← Book details Tambarin Talaka Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 39 OF 59

Sashe 39

Tambarin Talaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Tunda indo tayi sallah, ta kwanta bata farka ba sai yanzu, ganin haske ta wajan window yasa ta gane gari ya waye sosai, wayanta ta tuna ta tashi ta fara tafiya jinta tayi fayau kaman an cire mata wani abu a jiki, wata jaka ta dauko ta ciro wayanta ta kunna karfe 10:35 ta gani a hankali ta furta Ashe lokaci yayi nisa haka, ji tayi anyi hugging dinta ta baya dan kara ta Saki alamun jin tsoro, dariya yayi tare da fadin morning my princess, banza Dashi tayi sai kokarin kwatar jikinta takeyi daka nashi amma ta kasa, a hankali yace muje kiyi breakfast, dan nasan you r hungry, dan tsaki tayi wanda bata san zai fito ba, murmushi yayi tare da fadin idan kina fushi bakya kyau my baby, ganin yaki sakinta yasa ta yarda ta bishi duk da rigan bacci ne a jikinta, dinning suka nufa bayan ya taimaka mata ta zauna ya hada mata tea tare da zuba mata farfesun naman rago, da chips nd egg, tea din ta fara sha, bata wani sha Da yawa ba ta ajiye ba tare data kuma cin komai ba, idanshi a kanta yace inzo in baki? Daure fuska tayi tamau, yace I should come, ganin zai iya kuma inya taso saiya bata yasa ta girgiza kai tare da fadin na koshi, tana maganan ne kaman za tayi kuka, yace toh kici naman ko kadan, babu yanda ta Iya haka taci tana gamawa ta tashi tayi daki toilet ta fada tayi wanka, tana cikin shafa mai sai gashi ya shigo fake ya mata a bayanta tare da fadin I love you my Baby baki ta turo tare da fadin mayaudari amma a cikin zuciyanta, zama yayi akan gadon yana kallonta yanda take abu cikin nutsuwa, harta gama ta tashi ta dauki kayanta ta nufi toilet dan tasa, dariya abun ya bashi sosai, harta gama ta fito wata doguwar riga tasa na yar kanti ya mata Bala'in kyau komai nata ya zauna das a cikin rigan, ta daura wani karamin Gyale a kanta, tunda ta fito idanshi ke kanta wani irin sonta ke kara shiganshi, wayanshi ya dauko ya fara daukanta hoto hannu tasa ta rufe fuskanta, dariya yayi tare da tashi ya nufota riketa yayi tare Da zaunar da ita akan kujeran dakin, hannun nata ya cire a fuskan ya manneta da jikinshi ya fara daukansu tare, duk da fuskanta a daure yke sunyi kyau sosai, nuna mata ya farayi, kallo ta farayi ta gefen ido, sai yanzu taga hasken data kara, gskiya hafsat da inna maryam sun Iya gyaran jiki, ji tayi ya kamo hannunta tare da kiran sunanta yace aysha what r you thinking? Ajiyan zuciya ta sauke tare da kawar da kanta gefe, tashi yayi ya dawo ta inda tasa kan nata yace Baby plz Luv me back, kallonshi tayi suka hada ido tayi sauri tayi kasa da kanta, yace aysha I love you so much plz ki daina tunanin komai ki yarda dani plz, shuru tayi tana nazarin maganan shi, amma ta kasa yanke wani hukunci akan shi, har yanzu zuciyarta taki gane Maita yanke.

A Majeed yana nunama indo tsantsar So da kauna wanda a cikin tsanar da take mishi ya ragu sosai sai dai har yanzu bata jin sonshi a ranta, yau satinta daya a gidan kuma har yanzu wani abu bai kara hadasu ba, dan yana jin tausayinta duk da a matse yake yana dauriya ne kawai, yau dai ya yanke zai nemi hakkinsa dan ya gaji da hakurin, indo na falo ita daya sai gashi ya shigo da basket daka gani daka gidan Mum ne, kaman ta tashi taje ta amso amma sai taki, ajiyewa yayi akan dinning tare da nufanta yana fadin Baby come and hug me am so tired, kin tashi tayi harya karaso inda take, zama yayi kusa da ita tare da daura kanshi akan jikinta yana fadin Baby na gaji yau, jin tayi shuru bata da niyan mishi magana yasa ya fara shafa mata boob dinta yana wasa dasu, da sauri tace ka bari plz, dariya yayi tare da fadin Ashe za kiyi magana, dan turo baki tayi tare da kokarin dagashi daka jikinta, amma ta kasa, ganin haka yasa ta hakura, janyota yayi ya hade bakinshi da nata Ya fara tsotsa tun tana kokarin ta hanashi harta sake ta barshi dan bazata iyaba jikinta Ya fara weak, shiko gogan lokaci daya idanshi ya kade, a hankali ya zare mata zip din riganta da yake riga da skirt tasa, aiko gaba daya kirjinta suka bayyana, dan sometimes bata sa bra dan a tsaye suke kam, kara rudewa yayi tare da daura bakinshi a kai ya fara tsotsa yana wani irin nishi, haka itama ta gefenta tunda yasa bakinshi akan boob dinta takejin wani abu tun daka kanta har kasan yatsanta, wanda lokaci daya ta kasa gane tana wani duniyar ne, hannunshi yasa cikin private part dinta ya fara wasa Dashi, lokaci daya ta Saki wani irin kara Wanda bata san ya fito ba, tare da kara matseshi a jikinta dan tana jin dadin abun, saida ya bari ta fita hayyacinta gaba daya yayi babban aikin baka jin komai sai karan TV dana nishin su sai surutan da yakeyi, Ya dade yana abu daya kafin ya barta, kwanciya tayi akan carpet din parlour tana mai sauke ajiyan zuciya, shiko kallonta yake tayi yana kara sonta, ya dade yana kallonta har bacci ya dauketa, ganin kaman tayi bacci yasa ya dauketa yayi daki da ita tare da kwantar da ita akan gado, ya rufeta da blanket, toilet ya shiga yayi wanka sannan ya fito yana gyara gashin kanshi, wayanshi ne yayi kara dauka yayi yaga Zainab ce da number dinta na Nigeria, tashi yayi yabar dakin dan karya tashi aysha dinshi, har wayan ya tsinke ta kara kira dauka yayi tare da fadin Hello, tace Kana ina? Yace ina gidan amarya na, tace ok tare da kashe wayan, zama yayi a falon yana kallo, nocking yaji anayi da karfi,tashi yayi yana fadin waye haka bude kofar yayi yaga Zainab ce cikin riga da wando ta yafa wani shara2 Gyale, tace gani nazo saika zaba ni koh ita, janta yayi suka koma baya, tace dallah sakeni munafiki ai wlh yau sai anyita ta kare sai ka zaba Zainab ko yar iskan daka aura kaida kanka kasan nafi karfin in zauna da wata Mace a matsayin kishiya, indo dake daki taji kaman hayaniya sama2 da sauri ta tashi ta leka ta window ta hangosu cikin tashin hankali da tsorata tace Zainab, lokaci daya kuma ta Saki wani irin kuka tare da fadin abunda take gudu kenan gashi ya fara faruwa, toilet ta shiga tayi wanka amma har yanzu tanajin hayaniyar tasu muryan Zainab kawai takeji tana fadin ya barta ta shiga ciki, da sauri indo tasa kaya tare da yafa gyale, fita tayi daka dakin, direct waje ta nufa ta bude kofar amma taji a rufe alaman yasa key ta waje, zama tayi akan kujeran dakin tare da takaicin abunda yake faruwa taso data fita data Kawo karshen abun dan sai tasa ya saketa yau domin bazata zauna Dashi ba gwara ya zauna da zainab dinshi kawai dan ita bata son tashin hankali, jin shiru yasa ta leka taga dukansu basa nan, jim kadan taji ana bude kofar tashi tayi taga shine ya shigo abunda taso ce mishi saita tsinci kanta dajin nauyin fada dan wani irin kwarjini taga ya mata, yace aysha kiyi hakuri da abunda ya faru yana fadin haka ya wuce dakinshi, sai taji ya bata tausayi a karo na farko kenan, zama tayi a falon duk sai taji wani iri tama rasa abunyi.

Taku maryam obam😘
[11/12, 15:17] Hassan Atk: *💅 TAMBARIN TALAKA 💅*

*NA*

*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*

*🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*
*{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}*

*Vote me on wattpat* *@maryam-obam*

*WWW.maryamobamnovels.com*

https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/

195to200

*DEDICATED TO....*

*NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO*
Chapter 39 · 0% Book details