shiga daki saiya aje wayar a gefan bedside drower dinsa,ya shiga bandaki yayi shirya kansa,sannan ya dawo ya shimfida abun sallah ya tada sallah,yakanyi sallah raka'a biyu ko hudu duk sanda xai kwanta,musamman idan yana jin gajiya a jikinsa wadda yake saka ran zaiyi wuya ta barshi ya iya tashi cikin dare yayi sallah.
Ya dan jima yana addu'o'insa,wanda ya tabbatar da cewa sune makaminsa a rayuwa,su suka hana a cimma sa,banda hakan yasani cewa da tuni tarin maqiya abokan gaba da masu neman irin matsayinsa sun dade da kwantar dashi.
Sai daya sauya kayan bacci sannan ya isa gadonsa bayan ya kashe qwan dakin,yana shirin jan duvet dinsa ya rufa idanunsa suka sauka kan wayar tata,saiya saka hannu ya daukota ya kuma kunnata,ta daidaita sanda ya kwanta sosai saman gadon,yasa hannu ya budeta,don babu passoword ko security pattern.
Hotonta ne ya bayyana tarwai,ya mamaye fuskar wayartata,tayi matuqar kyau cikin riga da skert,tayi rolling saman kanta,fuskarta dauke da murmushi daya bayyana jerarrun haqoranta,tun daga sama har qasa aka dauki hoton,qafafun nata cikin high hill mai igiya,jan qunshin salatif dake qafarta ya fito sosai,haka na hannunta dake saman cinyarta.
A hankali ya dinga bin hoton da kallo kafin daga bisani ya sauka ya shiga gallery dinta kai tsaye.
Hotunanta ne birjik a ciki,wani ita kadai,wani da 'yan gidansu,wani da qawayenta,sosai ya dinga bin hotunan yana musu kallon qurilla,irin kallon dashi kansa bai san ya iyashi ba,irin kallon da bai taba yiwa kowacce diya mace irinsa ba,duk abinda ya kalla tattare da ita hakanan sai yaji yayi masa,sai yaji nutsuwa da kwanciyar hankali,wani side na zuciyarsa na gaya masa kadan kadan
"Matarka ce".
Ya jima kan wani hotonta da tayi da wata farar armless shirt,da straight skert,kayan sunyi masifar fidda qirar qirjinta da qugunta,kanta babu dankwali sai manyan kalba guda uku da tayi ta saukar da jelarsu,daya lura da kyau a falon hajja akayi mata,kuma da alama batasan an dauki hoton ba,haka kawai sai yaji ranshi nadan baci bayan ya gama kalla din daya tuna cewa gidan nasu akwai samari,kuma suna iya shiga sassan hajjan kowanne lokaci,sai yaja dogon tsaki ya dannawa hoton delete,kana ya kashe wayar ya aje a gefansa wata kasala.na saukar masa,ya soma saukar da ajiyar zuciya a jejjere kamar yaron goye da yaci kuka ya qoshi.
Ya jima yana juyi zuciyarsa na gaya masa abubuwa da dama,ciki kuwa harda zai rasa damarsa ne,ya kamata ya tabbatarwa da kansa da ita din kanta cewa matar tasa ce da gaske,tsahon lokaci a haka kafin ya samu bacci ya daukeshi.
Ta taras suna gaisawa da nasreen din,daga yanda suke gaisawa kawai ya isa ka gane tana ganin girmansa sosai,cikin 'yar dariya kasancewarta mai yawan barkwanci tace
"Ai cewa dear nayi yazo muje dubiya....Allah yasa qaruwa muka samu" dan murmushin gefan baki kawai yayi,saidai ya maida dubansa ga zahra,sannan yace
"Wata qila,gatanan kya tambayeta" saiya miqe yana ficewa daga falon.
Dan tabota nasreen tayi
"Kai qawata daga zuwa kiransa yanzu fisabilillahi shine aka shanyani?" Murmushi tayi
"Ayimin afuwa...." Tun kafin ta qarasa tace
"Anyi miki....tun kafin boss yayi aure munsha yin gulmarsa nida dear...mun gode Allah ma da gidansa ke shiguwa,saboda irinsu ko.....basu iya qonewa a love ba,ki gansu a waje kamar gaske,amma a gida...uhmmm" dariya sosai ta baiwa zahra,lallai batasan ya haidar ba da bata fadi haka ba,batajin irinsu so na shagaltar dasu haka,amma saita share zancen kawai suka shiga wata firar.
Tunda ya isa farfajiyar gidan yaga tare suke da major ya sake tamke girarsa sosai,duk da cewa akwai saif a wajen
"Yallabai....irin wannan shanyamu haka?" Major ya fada yana washe baki,wani kallo haidar ya masa sanda yake bawa jafar hannu suna gaisawa,sai da yazo kansa sannan ya amsa mishi
"Da kasan kana da abubuwan yi da yawa ma da baka zo ba,incase nan gaba kaga irin haka ka dinga tafiyarka kawai" saif dai na danne dannen waya yana boye dariyarsa,shi yasan qarshen alewa qasa,don major ya dage ne kawai saiya biyosu,amma yasan haidar din bazaiyi maraba da zuwanshi ba,jin amsar daya bashin sai yayi shiru baice komai ba.
Daga nan inda suke tsaye haidar din ya qwalawa mai gadi kira,ya bashi umarnin bude guest room sannan suka dunguma zuwa ciki.
Zuwan dama ya shafi ayyukansu ne,tattaunawa zasuyi ta musamman,don haka kai tsaye haidar ya shiga abinda ya tarasu,don shi sam bai farinciki da zuwan major,shima daya lura da hakan suna gama maganar data tarasun ya musu sallama,yace yana da wani uzuri,akwai inda zashi.
Yana fita saif ya qyalqyale da dariya yana kallon yadda haidar din ya hada girar sama da qasa
"Mai master....wannan wai duka kishin ne haka?,lallai fatima ta ciri tuta...wannan so ba qarami bane" dashi da saif din duka sunsan magana yake gaya masa a fakaice,saiya masa wani irin kallo ya bude baki
"Sosai,ko laifi ne hakan?....akan me ma zaku daukomin wannan kwarton ku shigomin dashi gidana....kai J,haka ka hadoshi da matarka a mota daya kuka taho?" Ya jefawa jafar tambayar,bai amsa mishi ba shima illa danne dariyarsa da yakeyi,sai haidar din ya jijjiga kai
"Next time zan gaya mata,duk sanda zaka dauki wani qato a motarka to saika sama mata abun hawa,koka bata motar tayi driving ku kuje ku hau ta haya....kai kuma" ya nuna saif
"Ka kiyayi haduwarmu wallahi" saiya miqe yana ficewa don sawa a amso musu drinks.
Sun dan jima don basu tafi da wuri ba,sai daya sallamesu sannan ya koma cikin gidan.
Cikin sauri take kammale falon da kwashe kwanukan zuwa cikin kitchen,don bataso yazo ya risketa,nauyi yake sanyata ji haka kawai duk sanda suka hada wajen zama.
Kallo daya ya mata ya dauke kai ganin yadda ta zumbula uban hijabi
"Ki shirya jibi zamu wuce gida" ya fada sanda take qoqarin wucewa kitchen,daidai sannan wayarsa ta dauki ruri ya soma qoqarin cirota daga aljihu.
Ajiyar zuciya ta sauke tana jin dadin zancan komawarsu,tayi kewar 'yan gidansu gaba daya,musamman yasira dake ranta,wadda sukayi sallama randa zasu koma haihuwa ko yau ko gobe,tana ta zuba idanu amma shuru bataji ance ta sauka ba,wayarta kuma ya rasa me matsalarta yau kwana uku taqi daukan layi,so take duka saita koma ta bayar a duba mata.
Sunan hajja daya gani saman wayar yasa ya samu waje ya zauna sannan ya daga wayar,a aladabce yayi sallama kana ya soma gaidata,saida suka gama gaisawa sannan tace
"Kai daga baka aron diyar mutane sai ka yiwa mutane dif?,an gaya maka haihuwar yasira yau kwana uku ba'a samunta a waya amma banji daga gareku ba,halama baka shaida mata ba.....to ka dawomin da jikata maza maza ayi taron suna da ita" ya soma gajiya da rigimar tsohuwar,yana ji cewa zai fara nuna mata shima dan yaune ko zata dinga shafa masa lafiya,don haka cikin dakakkiyar muryarsa yace
"Zamu dawo,amma ba yanzu ba"
"Me kace?,to baka isa ba,ai dama aro na baka,na taimaka wa wannam shegen baqin ran naka,wala'alla idan kanajin motsin dan adam kusa dakai ka rageshi"
"Nidai dawowa ba yanzu ba,matatace....kuma qarqashin ikona take" daga haka ya yanke wayar,saboda iya tsiya ma saiya kashe wayar gaba daya,yadda ko zata sake kira ba zata sameshi ba.
Yana sane yayi mata haka,kuma a niyyarsa a wasance ne,amma sai yaji zancan daya gaya matan ya zauna har cikin zuciyarsa,saiya tsinci kansa da yin mita shi daya
"Wai aro....kaman wani yaro" ya furta qasa qasa a fili,wannan karon shima sai yayi wasa da hankalin tsohuwar,zata ga dan zamani kuwa,da haka ya miqe ya dauki duk abinda yake buqata a falon ya wuce.
Har zai shige dakinsa saiya tuna hajjan ta gaya masa ba'a samun wayarta,don haka ya sauya akalarsa zuwa dakin nata.
Daga bakin qofar ya tsaya yayi knocking,ba'a jima ba aka bude qofar a hankali,fuskarta tarwai a hasken qwan dake corridor din,tayi rolling da wani pink mayafi saman doguwar rigar baccinta mai kauri da laushi data sauka har qasa,sosai mayafin ya haska fuskarta,qamshin turarenta na busowa tun daga cikin dakin da kuma wanda ke jikinta zuwa inda yake tsaye,saiya sauke boyayyar ajiyar zuciya,muryarsa tayi laushi qwarai qwayar idanunsa cikin nata yace
"Me ya sami wayarki?" Dan yamutsa fuska tayi wanda hakan ya qara mata kyau ba tare data sani ba
"Hakanan ta daina daukan layi"
"Me yasa baki gayamin ba?" Yayi mata tambayar dashi kansa yasan batayi ma'ana ba,qila hakanne ya sanyata yin shuru itama tana juya maganar,saiya waske da fadin
"Daukomin ita" juyawa tayi a nutse ta koma cikin dakin,yabi takunta da kallo.
Batayi koda minti guda ba ta qaraso da wayar,hannu biyun data sanya ta miqa masa yasa ya bita da kallo,garin hakan bai kula ba ya hada da hannunta,ta zame hannun nata da sauri sai wayar ta subuce zata fadi a qasa,cikin zafin nama ya tarota da hannu daya yana ambaton
"Bismillahi" dan ja baya tayi kadan,sai taga ya juya kawai yabar wajen ba tare da yace komai ba.
Maida qofar itama tayi ta rufe tana sauke numfashi,wanne irin taushi hannunsa keda shi haka?,take tambayar kanta,sai tasa yatsa ta dungure kanta da kanta tana fadin
"Shiga hankalinki".
_ZAFAFA BIYAR_馃馃徑馃馃徑馃馃徑馃馃徑馃馃徑
_*YERWA INCENSE & MORE**_
_(The scents with diff essence for YOU& your HOME)_
_(MASARAUTAR KAMSHI)_
_Ina masu neman kayayyakin kamshi yan nahiyar ketaran chadi da Senegal? Kai harma da ingataccen had鈥檌 yan bornu? To ku matso domin nesa tazo kusa..._
_YERWA INCENSE & MORE: Sun zo muku da kayayyakin turaruka kamar haka:_
_Khumra kowacce Iri._
_Turarukan Wuta_
_Mopping khumrah_
_Washing khumrah_
_Bathing khumrah_
_body mist_
_kullaccam_
_scented hair cream/spray_
_wardrobe balls_
_carpet spray_
_air-fresheners_
_scented pebbles_
_body sprays_
_oil perfumes_
_Perfumes_
_kabbasa_
_burners_
_coal igniter_
_tong_
_kasko_
_kujerar tsugunno_
_english coal_
_dilke&halwa set_
_scented body mist_
_kai dama sauran kayayyakin da bamu ambata ba, YERWA INCENSE AND MORE, Na tura kayayyakin su ko鈥檌na a fadin Nigeria da ketare. Domin tuntubar su. Suna instagram: _@yerwaincense_and_more. Ko _Facebook site:YERWA _COLLECTIONs. Ko a duba su ta number su: ___08095215215/09044191709! _
_suna bada kayan su kan sari ko sayi dai-鈥榙ai_
23/10/2021, 08:48 - 馃憤馃徎馃憤馃徎: 34
Bayan ya shiga daki saiya aje wayar a gefan bedside drower dinsa,ya shiga bandaki yayi shirya kansa,sannan ya dawo ya shimfida abun sallah ya tada sallah,yakanyi sallah raka'a biyu ko hudu duk sanda xai kwanta,musamman idan yana jin gajiya a jikinsa wadda yake saka ran zaiyi wuya ta barshi ya iya tashi cikin dare yayi sallah.
Ya dan jima yana addu'o'insa,wanda ya tabbatar da cewa sune makaminsa a rayuwa,su suka hana a cimma sa,banda hakan yasani cewa da tuni tarin maqiya abokan gaba da masu neman irin matsayinsa sun dade da kwantar dashi.
Sai daya sauya kayan bacci sannan ya isa gadonsa bayan ya kashe qwan dakin,yana shirin jan duvet dinsa ya rufa idanunsa suka sauka kan wayar tata,saiya saka hannu ya daukota ya kuma kunnata,ta daidaita sanda ya kwanta sosai saman gadon,yasa hannu ya budeta,don babu passoword ko security pattern.
Hotonta ne ya bayyana tarwai,ya mamaye fuskar wayartata,tayi matuqar kyau cikin riga da skert,tayi rolling saman kanta,fuskarta dauke da murmushi daya bayyana jerarrun haqoranta,tun daga sama har qasa aka dauki hoton,qafafun nata cikin high hill mai igiya,jan qunshin salatif dake qafarta ya fito sosai,haka na hannunta dake saman cinyarta.
A hankali ya dinga bin hoton da kallo kafin daga bisani ya sauka ya shiga gallery dinta kai tsaye.
Hotunanta ne birjik a ciki,wani ita kadai,wani da 'yan gidansu,wani da qawayenta,sosai ya dinga bin hotunan yana musu kallon qurilla,irin kallon dashi kansa bai san ya iyashi ba,irin kallon da bai taba yiwa kowacce diya mace irinsa ba,duk abinda ya kalla tattare da ita hakanan sai yaji yayi masa,sai yaji nutsuwa da kwanciyar hankali,wani side na zuciyarsa na gaya masa kadan kadan
"Matarka ce".
Ya jima kan wani hotonta da tayi da wata farar armless shirt,da straight skert,kayan sunyi masifar fidda qirar qirjinta da qugunta,kanta babu dankwali sai manyan kalba guda uku da tayi ta saukar da jelarsu,daya lura da kyau a falon hajja akayi mata,kuma da alama batasan an dauki hoton ba,haka kawai sai yaji ranshi nadan baci bayan ya gama kalla din daya tuna cewa gidan nasu akwai samari,kuma suna iya shiga sassan hajjan kowanne lokaci,sai yaja dogon tsaki ya dannawa hoton delete,kana ya kashe wayar ya aje a gefansa wata kasala.na saukar masa,ya soma saukar da ajiyar zuciya a jejjere kamar yaron goye da yaci kuka ya qoshi.
Ya jima yana juyi zuciyarsa na gaya masa abubuwa da dama,ciki kuwa harda zai rasa damarsa ne,ya kamata ya tabbatarwa da kansa da ita din kanta cewa matar tasa ce da gaske,tsahon lokaci a haka kafin ya samu bacci ya daukeshi.