Sashe 6
Tambarin Talaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
A Majeed ne kwance a bedroom dinshi, ya lullube da blanket, sai rawan sanyi yakeyi, ga wayanshi na ringing amma babu daman dauka, dan bazai iya tashi ba, yau kwana biyu yana daki bashi da lafiya, ga Abdul yana Kaduna daya tabbata da yazo ya duba shi, bude kofar akayi aka shigo d'akin, Mum dinshi ce cikin sauri ta karaso kusa dashi tana fadin son maiya sameka, tabashi tayi taji jikinshi zafi radau, cikin tashin hankali ta kira security din gidan tace suzo su sashi a mota, bayan an sashi a mota direct hspt Suka nufa, nan aka amsheshi aka fara duba shi, Dr yayi wajan 30mnt Kafin ya fito, ya kalli Mum wacce kana ganin A Majeed kasan danta ne, domin suna mugun kama, da turanci ya mata magana dan baya zaton ma tana jin hausa, yace suje office, bayan Sun shiga Dr ya fara mata bayani kaman haka..... Hjy wannan yaronki ne koh? Mum tace eh yaro nane, Dr mai yake damunshi? Dr yace sperm ne ya tarun mishi a mara,yana da karfin Sha'awa sosai, shine ya haifar mishi da zazzabi, hjy inaga dai matsalan yaran ki shine ku mishi aure gskya, Mum shuru tayi amma ranta yayi mugun baci dan me wlh ba zata sabu ba, bazata bari a kashe mata gudan dan nata bat, dole ma ya kara aure, miye amfanin auren nashi matarshi kwata2 bata da lokacinshi, dr ne ya katseta da fadin anyi mishi alluran bacci nan da 1hr zai tashi, mum tayi mishi godiya sannan ta nufi dakin da dan nata yake, yana kwance yana bacci, kanshi ta fara shafawa cike da tausayi sai taga ya rame mata, kun san d'a da uwa, wayan Mum ce tayi ringing daukan Jakarta tayi ta ciro wayan, mijinta ne dauka tayi tare da fadin Habibi... Katseta yayi da fadin har kin kai? Yana dai lafiya koh? Mum tace gamu dai a asibiti, cikin tashin hankali his excellency yace maiya faru, nan Mum ta bashi labarin komai da yanda Dr ya fada mata, his excellency shima baiji dadin abunba amma saiya boye nan yaita kwantar ma matarshi da hankali akan gobe zai dawo kasar dan baya nan sunyi tafiya da president, tace Allah ya kaimu ya dawo min dakai lfya, ya amsa da ameen sannan sukai sallama, tana nan zaune tana ta saka irin yanda zata mishi wannan karan domin wlh ba zata sabu ba, a kashe mata yaro duk da tasha mishi maganan karin aure yana zullewa amma wannan karan bada wasa zata mishi ba.
Abdul ya taso daka Kaduna, kai tsaye taraba ya nufa, direct kauyensu indo, nan ya shiga yaita yawo amma baiga mai kama da ita ba, har yanzu fuskanta yake gani tana kuka, murmushi yayi tare da juya motarshi domin ya shiga jalingo ya kwana gobe ya dawo da safe nemanta, ko Allah zaisa a dace.
Yau dambu Tani tayi, domin tace a canza sana'a, duk a roba aka jera aka rufe da leda baka, indo ta dauka bayan Tani ta mata kashedin karta dawo mata dako kadan, kai tsaye tasha ta nufa nan da nan aka siye, ta juyo, tazo tsallaka titi taga mota tasha gabanta, komawa tayi da baya, tare dayin dan tsaki su masu kudi basa daraja talaka, fitowa yayi yana sakar mata murmushi tunani ta fara a ina tasan fuskan shi, lokaci daya itama ta sakar mishi murmushi domin tuno da ko waye, tabbas ya mata babban taimako tare da ceton rayuwanta, karaso wa yayi inda take, yace sorry, wlh kar ki bace min ne yasa na tawo da sauri, murmushi tayi tare da fadin ina wuni, amsawa yayi da lfya, sai kika gudu rannan ko sunanki baki fadamin ba, tace kayi hakuri, yace toh ya sunan? Tace indo, dariya yayi tare da fadin aysha koh? Tace eh, nan yaita dan janta da fira duk da ya lura tana sauri,yace inane gidan ku? Tace idan kabi can ka mike sai kayi kwana ka kara wani kwana sai ka mike..... Dariyan da yake yi yasa tayi shuru itama tana dan murmushi, yace haba aysha ai wannan kwatancen bazan gane ba, yanzu dai kizo muje sai in kaiki kinga sai inga gidan koh? Shuru tayi can tace kayi hakuri ba'a zuwa gidan mu, abdul yace saboda me? Tace inna ta hana zata bigeni idan kazo, yace niba tadi zanzo ba, ke kanwata ce, ya fadan mata hakan ne dan ta yarda ta nuna mai, tace itafa inna bata so kowa yazo dan Allah kayi hakuri kar kasa ta bigeni, yace toh yanzu ina zan dinga ganinki? Tace a nan cikin tasha nake Kawo tallah kullum, Abdul yayi dan murmushi tare da fadin ina zuwa,mota Ya bude ya dauko wata leda, ya mika mata tare da fadin gashi, girgiza mai kai tayi tace ka barshi ngd ,yace haba aysha nifa yayanki ne, dakyar ta amsa tare dayi mishi godiya, yace ni tunda baki son sanin sunana shikenan, tace kayi hakuri inaso, yayi murmushi yace toh yaya abdul, yace bari in barki ki tafi gobe zan koma abuja zanzo muyi sallama, tace toh sannan ta wuce, hanyar gidansu ta nufa tana jin tsoran shiga da ledan duk da bata ma san miye bane a ciki, koda ta shiga gida lambo ta farayi tana lekawa ji tayi ankira sunan tah cikin tsoro ta waiga......
Taku Maryam obam😘
💅 TAMBARIN TALAKA 💅
NA
MARYAM ALHASSAN DAN'IYA
🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝
Vote me on wattpat @maryam-obam
WWW.maryamobamnovels.com
40to45
DEDICATED TO....
HABIBA SALEH❤
Jameela ta gani, ajiyan zuciya tayi,jamila tace lafiya indo kike ta rabe2, Tani bama ta gidan, Jameela da tun shigowanta sai yanzu ta lura da ledan dake hannunta mai kyau, tace indo ledan nan fah, indo mika mata tayi tare da fadin dan Allah gashi ki ajiye min, kai jamila ta girgiza tare da fadin sai kin fadamin inda kika samo shi, indo tace toh Inna jamila, muje d'akin ki kar inna ta dawo ta gani, jamila tace muje, bayan Sun shiga d'akin jamila sun zauna, jamila ta Kalli indo tare da fadin ina jinki indo, shuru indo tayi domin bata san ta inda zata fada mata ba, uwa uba kuma tana jin tsoran abunda zai biyo baya, jamila kaman ta lura da hakan, yasa ta fara fadin indo karki damu inaso ki fadamin komai domin ni innan ki ce, nan taita gayama indo magana mai dadi, kun san babba ya iya kwantar ma yaro da kai koda yaron baiyi niyan fadin abu ba, sai kuji yana fad'a, nan Indo taba jamila labarin komai harda haduwanta da sulaiman da yanda sukayi, jamila ajiyan zuciya tayi duk da shima Abdul ta fahimci yana son indo dinne, amma tunda bai fada mata ba, itama ba zata ce Komai ba, numfashi ta sauke tare da bude ledan turare ne kala2 dasu chocolate da biscuits, jamila tace kai wannan kaya haka, yanzu dai abunda za'ayi ki dauki Turare daya ki boye saiki dinga amfani Dashi, inya Kare sai kimin magana in kara miki, amma fah ki boye kar tani ta gani, daga kai tayi alaman toh, sannan jamila tace ta diba chocolate din, diba tayi tace ma jamila ta rike sauran, jamila tace a'a sunyi yawa kwara daya kawai ta dauka, ta ajiye mata sauran, jamila ta kira sunanta da indo, amsasa tayi sannan jamila tace inaso ki bani hankalinki duk da bani da iko dake amma zan baki shawara, ki fadamin tsakani da Allah kina son sulaiman, ido ta rufe tare da daga ma jamila kai, dariya jamila tayi, tare da fadin shikenan yanzu sai ki jira amsa daka Sulaiman din tunda yace zai fadama mahaifinshi, nan taita ba indo shawara akan yanda zata dinga tafiyar da rayuwa cikin sauki, sun dauki lokaci Kafin Indo ta fito dan kar Tani ta dawo ta ganta a nan.
Abdul ya taso daka Kaduna, kai tsaye taraba ya nufa, direct kauyensu indo, nan ya shiga yaita yawo amma baiga mai kama da ita ba, har yanzu fuskanta yake gani tana kuka, murmushi yayi tare da juya motarshi domin ya shiga jalingo ya kwana gobe ya dawo da safe nemanta, ko Allah zaisa a dace.
Yau dambu Tani tayi, domin tace a canza sana'a, duk a roba aka jera aka rufe da leda baka, indo ta dauka bayan Tani ta mata kashedin karta dawo mata dako kadan, kai tsaye tasha ta nufa nan da nan aka siye, ta juyo, tazo tsallaka titi taga mota tasha gabanta, komawa tayi da baya, tare dayin dan tsaki su masu kudi basa daraja talaka, fitowa yayi yana sakar mata murmushi tunani ta fara a ina tasan fuskan shi, lokaci daya itama ta sakar mishi murmushi domin tuno da ko waye, tabbas ya mata babban taimako tare da ceton rayuwanta, karaso wa yayi inda take, yace sorry, wlh kar ki bace min ne yasa na tawo da sauri, murmushi tayi tare da fadin ina wuni, amsawa yayi da lfya, sai kika gudu rannan ko sunanki baki fadamin ba, tace kayi hakuri, yace toh ya sunan? Tace indo, dariya yayi tare da fadin aysha koh? Tace eh, nan yaita dan janta da fira duk da ya lura tana sauri,yace inane gidan ku? Tace idan kabi can ka mike sai kayi kwana ka kara wani kwana sai ka mike..... Dariyan da yake yi yasa tayi shuru itama tana dan murmushi, yace haba aysha ai wannan kwatancen bazan gane ba, yanzu dai kizo muje sai in kaiki kinga sai inga gidan koh? Shuru tayi can tace kayi hakuri ba'a zuwa gidan mu, abdul yace saboda me? Tace inna ta hana zata bigeni idan kazo, yace niba tadi zanzo ba, ke kanwata ce, ya fadan mata hakan ne dan ta yarda ta nuna mai, tace itafa inna bata so kowa yazo dan Allah kayi hakuri kar kasa ta bigeni, yace toh yanzu ina zan dinga ganinki? Tace a nan cikin tasha nake Kawo tallah kullum, Abdul yayi dan murmushi tare da fadin ina zuwa,mota Ya bude ya dauko wata leda, ya mika mata tare da fadin gashi, girgiza mai kai tayi tace ka barshi ngd ,yace haba aysha nifa yayanki ne, dakyar ta amsa tare dayi mishi godiya, yace ni tunda baki son sanin sunana shikenan, tace kayi hakuri inaso, yayi murmushi yace toh yaya abdul, yace bari in barki ki tafi gobe zan koma abuja zanzo muyi sallama, tace toh sannan ta wuce, hanyar gidansu ta nufa tana jin tsoran shiga da ledan duk da bata ma san miye bane a ciki, koda ta shiga gida lambo ta farayi tana lekawa ji tayi ankira sunan tah cikin tsoro ta waiga......
Taku Maryam obam😘
💅 TAMBARIN TALAKA 💅
NA
MARYAM ALHASSAN DAN'IYA
🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝
Vote me on wattpat @maryam-obam
WWW.maryamobamnovels.com
40to45
DEDICATED TO....
HABIBA SALEH❤
Jameela ta gani, ajiyan zuciya tayi,jamila tace lafiya indo kike ta rabe2, Tani bama ta gidan, Jameela da tun shigowanta sai yanzu ta lura da ledan dake hannunta mai kyau, tace indo ledan nan fah, indo mika mata tayi tare da fadin dan Allah gashi ki ajiye min, kai jamila ta girgiza tare da fadin sai kin fadamin inda kika samo shi, indo tace toh Inna jamila, muje d'akin ki kar inna ta dawo ta gani, jamila tace muje, bayan Sun shiga d'akin jamila sun zauna, jamila ta Kalli indo tare da fadin ina jinki indo, shuru indo tayi domin bata san ta inda zata fada mata ba, uwa uba kuma tana jin tsoran abunda zai biyo baya, jamila kaman ta lura da hakan, yasa ta fara fadin indo karki damu inaso ki fadamin komai domin ni innan ki ce, nan taita gayama indo magana mai dadi, kun san babba ya iya kwantar ma yaro da kai koda yaron baiyi niyan fadin abu ba, sai kuji yana fad'a, nan Indo taba jamila labarin komai harda haduwanta da sulaiman da yanda sukayi, jamila ajiyan zuciya tayi duk da shima Abdul ta fahimci yana son indo dinne, amma tunda bai fada mata ba, itama ba zata ce Komai ba, numfashi ta sauke tare da bude ledan turare ne kala2 dasu chocolate da biscuits, jamila tace kai wannan kaya haka, yanzu dai abunda za'ayi ki dauki Turare daya ki boye saiki dinga amfani Dashi, inya Kare sai kimin magana in kara miki, amma fah ki boye kar tani ta gani, daga kai tayi alaman toh, sannan jamila tace ta diba chocolate din, diba tayi tace ma jamila ta rike sauran, jamila tace a'a sunyi yawa kwara daya kawai ta dauka, ta ajiye mata sauran, jamila ta kira sunanta da indo, amsasa tayi sannan jamila tace inaso ki bani hankalinki duk da bani da iko dake amma zan baki shawara, ki fadamin tsakani da Allah kina son sulaiman, ido ta rufe tare da daga ma jamila kai, dariya jamila tayi, tare da fadin shikenan yanzu sai ki jira amsa daka Sulaiman din tunda yace zai fadama mahaifinshi, nan taita ba indo shawara akan yanda zata dinga tafiyar da rayuwa cikin sauki, sun dauki lokaci Kafin Indo ta fito dan kar Tani ta dawo ta ganta a nan.