Sashe 8
Rumfar Bayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
'HAMZA....
ta furta a cikin zuciyarta....
A take tsoro ya mamaye ta.
dan ba sau daya ba,ba sau biyu ba tana jin bayin dake aiki a sashen sa suna yawan fadar halayensa na mugunta idan har akayi masa ba daidai ba toh lalle a ranar kashin ka ya bushe ne..
Fitsari ne kawai bai fito mata ba..
Amma mai?
Gani tayi hamza ya tsaya kamar an shuka shi a wajen...
Kallonta kawai yakeyi baya ko kyafta idonsa..
Ta'ke tabi inda kwayar idonsa dan gano inda yake kallo ajikinta dan ita a tunaninta ko kayan dake jikinta ya gane na zainaba ne su..
Amma se gani tayi fuskarta kawai ya kura wa ido..
'A Take ta fahimci ta sake tafka kuskuren fitowa ba tare da tabon fuskarta ba..
Hamza yaja lumfashi...yace,
Baiwar Allah kin samu batar hanya ne...?
Yarda yayi zancen cikin wata kaukausar murya ne yasa ta sake jin hanjin cikinta sun motsa..
Da kyal ta iya furta.....
Eh..ka.. kayi hakuri...tayi kasa da kai tana shirin wucesa ne taji murya a bayansu..
Hamza me ya tsayar dakai haka?bana fada maka sauri nakeyi ba...
Yarima ne......( ta fada ba tare data kalleshi ba,dan ta gane muryarsa ce )...
'Yarima kuwa dake fitowa daga cikin falo ya tsaya yana kallon hamza kafin yakai dubansa kan budurwar dake kusa dashi...
Ware ido yayi a take yaji kirjinsa ya buga..bum!
Itace.....ya furta a zuciyarsa. ..
Juwairiya kuwa najin fitowarsa tayi saurin guduwa daga wajen tana dafe kirjinta....
Da sauri yarima ya karasa gaban hamza dake ta sakin murmushi. .
Hamza dama kasan ta ne?
Hamza ya kalle sa' wa fa?
Yarima yace yarinyar data bar wajen nan yanzu..
Hamza ya sosa keyarsa..
Ah ah yaya kawai dai yanzu na kanta nima,ina tunanin ko tayi batar hanya ne..
Dan daga gani ma tana cikin yan uwan surayya ne da suka zo jiya,sbd ni dai ban ma taba ganin irin fuskarta a wannan masarautar ba..
Yarima yaja lumfashi tabbas hakane yar uwar matarsa ce ita, toh amma kuma jiya ai idan bazai manta ba daya ganta lkcn ma su surayya basu iso garin ba?ya juya zuciyarsa cike da damuwa da tunane tunane kala'kala....lallai yana kyautata zaton GA'MO ne yayi.....
*********
Vote n comments
N pls share too
[9/18, 3:14 PM] Aysha Galadima: *RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Na Afrah bhai
Page 9
Wattpad @afreey101
*******************
"Juwairiya na komawa sashen zainaba tayi saurin dauko kayan kwalliyarta ta maida makeup din tabon ta duk da beyi daidai ba amma da wuya ne mutum yayi ssurin gane hakan.
Tana kammalawa zainaba na shigowa sai faman tsalle takeyi tana murna abu ga sabon shiga.
*************
Juwairiya na shiga rumfar bayi taji labari da dumi duminsa..
A Lkcn ma tana zaune ne a dakin du'bu suna cin dan wake jakadiya suka shigo da hansai da laure..
'Nan jakadiya ke kwashe musu lavarin duk abunda ya faro tsakanin yarima da amaryarsa,kunya ce ta lullube juwairiya, ta mike zata fice dan lbrn nasu yafi karfin kunnenta..
' can tajiyo jakadiya na fada musu irin kyautar da gimbiya kilishi tayi mata sai murna sukeyi..
**********
Bayan sati.....
'Surayya ce zaune a gaban gimbiya kilishi..
Hansai tayi sallama ta shigo dauke da tire dake cike da kayan kwalama..
Ta ajiye musu a gefe sannan ta koma wajen zamanta ta zauna..
'Gimbiya kilishi tadan lumfasa..tace,
Ina fata babu wata matsala? ko akwai wani abu dake kike bukata ne?
Surayya tayi kasa da kanta..ita kuwa ke da matsala,kullum sai dai miji ya shigo mata daki yayi kwanciyarsa ko kallon arziki baya yi mata mtsw...
a fili kuwa cewa tayi,Babu komai umma..ta fada a kunyace..
Kilishi ta murmusa..
Nasan zaman kadaici ya fara gundurar ki,saboda tun zuwanki kina sashen ki ba wani dan fita,amma kada ki damu za nsa yarima da kansa ya fita dake cikin masarautar tamu dan ki bude ido..
Murmushi surayya tayi tace,godiya nake umma..
Kilishi ta dauko alawar madara daga cikin tiren da hansai ta ajiye..
Kinga wannan alawar?itace mafi soyowa a wajen yarima...dan haka idan kinason faranta masa rai wata rana ki yi kokari ki gabatar masa da ita ina tabbatar miki da zai ji dadi sosai..
Surayya tace,Allah umma?ai kuwa zan gwada inshaAllah..
Suna cikin yar firar su sukaji ana sanar da shigowar da yarima da hamza...
'cike da kasaita suka shigo..
Sunsha gayun su cikin tufafi mai tsadan gaske..
Surayya tabi yarima da kallo..
Har cikin zuciyarta tasan sbd kyawu da tsari irin nasa ne yasa ta amince da mgnr auren su ...dan yarima jalal yayi ne babu karya...
'Zama sukayi sannan a tare suka gaisar da mahaifiyar su..
Kilishi cike da murnar ganin yaran nata tace,har kun dawo daga rakiyar mai martabar ne?.
Hamza ya amsa da eh umma ai tun dazu ma muka dawo a gidan waziri muka tsaya...
Yarima yayi shiru sai sauraren su da yakeyi...
Surayya ce ta mike duk suka bi ta da kallo..
Tiren kayan kwayam din ne ta dauka ta ajiye a gaban yarima...
Da kallo ya bita kawai yana mamakin karfin hali irin na yarinyar,dan kuwa lbrn karyar da tayi na daren farkon su yazo har kunnen sa lallai ya jinjina mata.
Alawan madarar ta dauko ta mika masa tana murmushi. .
Yanzu umma ta gama sanar min da cewa kana sha'awar alawar nan sosai..
Yarima ya dauke kai gefe..
Sannan yayi kasa da murya yarda itace kawai zataji yace..
Ba'a fada miki idan har ya fito daga hannu irin naki ba bazai taba burge ni ba?
'Surayya tayi murmushin ya'ke,sannan dan da'ga murya tace ai ban san cewa azumi kakeyi yau din ba...watarana zan samu damar gabatar maka dashi,ta mike ta maida tiren inda yake..
Kilishi da mamaki tace,azumi kakeyi a yau din?
Na dauka ai se litinin kakeyi ai?
Yarima yadai jinjinar dakai kawai,lallai wannan yarinyar muguwar yar rainin wayo ce..
Kilishi ta kalli surayya,ki tashi ki koma sashen ki gobe da yamma yarima zai zagaya dake cikin masarautar, surayya ta mike cike da yanga tayi sallama da kilishi tayi waje a kufule da irin hali na yarima.
********
'Washe gari juwairiya ta nemi izinin tafiya da yamma dan tana da wankin ta take so tayi musu ita da ummanta..
Zainaba ba wani bata lkc ta amince mata,cikin jin dadi ta taho zuwa rumfar bayi...
'Koda ta kusa isowa sai hango su yarima tayi da amaryarsa surayya tare da bayi a bayansu suna tafiya cikin nutsuwa sai dai ba wani mgn sukeyi ba,amma ko waye ya kalle su sai sun burge sa dan dukkanin su ba baya ba wajen tsara ga'yu..
Surayya ta kalli yarima dake tafiya cike da kasaita sai shan kamshi yakeyi,tunda suka fito ko A bai ce mata ba..
Yarima can fa inane?ta nuna saitin Rumfar bayi..
Yarima yabi inda hannunta ya nuna da kallo..
Karaf idonsa yakai juwairiya dake kokarin shigewa cikin saurinta...
Da sauri ya kauda kansa tsikar jikinsa na tashi..yaars..
"Surayya jin yayi mata shiru kuma a gaban bayin ta ne wanda ita hakan raini take gani zai jawo mata,sai ce mai tayi kace me?banji ka ba,(wato dai ta maida abun kamar yayi mgn ne itace bata ji shi ba)
Yarima yadan matse baki kafin yace RUMFAR BAYI kenan...
Ta sake maimata sunan,tana jin lbrn wajen daga wasu bayi a can masarautar su amma bata taba tsanmanin haka wajen yake ba...
Tabi wajen da kallo...
Yarima ya juyo yana fadin, a nan zamu tsaya?
Surayya ta saki murmushi, ah ah yarima bazamu je kogin mai martaba bane?na ji lbrn cewa kogin mai martaba ya kayatu sosai..
Yarima yadan ja tsaki kafin yace,muje....
********
"Juwairiya na shiga rumfar bayi taga wayam kamar anyi shara,taja lumfashi su kenan kullum basu da lkcn kansu..
Dakin jakadiya ta shiga ta kwaso wankin su ita da laure,sannan ta shiga nasu dakin ta kwaso nasu suma wankin,can daga bayan rumfar bayi akwai wani ruwa mai gudana daga can kogin mai martaba ruwan ke fitowa,toh a nan ne suke wankin kayansu..
'Juwairiya ta samu dutse ta zauna a kai sannan ta zube kayan wankin a kasa tana kallon dajin dake gabanta...
Lumfashi taja,ko yaushe zatayi rayuwa kamar kowane dan Adam me daraja?
Ta girgiza kai, ki daina irin wannan tunanin juwairiya, haka rayuwar ki zata kare a bautawa uwar dakin ki zainaba...ta gyada kai sannan ta hau yin wankinta...
Ba karamin wanki tasha ba,ganin garin da sauran haske ga iska na ta kadawa hadari ya taso.. sai tsinci kanta cikin wani irin nishadi...
Hadari ne sosai har an fara yayyafi,murmushi tayi tunawa da tayi babu kowa a cikin RUMFAR BAYI sai ita..
'Ta karasa gaban ruwan tana kallon reflection din fuskarta a ciki,hannu tasa ta dinga dibar ruwa kadan kadan tana watsa wa fuskarta har ta wanke tabon dake jiki..
Ta mike tana tsalle tana jin dadin yarda ruwan saman ke sauka akan fuskar ta data daga sama cike da nishadi.........
Pls
Comments
Share
Vote
[9/18, 3:14 PM] Aysha Galadima: *RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Page 10
Wattpad @afeey101
_Notice-thanks for all the love *TEAM RUMFAR BAYI*,ur comments always gives me straight,pls keep on supporting me n add rumfar on wattpad my what'sApp fans,i need ur votes too pls...much love_
****************
"Surayya ta bude baki tana kallon irin tsarin kogin na mai martaba, ta juya bangaren da yarima yake a tsaye yana shan kamshi,gaskiya wajen nan ya hadu sosai,watarana nima zan zo nayi wanka a nan,dan ina masifar son shiga ruwa balle mai dumi haka,kasan ko a gi.....kallon da ya watsa mata ne yasa taja bakin ta tayi shiru..
Yayyafi ne aka farayi..
Yarima yace muje ko?
Surayya ta make kafada sannan ta karasa cikin kogin tana wasa da ruwan cike da nishadi..
"Takaici ne yasa yarima karasawa wajen a fusace ya daka mata tsawa..
Baki ji ni bane!
A tsorace tayi losing balance dinta ta fada cikin kogin..
Ihu ta saka tana kallon yarima..(irin ka taimaka min dinnan)
Tsaki yaja ya shiga ruwan shima yana kokarin jawota..
Tazo fita ne hannunsu na sarke dana juna,ta jawo dan yatsansa da karfi...
ai kuwa zoben azurfan dake hannun yarima ya sullube cikin kogin ruwa yayi gaba dashi..
Cikin tsananin tashin hankali yace..
"Zobena..."baki da hankali ne!?
ta furta a cikin zuciyarta....
A take tsoro ya mamaye ta.
dan ba sau daya ba,ba sau biyu ba tana jin bayin dake aiki a sashen sa suna yawan fadar halayensa na mugunta idan har akayi masa ba daidai ba toh lalle a ranar kashin ka ya bushe ne..
Fitsari ne kawai bai fito mata ba..
Amma mai?
Gani tayi hamza ya tsaya kamar an shuka shi a wajen...
Kallonta kawai yakeyi baya ko kyafta idonsa..
Ta'ke tabi inda kwayar idonsa dan gano inda yake kallo ajikinta dan ita a tunaninta ko kayan dake jikinta ya gane na zainaba ne su..
Amma se gani tayi fuskarta kawai ya kura wa ido..
'A Take ta fahimci ta sake tafka kuskuren fitowa ba tare da tabon fuskarta ba..
Hamza yaja lumfashi...yace,
Baiwar Allah kin samu batar hanya ne...?
Yarda yayi zancen cikin wata kaukausar murya ne yasa ta sake jin hanjin cikinta sun motsa..
Da kyal ta iya furta.....
Eh..ka.. kayi hakuri...tayi kasa da kai tana shirin wucesa ne taji murya a bayansu..
Hamza me ya tsayar dakai haka?bana fada maka sauri nakeyi ba...
Yarima ne......( ta fada ba tare data kalleshi ba,dan ta gane muryarsa ce )...
'Yarima kuwa dake fitowa daga cikin falo ya tsaya yana kallon hamza kafin yakai dubansa kan budurwar dake kusa dashi...
Ware ido yayi a take yaji kirjinsa ya buga..bum!
Itace.....ya furta a zuciyarsa. ..
Juwairiya kuwa najin fitowarsa tayi saurin guduwa daga wajen tana dafe kirjinta....
Da sauri yarima ya karasa gaban hamza dake ta sakin murmushi. .
Hamza dama kasan ta ne?
Hamza ya kalle sa' wa fa?
Yarima yace yarinyar data bar wajen nan yanzu..
Hamza ya sosa keyarsa..
Ah ah yaya kawai dai yanzu na kanta nima,ina tunanin ko tayi batar hanya ne..
Dan daga gani ma tana cikin yan uwan surayya ne da suka zo jiya,sbd ni dai ban ma taba ganin irin fuskarta a wannan masarautar ba..
Yarima yaja lumfashi tabbas hakane yar uwar matarsa ce ita, toh amma kuma jiya ai idan bazai manta ba daya ganta lkcn ma su surayya basu iso garin ba?ya juya zuciyarsa cike da damuwa da tunane tunane kala'kala....lallai yana kyautata zaton GA'MO ne yayi.....
*********
Vote n comments
N pls share too
[9/18, 3:14 PM] Aysha Galadima: *RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Na Afrah bhai
Page 9
Wattpad @afreey101
*******************
"Juwairiya na komawa sashen zainaba tayi saurin dauko kayan kwalliyarta ta maida makeup din tabon ta duk da beyi daidai ba amma da wuya ne mutum yayi ssurin gane hakan.
Tana kammalawa zainaba na shigowa sai faman tsalle takeyi tana murna abu ga sabon shiga.
*************
Juwairiya na shiga rumfar bayi taji labari da dumi duminsa..
A Lkcn ma tana zaune ne a dakin du'bu suna cin dan wake jakadiya suka shigo da hansai da laure..
'Nan jakadiya ke kwashe musu lavarin duk abunda ya faro tsakanin yarima da amaryarsa,kunya ce ta lullube juwairiya, ta mike zata fice dan lbrn nasu yafi karfin kunnenta..
' can tajiyo jakadiya na fada musu irin kyautar da gimbiya kilishi tayi mata sai murna sukeyi..
**********
Bayan sati.....
'Surayya ce zaune a gaban gimbiya kilishi..
Hansai tayi sallama ta shigo dauke da tire dake cike da kayan kwalama..
Ta ajiye musu a gefe sannan ta koma wajen zamanta ta zauna..
'Gimbiya kilishi tadan lumfasa..tace,
Ina fata babu wata matsala? ko akwai wani abu dake kike bukata ne?
Surayya tayi kasa da kanta..ita kuwa ke da matsala,kullum sai dai miji ya shigo mata daki yayi kwanciyarsa ko kallon arziki baya yi mata mtsw...
a fili kuwa cewa tayi,Babu komai umma..ta fada a kunyace..
Kilishi ta murmusa..
Nasan zaman kadaici ya fara gundurar ki,saboda tun zuwanki kina sashen ki ba wani dan fita,amma kada ki damu za nsa yarima da kansa ya fita dake cikin masarautar tamu dan ki bude ido..
Murmushi surayya tayi tace,godiya nake umma..
Kilishi ta dauko alawar madara daga cikin tiren da hansai ta ajiye..
Kinga wannan alawar?itace mafi soyowa a wajen yarima...dan haka idan kinason faranta masa rai wata rana ki yi kokari ki gabatar masa da ita ina tabbatar miki da zai ji dadi sosai..
Surayya tace,Allah umma?ai kuwa zan gwada inshaAllah..
Suna cikin yar firar su sukaji ana sanar da shigowar da yarima da hamza...
'cike da kasaita suka shigo..
Sunsha gayun su cikin tufafi mai tsadan gaske..
Surayya tabi yarima da kallo..
Har cikin zuciyarta tasan sbd kyawu da tsari irin nasa ne yasa ta amince da mgnr auren su ...dan yarima jalal yayi ne babu karya...
'Zama sukayi sannan a tare suka gaisar da mahaifiyar su..
Kilishi cike da murnar ganin yaran nata tace,har kun dawo daga rakiyar mai martabar ne?.
Hamza ya amsa da eh umma ai tun dazu ma muka dawo a gidan waziri muka tsaya...
Yarima yayi shiru sai sauraren su da yakeyi...
Surayya ce ta mike duk suka bi ta da kallo..
Tiren kayan kwayam din ne ta dauka ta ajiye a gaban yarima...
Da kallo ya bita kawai yana mamakin karfin hali irin na yarinyar,dan kuwa lbrn karyar da tayi na daren farkon su yazo har kunnen sa lallai ya jinjina mata.
Alawan madarar ta dauko ta mika masa tana murmushi. .
Yanzu umma ta gama sanar min da cewa kana sha'awar alawar nan sosai..
Yarima ya dauke kai gefe..
Sannan yayi kasa da murya yarda itace kawai zataji yace..
Ba'a fada miki idan har ya fito daga hannu irin naki ba bazai taba burge ni ba?
'Surayya tayi murmushin ya'ke,sannan dan da'ga murya tace ai ban san cewa azumi kakeyi yau din ba...watarana zan samu damar gabatar maka dashi,ta mike ta maida tiren inda yake..
Kilishi da mamaki tace,azumi kakeyi a yau din?
Na dauka ai se litinin kakeyi ai?
Yarima yadai jinjinar dakai kawai,lallai wannan yarinyar muguwar yar rainin wayo ce..
Kilishi ta kalli surayya,ki tashi ki koma sashen ki gobe da yamma yarima zai zagaya dake cikin masarautar, surayya ta mike cike da yanga tayi sallama da kilishi tayi waje a kufule da irin hali na yarima.
********
'Washe gari juwairiya ta nemi izinin tafiya da yamma dan tana da wankin ta take so tayi musu ita da ummanta..
Zainaba ba wani bata lkc ta amince mata,cikin jin dadi ta taho zuwa rumfar bayi...
'Koda ta kusa isowa sai hango su yarima tayi da amaryarsa surayya tare da bayi a bayansu suna tafiya cikin nutsuwa sai dai ba wani mgn sukeyi ba,amma ko waye ya kalle su sai sun burge sa dan dukkanin su ba baya ba wajen tsara ga'yu..
Surayya ta kalli yarima dake tafiya cike da kasaita sai shan kamshi yakeyi,tunda suka fito ko A bai ce mata ba..
Yarima can fa inane?ta nuna saitin Rumfar bayi..
Yarima yabi inda hannunta ya nuna da kallo..
Karaf idonsa yakai juwairiya dake kokarin shigewa cikin saurinta...
Da sauri ya kauda kansa tsikar jikinsa na tashi..yaars..
"Surayya jin yayi mata shiru kuma a gaban bayin ta ne wanda ita hakan raini take gani zai jawo mata,sai ce mai tayi kace me?banji ka ba,(wato dai ta maida abun kamar yayi mgn ne itace bata ji shi ba)
Yarima yadan matse baki kafin yace RUMFAR BAYI kenan...
Ta sake maimata sunan,tana jin lbrn wajen daga wasu bayi a can masarautar su amma bata taba tsanmanin haka wajen yake ba...
Tabi wajen da kallo...
Yarima ya juyo yana fadin, a nan zamu tsaya?
Surayya ta saki murmushi, ah ah yarima bazamu je kogin mai martaba bane?na ji lbrn cewa kogin mai martaba ya kayatu sosai..
Yarima yadan ja tsaki kafin yace,muje....
********
"Juwairiya na shiga rumfar bayi taga wayam kamar anyi shara,taja lumfashi su kenan kullum basu da lkcn kansu..
Dakin jakadiya ta shiga ta kwaso wankin su ita da laure,sannan ta shiga nasu dakin ta kwaso nasu suma wankin,can daga bayan rumfar bayi akwai wani ruwa mai gudana daga can kogin mai martaba ruwan ke fitowa,toh a nan ne suke wankin kayansu..
'Juwairiya ta samu dutse ta zauna a kai sannan ta zube kayan wankin a kasa tana kallon dajin dake gabanta...
Lumfashi taja,ko yaushe zatayi rayuwa kamar kowane dan Adam me daraja?
Ta girgiza kai, ki daina irin wannan tunanin juwairiya, haka rayuwar ki zata kare a bautawa uwar dakin ki zainaba...ta gyada kai sannan ta hau yin wankinta...
Ba karamin wanki tasha ba,ganin garin da sauran haske ga iska na ta kadawa hadari ya taso.. sai tsinci kanta cikin wani irin nishadi...
Hadari ne sosai har an fara yayyafi,murmushi tayi tunawa da tayi babu kowa a cikin RUMFAR BAYI sai ita..
'Ta karasa gaban ruwan tana kallon reflection din fuskarta a ciki,hannu tasa ta dinga dibar ruwa kadan kadan tana watsa wa fuskarta har ta wanke tabon dake jiki..
Ta mike tana tsalle tana jin dadin yarda ruwan saman ke sauka akan fuskar ta data daga sama cike da nishadi.........
Pls
Comments
Share
Vote
[9/18, 3:14 PM] Aysha Galadima: *RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Page 10
Wattpad @afeey101
_Notice-thanks for all the love *TEAM RUMFAR BAYI*,ur comments always gives me straight,pls keep on supporting me n add rumfar on wattpad my what'sApp fans,i need ur votes too pls...much love_
****************
"Surayya ta bude baki tana kallon irin tsarin kogin na mai martaba, ta juya bangaren da yarima yake a tsaye yana shan kamshi,gaskiya wajen nan ya hadu sosai,watarana nima zan zo nayi wanka a nan,dan ina masifar son shiga ruwa balle mai dumi haka,kasan ko a gi.....kallon da ya watsa mata ne yasa taja bakin ta tayi shiru..
Yayyafi ne aka farayi..
Yarima yace muje ko?
Surayya ta make kafada sannan ta karasa cikin kogin tana wasa da ruwan cike da nishadi..
"Takaici ne yasa yarima karasawa wajen a fusace ya daka mata tsawa..
Baki ji ni bane!
A tsorace tayi losing balance dinta ta fada cikin kogin..
Ihu ta saka tana kallon yarima..(irin ka taimaka min dinnan)
Tsaki yaja ya shiga ruwan shima yana kokarin jawota..
Tazo fita ne hannunsu na sarke dana juna,ta jawo dan yatsansa da karfi...
ai kuwa zoben azurfan dake hannun yarima ya sullube cikin kogin ruwa yayi gaba dashi..
Cikin tsananin tashin hankali yace..
"Zobena..."baki da hankali ne!?