Sashe 53
Tambarin Talaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Indo kam duk wani kulawa Tana samu wajan mijinta da mum sai Zainab da itama take nuna mata ta2 irin kulawan duk da indo bawai ta saki jiki da ita bane, A Majeed yana lura da yanda aysha keyi ma Zainab ranshi nadan baci komai Zainab ta Kawo Mata bata ci domin ita ba yarda tayi da ita ba domin wanda ya kika da safe dan yace yana sonka da yamma karyane yaudara ne kawai, indo na zaune a falo Tana cin dankalin hausa dafaffe yasha mangyada da yaji sosai, A Majeed ya shigo kallonta yayi tare da nufanta ya kwace kwanon yace haba aysha wannan man gyadan da yajin yayi yawa bakya tunanin zai iya sa miki wani ciwon daban? Tace ni babu abunda zai samin dan Allah ka bani inci wlh yanzu fa na fara ci kuma tun jiya nake son ci sai yanzu na samu, yace gskiya bazan baki wannan abun kici ba, hawaye ta farayi tare da fadin nifa kasan yanzu ba komai nake ciba idan wannan abun ya fitar min a rai ban san Mai zanci ba yanzu, ido ya kura mata tare da share Mata hawayen fuskanta yace toh naji amma oil din yayi yawa da yajin bari a Kawo miki wani, tace ni wannan nake so babu yanda ya iya haka ya mika mata ta Fara ci kaman Tana cin nama har wani lumshe ido takeyi dariya ma ta bashi yace Baby ki barshi haka ai kinci da yawa, ido ta dan zaro tace nifa banci sosai ba da sauri ta fara ci dan kar yace zai amsa dariya yayi tare da fadin ci abunki a hankali, kitchen ya nufa tare da samun masu mata aiki yace su daina cika mata mai da yaji cikin abinci sukace ita da kanta take sawa yace toh su dinga fada mata yayi yawa in zata sa sukace toh, falon ya dawo yace Baby ban san kina shiga kitchen komai kike So kiyi magana a baki kinji kai ta daga alaman eh, saida ta cinye ta Fara kokarin shanye mai din ya tashi ya amshi plate din tare da fadin ya isa haka baki ta turo yasa hannunshi akan bakin tare da fadin wannan bakin ya koyi kwadayi dariya tayi shi kuma yakai plate din kitchen, bayan ya dawo tace yaushe zamu garin namu? Wani irin kallo ya mata tare da fadin ba yanzu ba,tace mai yasa? Yace taya zan bari kiyi tafiya kina dauke da babyna, tace wato nice baka so koh? Hancinta ya lakuta tare da fadin kinfi kowa sanin ina sonki Baby, kawai ban san muyi tafiyan ne yanzu tunda kina da ciki kiyi hakuri har ki haiyu sai muje, kinga hakan ma yafi koh, tace duk yanda kace ni mai biyayya ce, yaji dadin maganan ta tare da fadin Baby kwana biyu ban duba babyna ba ya kamata muje aban mu gaisa, dariya tayi tare da rufe fuska dan ta gane nufin shi Kin tashi tayi ganin yanda yake mata gashi masu aikinta zasu iya shigowa duk da in yana nan basa zuwa falon sai ya fita suke gyarawa amma tasa Su mata alale tasan zasu iya shigowa su gansu dan haka ta mike tayi daki shima ya rufa mata baya, suna shiga ya fara kissing dinta tako ina tare da shafa mata jikinta har suka kai gado kwanciyar da ita yayi tare da cire mata rigan jikinta yasa kunnenshi akan cikinta yana fadin Hello Baby is ur dad say hi to ur daddy dariya ta farayi ganin yanda yakeyi jin bakinshi tayi akan boob dinta yana tsotsa kaman swty ido ta lumshe daka nan akai mai gaba dayan saida suka dawo cikin hayyacinsu sannan sukai wanka tare tun Tana jin kunyan yin wanka Dashi harta daina dan ta saba yanzu *Note yin wanka tare da miji yana kara muku son junanku sosai yar uwa a cire kunya maganan aure babu kunya in kika tsaya jin kunya zaki dana sani domin duk ranan da mijinki ya kara aure ya auri wacce take mishi abun da bakya mishi kin bani*
Zainab duk yanda taso taga cikin indo ya zube tayi amma cikin na nan daram Dam har Magani tasha zuba mata cikin juice ta kai mata bata san indo bata sha ba, domin bata yarda da Zainab din ba duk da yanzu ta Dan Saki jiki da ita ba kaman da ba, cikin indo ya kara girma sosai idan ka ganta zaka dauka ya isa haiyuwa dan cikin yayi mugun girma sosai kuma kwata2 wata biyar yanzu cikin da yan kwanaki A Majeed siyan kaya yake tayi kaman hauka na mata dana Maza so yake ma su fita shida zainab dan ayi siyayya amma baya so abar aysha ita daya dan ko nan da can baya son yaje saboda aysha balle kuma yabar kasar yadai yanke zai sa a turo mishi kayan baby's kawai, bikin Abdul ya taso anata shirye2 indo kam jiki yayi nauyi A Majeed ya hanata yin komai dan karta wahala duk yanda indo taso tayi a bikin Abdul hakan ba dama dan jikinta yayi nauyi sosai duk da cikin ya mata kyau amma Tana jin nauyinsa sosai an mata scan ance guda daya ne Baby din, amma girman cikin naba kowa mamaki an Fara shagalin bikin Abdul A Majeed anata shirin zuwa kaduna dan daurin aure duk da bayaso yayi nisa da aysha amma tunda ga Zainab nan zai barta da ita hakan ko yayi ya shiga gefen zainab yace ta dinga kular mai da aysha karta bari tayi wani aikin wahala tace toh babu damuwa zaka dawo ka sameta lafiya, yayi dariya tare da shafa mata fuska sannan ya wuce bayan sunyi sallama da aysha sannan ya nufi kaduna shi daya dan Abdul shi yana can, tunda ya tafi indo ta rufe kofarta dan bata son damuwa domin tunda suka dawo gidan bai taba yin tafiya ba sai yau sai dai ya fita ko yaje office ya dawo, Zainab ce ta fito hannunta dauke da plate ta nufi gefen indo dashi nocking tayi tare da budewa taji kofar a rufe tsaki tayi domin tasa Magani cikin dambun da tasa a kawo mata dan taba indo ance idan mai ciki taci naganin wlh sai dan ya fito koda cikin yakai wata tara kuma babu rai zai fito, kara buga kofar tayi taji shuru komawa tayi Tana ta sambatu tare da fadin ai gobe na nan tsaki ta sake lokaci daya tunawa da tayi duka maganin ta juye bata rage ba wata zuciyar tace mata kiyi hakuri mana har dan yazo duniya sai ki bashi abu yaci ya mutu, da sauri ta girgiza kai alaman bazan iya ba haka taita tunanin hanyar da zata zubar da cikin.
Washe gari karfe daya da rabi aka daura auren Abdul da amaryan shi fatima Zarah a Sultan bello mosque dake kaduna, bayan an daura aurene akace za'a tafi da amarya hakan ko akayi ango ya dauki matarshi sauran yan uwanta kuma driver ya daukesu mota biyu suka je, shiko A Majeed ana daura auren ya wuce dan ya kosa ya koma yaje yaga ya Baby dinshi take, wajan karfe biyar saura ya isa Abuja, direct gefen indo ya nufa yayi nocking masu aikinta suka bude tare da gaidashi ya amsa tare da tambayan ina aysha sukace Tana ciki, haurawa yayi Sama ya ganta Tana ta faman Daura dankwali murmushi yayi tare da rike mata hannu kara ta saki dan bata zaji shi bane amma jin kamshin turaren shi da take mutuwar so da kuma dariyan shi yasa ta saki ajiyan zuciya tace shine baka fadamin ka taso ba yace sorry baby gani yanzu na dawo zaunar da ita yayi akan kujeran dakin tare da fadin bari in gaisa da Baby na nayi missing dinshi, dariya tayi dai2 lokacin yasa kanshi akan cikin nata yace Hello baby is ur daddy do you miss me dariya ta saki mai karfi tare da fadin tell your Baby yayi sauri ya fito yasa nayi girma sosai, hancinta yaja tare da fadin kin kara kyau sosai, tace an Daura aure lafiya ina ango? Yace lafiya qlau yanzu shirin dinner zanyi ma tace nima zani plz, yace nop babu inda zaki ban san yawo gashi bake daya ba tace plz bikin Abdul nefa dakyar ya yarda yace ta shirya suje bari yama Zainab magana itama fita yayi ya nufi gefen Zainab din ya ganta a zaune Tana danna waya daka gani chatting takeyi kallonshi tayi cikin kulawa tare da fadin saukar yaushe kuma? Yace ban dade ba ta mishi ya hanya bayan ya amsa da lafiya yace ta shirya suje dinner din Abdul tace yaje kawai kanta na ciwo nan ya fara tambaya tasha Magani tace eh haka ya fita ya barta tsaki ta Saki tare da fadin Magani bashi bane matsalata burina inga wannan yar iskan tabar gidan nan gaba daya, koda ya koma yaga aysha ta shirya cikin wani doguwar rigan material duk da batayi makeup ba tayi kyau sosai yace Baby kinyi kyau, ido ta lumshe lokaci daya kuma ta bude tare da fadin a haka yace Baby kona fada ko ban fada ba kina da kyau murmushi tayi cikin jin dadi domin Tana son yaban da mijinta yake mata kiran sallah magrib akayi yace bari inyi sallah sai mu tafi fita yayi itama tayi alwala tayi sallah tunda ya fita bai dawo ba har sai da aka kira isha'i yayi kafin suka tafi wani katon hall ne wanda an tsarashi sosai amarya itama tasha makeup tayi mugun kyau sosai A Majeed wajan Abdul ya nufa aysha na makale Dashi Tana dan tafiya dakyar nan indo ta mishi murna tare da addu'an zaman lafiya suka gaisa da amarya, nan suka sami waje ya zaunar da aysha shima ya zauna ana ta kida tare da ciye2 A Majeed ya lika musu kudi kaman ba gobe indo taso tayi likin itama ya hanata wai kar a bige mishi Baby haka ta hakura badan ranta yaso ba, sai wajan 10 A Majeed suka wuce taro dai yayi kyau anci ansha sai sam barka.
Zainab duk yanda taso taga cikin indo ya zube tayi amma cikin na nan daram Dam har Magani tasha zuba mata cikin juice ta kai mata bata san indo bata sha ba, domin bata yarda da Zainab din ba duk da yanzu ta Dan Saki jiki da ita ba kaman da ba, cikin indo ya kara girma sosai idan ka ganta zaka dauka ya isa haiyuwa dan cikin yayi mugun girma sosai kuma kwata2 wata biyar yanzu cikin da yan kwanaki A Majeed siyan kaya yake tayi kaman hauka na mata dana Maza so yake ma su fita shida zainab dan ayi siyayya amma baya so abar aysha ita daya dan ko nan da can baya son yaje saboda aysha balle kuma yabar kasar yadai yanke zai sa a turo mishi kayan baby's kawai, bikin Abdul ya taso anata shirye2 indo kam jiki yayi nauyi A Majeed ya hanata yin komai dan karta wahala duk yanda indo taso tayi a bikin Abdul hakan ba dama dan jikinta yayi nauyi sosai duk da cikin ya mata kyau amma Tana jin nauyinsa sosai an mata scan ance guda daya ne Baby din, amma girman cikin naba kowa mamaki an Fara shagalin bikin Abdul A Majeed anata shirin zuwa kaduna dan daurin aure duk da bayaso yayi nisa da aysha amma tunda ga Zainab nan zai barta da ita hakan ko yayi ya shiga gefen zainab yace ta dinga kular mai da aysha karta bari tayi wani aikin wahala tace toh babu damuwa zaka dawo ka sameta lafiya, yayi dariya tare da shafa mata fuska sannan ya wuce bayan sunyi sallama da aysha sannan ya nufi kaduna shi daya dan Abdul shi yana can, tunda ya tafi indo ta rufe kofarta dan bata son damuwa domin tunda suka dawo gidan bai taba yin tafiya ba sai yau sai dai ya fita ko yaje office ya dawo, Zainab ce ta fito hannunta dauke da plate ta nufi gefen indo dashi nocking tayi tare da budewa taji kofar a rufe tsaki tayi domin tasa Magani cikin dambun da tasa a kawo mata dan taba indo ance idan mai ciki taci naganin wlh sai dan ya fito koda cikin yakai wata tara kuma babu rai zai fito, kara buga kofar tayi taji shuru komawa tayi Tana ta sambatu tare da fadin ai gobe na nan tsaki ta sake lokaci daya tunawa da tayi duka maganin ta juye bata rage ba wata zuciyar tace mata kiyi hakuri mana har dan yazo duniya sai ki bashi abu yaci ya mutu, da sauri ta girgiza kai alaman bazan iya ba haka taita tunanin hanyar da zata zubar da cikin.
Washe gari karfe daya da rabi aka daura auren Abdul da amaryan shi fatima Zarah a Sultan bello mosque dake kaduna, bayan an daura aurene akace za'a tafi da amarya hakan ko akayi ango ya dauki matarshi sauran yan uwanta kuma driver ya daukesu mota biyu suka je, shiko A Majeed ana daura auren ya wuce dan ya kosa ya koma yaje yaga ya Baby dinshi take, wajan karfe biyar saura ya isa Abuja, direct gefen indo ya nufa yayi nocking masu aikinta suka bude tare da gaidashi ya amsa tare da tambayan ina aysha sukace Tana ciki, haurawa yayi Sama ya ganta Tana ta faman Daura dankwali murmushi yayi tare da rike mata hannu kara ta saki dan bata zaji shi bane amma jin kamshin turaren shi da take mutuwar so da kuma dariyan shi yasa ta saki ajiyan zuciya tace shine baka fadamin ka taso ba yace sorry baby gani yanzu na dawo zaunar da ita yayi akan kujeran dakin tare da fadin bari in gaisa da Baby na nayi missing dinshi, dariya tayi dai2 lokacin yasa kanshi akan cikin nata yace Hello baby is ur daddy do you miss me dariya ta saki mai karfi tare da fadin tell your Baby yayi sauri ya fito yasa nayi girma sosai, hancinta yaja tare da fadin kin kara kyau sosai, tace an Daura aure lafiya ina ango? Yace lafiya qlau yanzu shirin dinner zanyi ma tace nima zani plz, yace nop babu inda zaki ban san yawo gashi bake daya ba tace plz bikin Abdul nefa dakyar ya yarda yace ta shirya suje bari yama Zainab magana itama fita yayi ya nufi gefen Zainab din ya ganta a zaune Tana danna waya daka gani chatting takeyi kallonshi tayi cikin kulawa tare da fadin saukar yaushe kuma? Yace ban dade ba ta mishi ya hanya bayan ya amsa da lafiya yace ta shirya suje dinner din Abdul tace yaje kawai kanta na ciwo nan ya fara tambaya tasha Magani tace eh haka ya fita ya barta tsaki ta Saki tare da fadin Magani bashi bane matsalata burina inga wannan yar iskan tabar gidan nan gaba daya, koda ya koma yaga aysha ta shirya cikin wani doguwar rigan material duk da batayi makeup ba tayi kyau sosai yace Baby kinyi kyau, ido ta lumshe lokaci daya kuma ta bude tare da fadin a haka yace Baby kona fada ko ban fada ba kina da kyau murmushi tayi cikin jin dadi domin Tana son yaban da mijinta yake mata kiran sallah magrib akayi yace bari inyi sallah sai mu tafi fita yayi itama tayi alwala tayi sallah tunda ya fita bai dawo ba har sai da aka kira isha'i yayi kafin suka tafi wani katon hall ne wanda an tsarashi sosai amarya itama tasha makeup tayi mugun kyau sosai A Majeed wajan Abdul ya nufa aysha na makale Dashi Tana dan tafiya dakyar nan indo ta mishi murna tare da addu'an zaman lafiya suka gaisa da amarya, nan suka sami waje ya zaunar da aysha shima ya zauna ana ta kida tare da ciye2 A Majeed ya lika musu kudi kaman ba gobe indo taso tayi likin itama ya hanata wai kar a bige mishi Baby haka ta hakura badan ranta yaso ba, sai wajan 10 A Majeed suka wuce taro dai yayi kyau anci ansha sai sam barka.