Sashe 5
Rumfar Bayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Khadija ta kalli zainaba tana washe baki,lah kin ga ma yayan can ashe..
Kafin zainaba ta amsa mata tuni ta ka'ra gaba cikin saurinta,zainaba ta girgiza kai lallai bata san wane irin so khadija kewa ya jalal ba duk da wulakancin da yakeyi mata ita bata ko gani.
'Zainaba na cikin wannan tunanin ne khadija ta dawo da saurinta.
Zainaba tace,ah ah ya na ga kin fasa zuwan kuma?
Khadija tadan kwabe fuska ai bazan iya zuwa ni kadai ba kada ya gane dan shi naje wajen..
Ta riko hannun zainaba dan Allah muje ki rakani kinga se nace ki nazo yiwa rakiya muka ratsa ta wajen..
Zainaba tace,wa!ni?ah ah wlh ban kije ke kadai abunki..
Juwairiya kuwa dake baya tana jinsu ne kawai,khadija ta hau magiya,dole tasa zainaba amincewa,ta juya tace wa juwairiya mu karasa can juwairiya, kai kawai ta gyada sukayi gaba...
*************
"Yarima gaskiya ni kam kayi min wayo gsky,duk yaushe ka kware a kilisa(wasan doki) haka ne?
Yarima ya murmusa cike da girman kai..zayyi mgn su zainaba suka iso wajen..
Khadija ta yi saurin gaishe shi ko amsawa bayyi ba ya wani dauke kai.
Zainaba ta tabe baki dama tasan haka zai faru ai.
Khadija tace,yaya kwana biyu?
Yarima ya juyo da shirin dizga ta idanunsa suka kai kan fuskar juwairiya...
Ai da sauri ya dauke kai yana fadin..
Menene wancan abun?
Wayace kuzo min da wannan abun?
Da mamaki duk suke kallonshi..
Ya kalli bawan dake gefensa,fitar min da wancan abun!(kice da kyamata)
Ya nuna juwairiya...
Se sannan suka fahimta me yake nufi..
Zainaba ta turo baki,yaya baiwar tawa ce za'a fitar maka?
Ya balla mata harara,bakya ganin fuskarta ne?(in a irritating tune)
Khadija ta fisgo juwairiya ta shiga janta daga wajen..
Se da suka sha wata kwana sannan ta jefar da ita kasa tana fadin.
Kada ki kuskura ki kara tsayawa a gaban yaya kinji na fada miki..ta tayi gaba..
Juwairiya taji wani abu ya tsaya mata a makoshi,tsanar yarima ta dasu a zuciyarta, itace wancan abun?
Kuka ta shiga yi tana tunanin wacce irin rayuwa ce haka suke fuskanta dan kawai su bayi ne se ake kyamatarsu ana zaluntarsu...
Ta mike hade da kakkabe jikinta sannan ta rakube a gefe tana jiran uwar gidan ta zainaba....
***********
A gajiye ta dawo rumfar bayi, fuskar nan babu walwala..
Tana shiga ta hango yan matan bayi nata wasan fado'wa wasu na gefe na langa..
Hansai ta karaso wajenta tana fadin,sannu ya'ta se yanzu?
Ta gyada kai kafin ta karasa daki a sanyeye.
Har taci abinci ta kwanta,taga tunanin wulakancin da yarima yayi mata na neman yi mata yawa a cikin kwakwalwa hakan yasa ta fita waje itama ta shiga wasannin da akeyi abunta...
Wattpad @afreey101
[9/18, 3:10 PM] Aysha Galadima: *RUMFAR BAYI*
(A historical fiction )
NA Afrah bhai
Page 6
Wattpad @afreey101
*******************
**bayan shudewar shekaru bakwai**
'Gaba daya masarautar a war'gitse take.
A sanadiyyar bakin dauren auren YARIMA JALAL da diyar sarkin adamawa wato gimbiya SURAYYA da akeyi a ranar ta yau, wato shidda ga watan sa'tumba.
'Mutane ne tan'kam cikin masarautar ko ina ka kai idonka bayi ne keta hidima ana ta shirye shiryen amsar dan'gin amarya dake tafe daga kasar adamawa...
"Can na hango yan wasan doki suna ta kokarin shirya KILISA(wasan doki),A gefe kuwa yan busan algaita ne ke tayi masu kanguna ma nata bugawa take masarautar ta dau sautin ki'da me kayatarwa,yan wasan wuka da yan farauta ma nata nuna tasu bajintar..
*************
'Tun asubahi duk baiwar dake cikin Rumfar bayi bata zauna ba,rabinsu duk suna cikin madafa ne ana ta hada'hadar dahuwar abinci na gani na fada.
dan shanaye sun fi dari da mai martaba yasa aka yanka su banda kuma kaji da wasu kananan dabbobin.
"Hansai ce na hango duk hidima tayi mata yawa.
can sai ga wasu kuyangi sun shigo,wajenta naga sun nufa cikin saurinsu daya daga cikinsu tace,hansai wai ina JUWAIRIYA ne gimbiya zainaba na can nata faman nemanta.. tace idan mun ganta mu sanar mata da cewa su hadu da ita a can sashen gimbiya kilishi...
'Hansai ta girgiza kai...
lallai wannan yarinyar wato bata tashi ba kenan duk dukan da nayi mata da asubahin nan..
Laure ta kwashe da dariya,ai ni kam gara da Allah yasa zainaba ce uwar dakin juwairiya da ina fada miki tuni yarinyar nan zata jawo mana musiba sbd shegen son jikinta..
Jakadiya tace,haba kun manta aikin data sha ne jiya daddare duk fa itace ta ba're wancan danyen waken.
jakadiya ta sake kallon laure dake faman wanke wanke tace,ke laure tashi kije ki sanar mata sakon uwar dakin tata ..
'Lkcn da laure ta shiga dakin juwairiya ta hango kwance akan taburmar ka'ba tayi dai'dai tana ta kwasar barcinta hankali kwance dan shaf ta manta da wani daurin aure da akeyi a cikin masarautar..
Laure ta shiga tashin ta..juwairiya maza ki tashi...!
A firgice ta farka tana gogar idanunta dake cike da barci..
Ni kuwa afrah na saki baki ina kallon kyakkyawar fuskarta,laure tace,se ki tashi dan yanzun nan uwar dakin ki tayi aiko a sanar miki daki same ta a sashen gimbiya kilishi...
Ai tun kafin laure ta rufe baki juwairiya ta mike da sauri ta zari gyelen ta tayi waje da gudu duk kiran da laure keyi mata bai sa ta tsaya ba .....
Gudu takeyi sosai dan shaf ta manta da maganar da sukayi jiya ita da zainaba..
Yau ta shiga uku!
Me ya same ni haka ne?
Wane irin bacci ne nayi haka!oh Allah!
'Abun mamaki tana zuwa sashen gimbiya kilishi ta tarar da sashen wayam babu kowa a wajen duk kuwa da cikar da masarautar tayi a yau..
Ta karasa ciki tana kalle'kalle ko zata ga zainaba tunda tace kayan biki zasu zo amsa a wajen gimbiya kilishin...
'tana faman leke'leke kawai taJi kamar wani ana kokarin shigowa..
Tsoro ne ya kama ta sosai dan kuwa tasan idan har aka kamata a ciki ba tare da zainaba ba kuma babu kowa acikin sashen toh kashin ta ya bushe...
Bayan wani lalube ta boye jikinta na tsananin rawa..se addu'a takeyi Allah yasa ba gimbiya kilishi bace ta shigo ita tsoron matar takeyi..
bata ankara ba sai Jin takon mutum tayi kawai..
Bugun zuciyarta ne ya linku...
Ta dafe kirjinta...ganin inuwar mutum a gabanta yasa ta runtse idonta gam dan ta sadakar da an gama kama ta....
Shi kuwa yarima jalal mamaki ne yakeyi ganin inuwar mutum a cikin labule dan kuwa ummansa ta shaida masa data kori kowa daga sashen na ta dan kawai yaje yayi shirin sa tunda nashi sashen cike yake da ya'yan sarakuna abokansa da sukazo dan daurin aure...
Bai bata lkc ba ya yaye labulen cikin zafin nama....
Idanuwansa ne sukaci karo da wata kyakkyawar fuska mai daukar hankali...
Gabansa ne yaji ya fadi..haka kuma yaji gaba daya tunaninsa ya tsaya tsak..jinin dake jikinsa ma ya gaskare waje daya haka gangar jikinsa..
Juwairiya kuwa ganin an yaye labulen sai ta bude idanuwanta da suka fara cikowa da kwalla..
Ganin yarima jalal a gabanta sai ta dafe kirjinta.....
Abunda ya bata mamaki shine ganin bashi da niyyar hukunta ta sai ma wani kallonta da yakeyi..
Hakan ne Yasa tayi saurin zubewa a kasa dan ta sadakar yau ta'ta ta ka're....
Yarima kuwa baisan lkcn da yabi ta kasan ba shima,yana mata wani irin kallo data kasa gane na menene shi..
Can tabi kwayar idonsa ta fahimci fuskar ta yake yiwa wannan kallon..
Ai da sauri ta ware idonta tana saka hannayenta ta shafi fuskar ta..
Taji ta fayau,yau na shiga ukuna!
A Haka na fito?
Banyi tabon ba?
Ta mike ba saurinta jiki na rawa ta gudu tayi waje hankalinta a mutukar tashe....
Shi kuwa yarima sai dai kawai yaga bata wajen dan ya lula cikin tasa duniyar.....
Da sauri ya mike yabi bayanta,amma ina....bai ga ko keyarta ba a wajen...
Ya dafe kirjinsa dake bugawa..
Me ya faru dashi yanzun nan?
Wacece wannan aljanar yarinyar?
Ya lumshe ido yana tuna kyakkyawar fuskarta,kafin ya shige kur'yar dakin mahaifiyar sa yana tube kayansa yana murmushin da shi kansa bai san yanayin shi ba..
Juwairiya kam direct rumfar bayi ta koma cikin saurinta,Allah ya taimaketa duk babu jama'a a wajen suna can madafa, ta shige daki ta zube a kasa tana jin kirjinta nata bugawa..
Idan yarima ya gane ta fa?idan ya gano tabon karya takeyi fa?
Ta dafe kanta sannan cikin kankanin lkc ta maida tabon fuskarta sannan ta sake ficewa..
****************
"Tana shiga sashen zainaba ta zube a kasa tana neman afuwa..
Zainaba data zama cikakkiyar budurwa mai kyau da aji ta saki murmushi, ina tunanin kin manta da yau din bikin ya jalal ne ko..
Juwairiya tayi kasa da kai.. na sa ni ranki shi dade a gafarce ni...
Zainaba ta murmusa babu laifi,tashi muje sashen fulani...
'Koda suka zo shiga lkcn shima Turaki yake karasowa saurayi ne me cike da kamala sam yanayinsa ba kamar na yarima bane dan kuwa kullum shi kam fuskarsa dauke take da fara'a ..
Yana ganinsu ya saki murmushi yace, gimbiya da kawarta,dan haka yake kiransu.
A tare sukayi murmushi kafin juwairiya tayi kasa da kanta ta gaisar dashi.
Ya amsa a sake sannan suka shige ciki a tare..
"Karfe biyar na yamma dangin amarya suka iso daga adamawa..
Gimbiya kilishi tare da mai martaba da fulani ne suka taro su da tarin bayi da yan ki'da...
"Bayan awa daya da aka basu dan hutawa da cin abinci..
Sai aka fito kuma babban fili a inda aka shirya musu babbar liyafa...
Zainaba ta kalli khadija dake ta tabe baki tana yatsina fuska.
'Ke wai har yaushe zakiyi yawo ne,da ajinki ki zauna ana ta miki rashin mutumci..
Khadija ta shagwabe fuska,ai kin san dai ya jalal mijin mace hudu ne ko sannan kowa ma ai ya sani auren hadi ne akayi masa...
Juwairiya ta girgiza kai dan kuwa har ta soma gajiya da surutan khadija kullum bata da abun mgn se ta yarima,ta tabe baki ita kam ko a kafa aka daura mata shi kwancewa zatayi ta yar ta tsani girman kansa da shegen gadara mtsw......
Kafin zainaba ta amsa mata tuni ta ka'ra gaba cikin saurinta,zainaba ta girgiza kai lallai bata san wane irin so khadija kewa ya jalal ba duk da wulakancin da yakeyi mata ita bata ko gani.
'Zainaba na cikin wannan tunanin ne khadija ta dawo da saurinta.
Zainaba tace,ah ah ya na ga kin fasa zuwan kuma?
Khadija tadan kwabe fuska ai bazan iya zuwa ni kadai ba kada ya gane dan shi naje wajen..
Ta riko hannun zainaba dan Allah muje ki rakani kinga se nace ki nazo yiwa rakiya muka ratsa ta wajen..
Zainaba tace,wa!ni?ah ah wlh ban kije ke kadai abunki..
Juwairiya kuwa dake baya tana jinsu ne kawai,khadija ta hau magiya,dole tasa zainaba amincewa,ta juya tace wa juwairiya mu karasa can juwairiya, kai kawai ta gyada sukayi gaba...
*************
"Yarima gaskiya ni kam kayi min wayo gsky,duk yaushe ka kware a kilisa(wasan doki) haka ne?
Yarima ya murmusa cike da girman kai..zayyi mgn su zainaba suka iso wajen..
Khadija ta yi saurin gaishe shi ko amsawa bayyi ba ya wani dauke kai.
Zainaba ta tabe baki dama tasan haka zai faru ai.
Khadija tace,yaya kwana biyu?
Yarima ya juyo da shirin dizga ta idanunsa suka kai kan fuskar juwairiya...
Ai da sauri ya dauke kai yana fadin..
Menene wancan abun?
Wayace kuzo min da wannan abun?
Da mamaki duk suke kallonshi..
Ya kalli bawan dake gefensa,fitar min da wancan abun!(kice da kyamata)
Ya nuna juwairiya...
Se sannan suka fahimta me yake nufi..
Zainaba ta turo baki,yaya baiwar tawa ce za'a fitar maka?
Ya balla mata harara,bakya ganin fuskarta ne?(in a irritating tune)
Khadija ta fisgo juwairiya ta shiga janta daga wajen..
Se da suka sha wata kwana sannan ta jefar da ita kasa tana fadin.
Kada ki kuskura ki kara tsayawa a gaban yaya kinji na fada miki..ta tayi gaba..
Juwairiya taji wani abu ya tsaya mata a makoshi,tsanar yarima ta dasu a zuciyarta, itace wancan abun?
Kuka ta shiga yi tana tunanin wacce irin rayuwa ce haka suke fuskanta dan kawai su bayi ne se ake kyamatarsu ana zaluntarsu...
Ta mike hade da kakkabe jikinta sannan ta rakube a gefe tana jiran uwar gidan ta zainaba....
***********
A gajiye ta dawo rumfar bayi, fuskar nan babu walwala..
Tana shiga ta hango yan matan bayi nata wasan fado'wa wasu na gefe na langa..
Hansai ta karaso wajenta tana fadin,sannu ya'ta se yanzu?
Ta gyada kai kafin ta karasa daki a sanyeye.
Har taci abinci ta kwanta,taga tunanin wulakancin da yarima yayi mata na neman yi mata yawa a cikin kwakwalwa hakan yasa ta fita waje itama ta shiga wasannin da akeyi abunta...
Wattpad @afreey101
[9/18, 3:10 PM] Aysha Galadima: *RUMFAR BAYI*
(A historical fiction )
NA Afrah bhai
Page 6
Wattpad @afreey101
*******************
**bayan shudewar shekaru bakwai**
'Gaba daya masarautar a war'gitse take.
A sanadiyyar bakin dauren auren YARIMA JALAL da diyar sarkin adamawa wato gimbiya SURAYYA da akeyi a ranar ta yau, wato shidda ga watan sa'tumba.
'Mutane ne tan'kam cikin masarautar ko ina ka kai idonka bayi ne keta hidima ana ta shirye shiryen amsar dan'gin amarya dake tafe daga kasar adamawa...
"Can na hango yan wasan doki suna ta kokarin shirya KILISA(wasan doki),A gefe kuwa yan busan algaita ne ke tayi masu kanguna ma nata bugawa take masarautar ta dau sautin ki'da me kayatarwa,yan wasan wuka da yan farauta ma nata nuna tasu bajintar..
*************
'Tun asubahi duk baiwar dake cikin Rumfar bayi bata zauna ba,rabinsu duk suna cikin madafa ne ana ta hada'hadar dahuwar abinci na gani na fada.
dan shanaye sun fi dari da mai martaba yasa aka yanka su banda kuma kaji da wasu kananan dabbobin.
"Hansai ce na hango duk hidima tayi mata yawa.
can sai ga wasu kuyangi sun shigo,wajenta naga sun nufa cikin saurinsu daya daga cikinsu tace,hansai wai ina JUWAIRIYA ne gimbiya zainaba na can nata faman nemanta.. tace idan mun ganta mu sanar mata da cewa su hadu da ita a can sashen gimbiya kilishi...
'Hansai ta girgiza kai...
lallai wannan yarinyar wato bata tashi ba kenan duk dukan da nayi mata da asubahin nan..
Laure ta kwashe da dariya,ai ni kam gara da Allah yasa zainaba ce uwar dakin juwairiya da ina fada miki tuni yarinyar nan zata jawo mana musiba sbd shegen son jikinta..
Jakadiya tace,haba kun manta aikin data sha ne jiya daddare duk fa itace ta ba're wancan danyen waken.
jakadiya ta sake kallon laure dake faman wanke wanke tace,ke laure tashi kije ki sanar mata sakon uwar dakin tata ..
'Lkcn da laure ta shiga dakin juwairiya ta hango kwance akan taburmar ka'ba tayi dai'dai tana ta kwasar barcinta hankali kwance dan shaf ta manta da wani daurin aure da akeyi a cikin masarautar..
Laure ta shiga tashin ta..juwairiya maza ki tashi...!
A firgice ta farka tana gogar idanunta dake cike da barci..
Ni kuwa afrah na saki baki ina kallon kyakkyawar fuskarta,laure tace,se ki tashi dan yanzun nan uwar dakin ki tayi aiko a sanar miki daki same ta a sashen gimbiya kilishi...
Ai tun kafin laure ta rufe baki juwairiya ta mike da sauri ta zari gyelen ta tayi waje da gudu duk kiran da laure keyi mata bai sa ta tsaya ba .....
Gudu takeyi sosai dan shaf ta manta da maganar da sukayi jiya ita da zainaba..
Yau ta shiga uku!
Me ya same ni haka ne?
Wane irin bacci ne nayi haka!oh Allah!
'Abun mamaki tana zuwa sashen gimbiya kilishi ta tarar da sashen wayam babu kowa a wajen duk kuwa da cikar da masarautar tayi a yau..
Ta karasa ciki tana kalle'kalle ko zata ga zainaba tunda tace kayan biki zasu zo amsa a wajen gimbiya kilishin...
'tana faman leke'leke kawai taJi kamar wani ana kokarin shigowa..
Tsoro ne ya kama ta sosai dan kuwa tasan idan har aka kamata a ciki ba tare da zainaba ba kuma babu kowa acikin sashen toh kashin ta ya bushe...
Bayan wani lalube ta boye jikinta na tsananin rawa..se addu'a takeyi Allah yasa ba gimbiya kilishi bace ta shigo ita tsoron matar takeyi..
bata ankara ba sai Jin takon mutum tayi kawai..
Bugun zuciyarta ne ya linku...
Ta dafe kirjinta...ganin inuwar mutum a gabanta yasa ta runtse idonta gam dan ta sadakar da an gama kama ta....
Shi kuwa yarima jalal mamaki ne yakeyi ganin inuwar mutum a cikin labule dan kuwa ummansa ta shaida masa data kori kowa daga sashen na ta dan kawai yaje yayi shirin sa tunda nashi sashen cike yake da ya'yan sarakuna abokansa da sukazo dan daurin aure...
Bai bata lkc ba ya yaye labulen cikin zafin nama....
Idanuwansa ne sukaci karo da wata kyakkyawar fuska mai daukar hankali...
Gabansa ne yaji ya fadi..haka kuma yaji gaba daya tunaninsa ya tsaya tsak..jinin dake jikinsa ma ya gaskare waje daya haka gangar jikinsa..
Juwairiya kuwa ganin an yaye labulen sai ta bude idanuwanta da suka fara cikowa da kwalla..
Ganin yarima jalal a gabanta sai ta dafe kirjinta.....
Abunda ya bata mamaki shine ganin bashi da niyyar hukunta ta sai ma wani kallonta da yakeyi..
Hakan ne Yasa tayi saurin zubewa a kasa dan ta sadakar yau ta'ta ta ka're....
Yarima kuwa baisan lkcn da yabi ta kasan ba shima,yana mata wani irin kallo data kasa gane na menene shi..
Can tabi kwayar idonsa ta fahimci fuskar ta yake yiwa wannan kallon..
Ai da sauri ta ware idonta tana saka hannayenta ta shafi fuskar ta..
Taji ta fayau,yau na shiga ukuna!
A Haka na fito?
Banyi tabon ba?
Ta mike ba saurinta jiki na rawa ta gudu tayi waje hankalinta a mutukar tashe....
Shi kuwa yarima sai dai kawai yaga bata wajen dan ya lula cikin tasa duniyar.....
Da sauri ya mike yabi bayanta,amma ina....bai ga ko keyarta ba a wajen...
Ya dafe kirjinsa dake bugawa..
Me ya faru dashi yanzun nan?
Wacece wannan aljanar yarinyar?
Ya lumshe ido yana tuna kyakkyawar fuskarta,kafin ya shige kur'yar dakin mahaifiyar sa yana tube kayansa yana murmushin da shi kansa bai san yanayin shi ba..
Juwairiya kam direct rumfar bayi ta koma cikin saurinta,Allah ya taimaketa duk babu jama'a a wajen suna can madafa, ta shige daki ta zube a kasa tana jin kirjinta nata bugawa..
Idan yarima ya gane ta fa?idan ya gano tabon karya takeyi fa?
Ta dafe kanta sannan cikin kankanin lkc ta maida tabon fuskarta sannan ta sake ficewa..
****************
"Tana shiga sashen zainaba ta zube a kasa tana neman afuwa..
Zainaba data zama cikakkiyar budurwa mai kyau da aji ta saki murmushi, ina tunanin kin manta da yau din bikin ya jalal ne ko..
Juwairiya tayi kasa da kai.. na sa ni ranki shi dade a gafarce ni...
Zainaba ta murmusa babu laifi,tashi muje sashen fulani...
'Koda suka zo shiga lkcn shima Turaki yake karasowa saurayi ne me cike da kamala sam yanayinsa ba kamar na yarima bane dan kuwa kullum shi kam fuskarsa dauke take da fara'a ..
Yana ganinsu ya saki murmushi yace, gimbiya da kawarta,dan haka yake kiransu.
A tare sukayi murmushi kafin juwairiya tayi kasa da kanta ta gaisar dashi.
Ya amsa a sake sannan suka shige ciki a tare..
"Karfe biyar na yamma dangin amarya suka iso daga adamawa..
Gimbiya kilishi tare da mai martaba da fulani ne suka taro su da tarin bayi da yan ki'da...
"Bayan awa daya da aka basu dan hutawa da cin abinci..
Sai aka fito kuma babban fili a inda aka shirya musu babbar liyafa...
Zainaba ta kalli khadija dake ta tabe baki tana yatsina fuska.
'Ke wai har yaushe zakiyi yawo ne,da ajinki ki zauna ana ta miki rashin mutumci..
Khadija ta shagwabe fuska,ai kin san dai ya jalal mijin mace hudu ne ko sannan kowa ma ai ya sani auren hadi ne akayi masa...
Juwairiya ta girgiza kai dan kuwa har ta soma gajiya da surutan khadija kullum bata da abun mgn se ta yarima,ta tabe baki ita kam ko a kafa aka daura mata shi kwancewa zatayi ta yar ta tsani girman kansa da shegen gadara mtsw......