Sashe 29
Rumfar Bayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Surayya ta sake matse shi ajikinta..
Wa nake dashi a duk fadin masarautar nan da zan(sharing)farin cikina dashi idan ba kai ba..
Jalal na shirin mgn sai ga juwairiya ta fito daga cikin toilet idanuwanta a kansu..
Ji tayi gabanta ya fadi..
Jalal da saitin kansa ke fuskantar hanyar toilet din ya hango ta a tsaye amma ga mamakinsa..
"Kishin sa sosai ya hango a cikin idanuwanta...
murmushi yayi a zuciyarsa dan kuwa yasan ta fara son sa ne..
shi kuma haka nan yaji zuciyarsa taji dadin hakan sosai...
Surayya ce tadan sake shi jin yayi mata shiru sai kallon juwairiya yakeyi data dauke kai gefe..
Surayya tadan kalli inda yake ta faman kallon har bai lura ta sake shi ba..
Ganin juwairiya ce wajen sai wani abu ya tsaya mata a wuya..
Ta daka mata tsawa..
"Ke!
Juwairiya tayi saurin karasawa wajenta..
Fita!
Ko baki san abunda ya dace bane?kika zo kika wani yiwa mata da miji tsaye a kai..kidahuma kawai mtsww...
juwairiya ta juya da sauri tabar dakin..
Jalal ya kalli surayya cike da takaici..
Surayya na kokarin kamo hannunsa tace,wlh na tsani wancan yarinyar sarkina..
gara ma dai da Allah yasa ta kone wannan fuskar mtsw..
Jalal ya kwace hannunsa bai ce mata komai ba ya shige toilet abunsa..
Surayya ta bi shi da kallo tana wani tunani kafin ta juya ta fice itama...
****************
"Turaki ni fa ban fahimci abunda kake nufi ba... (fulani ta fada tana kallon turaki dake zaune a gabanta ya dukar dakai kasa)
Fulani ta sausauta murya,Turaki inaso ka fahimci haka kaddarar GIDAN SARAUTA ta ga'da',kuma na tabbata mahaifinku bazai zaba maka abunda zai cutar dakai ba..
kayi hakuri kamar yarda saura sukayi ka rungumi auren nan ka fahimce ni?
Turaki kamar ya fasa ihu ya gyada kai..
Fulani tace yauwa,bana son wata dogon mgn nan gaba tashi ka tafi Allah yayi maka albarka.
A sanyaye ya mike ya fice jikinsa duk yayi sanyi...
******
From afrah...👇
_"Salam readers,pls ga masu complaining akan ina jefa English words a writing dina suyi hakuri. Dan ina sakawa ne if i lost d word in hausa,i knw its a historical story,bt ina kokarine kawai dan na samu nayi muku update da wuri basai na tsaya tambayar mutane me kaza ke nufi da hausa ba,no body is perfect manage d way i write pls am sorry_..
And yes
_Naga wasu comments dinku kuma naji dadin su sosai da sosai,NIMA INA YINKU IRIN SOSAI DIN NAN😘_
_Keep them coming..dan suna kara sakawa naji dadin yi muku typing da wuri..._
TEAM RUMFAR BAYI all d way.....
*RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Na Afrah bhai
Page 28
Wattpad @afreey101
********************
"Bayan wata daya...
'A cikin wannan watan daya gabata, ba karamin shakuwa ce ta shiga a tsakanin jalal da juwairiya ba..
Duk lkcn zata shigo kyara masa daki toh sai sun samu lkc sun sha yar firar su duk da dai ba wani mgnr kirki bace amma hakan yana saka zuciyoyin su cikin tsantsar farin ciki...
"Kamar yau ma ta shigo sashen nasa danta gyara masa dakin ta tarar da baya ciki,tayi mamaki sosai da haka har ta kammala gyaran bata ganshi ba...
Ta fito falo kenan taji kuyangi nata kananan maganganu kasa kasa..
Shiga tayi cikinsu dan taji me suke fada..jitai sunce..
"Gsky Allah yayi wa sarki jalal kyawu"kin ganshi kuwa?kamar wani balarabe..
A take duk Suka shiga leken kofar wajen shakatawar sa..
Juwairiya tabi su itama sai hango shi tayi kwance akan kujerar lilo barci ya dauke sa..fuskar sa kamar me murmushi ga cute lips dinsa da dogayen eye lashes dinsa..
Ta kura masa ido tanajin yarda bayi keta kyasa sa,a ranta kuwa cewa tayi,duk son da nake maka nasan bazan taba samun ka ba...
Jakadiya ce tazo ta kore su daga wajen..
Sannan ta kalli juwairiya tace, kije waje magaji ya turo ayi masa kiran ki..
Mamaki ne ya kamata,me kuma zatayi wa magaji?
Fita tayi tabi bayan bawan da aka aiko kiran nata..
A gaban wata bishiyar mangoro taga bawan ya tsaya....
Sai hango magaji tayi a tsaye yana sakar mata murmushi ya jin gina jikinsa da bishiyar...
Tayi saurin gaishe shi..
Ya amsa mata a sake yana fadin..
Kinyi mamakin kiran da nayi miki ko?
juwairiya ta gyada kai..
Yace dama ina so ne na baki wata yar kyauta..
Juwairiya ta dago ta kallesa..
Ya nuna mata bishiyar yace na baki wannan bishiyar mangoron...
Juwairiya ta kwashe da dariya.
Magaji yabi ta da kallo yana jin sa a wani a irin nishadi...
Kafin yace,ba wasa nakeyi ba fa?
Kinga wannan bishiyar duk lkcn(season) din mangoro toh sai kin samu wanda yafi na ko ina zaki a jikinta..kuma a yarda na lura ke mayyar mangoro ce ko?
Juwairiya tayi murmushi tace toh nagode ranka ya dade..
Magaji ya samu waje ya zauna..
Sannan ya nuna mata waje itama ta zauna a can nesa dashi..
Magaji yaja lumfashi kafin yace, na san rayuwar bauta acikin wannan masarautar ba karamin wahala ne da ita ba,amma zuciyata na son taji dan tarihin ki ko kadan ne..
Duk da nasan a tarihin bayin dake cikin masarautar nan kece kadai aka taba haifa a cikin RUMFAR BAYI...
Juwairiya taja lumfashi, hakane ranka shi dade, amma ni rayuwata babu wani labarin da zan iya bada shi.. wanda baka sani ba..
Tun ina shekara goma na fara bauta..
Magaji yaji tausayinta har cikin zuciyarsa..
Ya jinjina kai...(yana tunani a zuciyarsa,kodai ya fada mata sirrin dake zuciyarsa ne?sai kuma wata zuciyar ta hane sa)
Ya kalle ta yace..
zaki iya tafiya nagode da lkcn da kika banu..
juwairiya ta mike kawai tayi masa godiya kafin ta fice..
*******************
"Washe gari..
"Umayma ce ta kalli surayya,Allah ya kara miki yawan rai..
ina tunanin kawai yakumbo ta bamu damar zuwa wajen bokan ta,
tunda dai har wata daya ya shude babu wani alamun ciki a tattare dake..
kuma kar na fara jin kusun kusun daga bayin dake sashen gimbiya kilishi,wai ta fara mgn a rashin haihuwar ku har wannan lkcn..
Surayya cike da takaici tace,nima ina wannan tunanin umayma..kema kin sani bazan taba bari wata ta haifawa jalal yaron da zaya gaje shi ba sai ni!ta nuna kanta!ni surayya! Shiyasa har gobe bazan bar ciyar da khadija wannan maganin ba har sai na samu MAGAJIN'SARKI..
Taja lumfashi tace ya mgnr wannan yarinyar?
Ina fata kin dasa mana wacce zata saka musu ido dan ni wlh zuciyata bata kwanta da aikin da takeyi a sashen sarkina ba..
Umayma tace kada ki damu...koma miye sirrin da take boyewa muna daf da sanin sa..
Surayya zatayi mgn kenan sai ji sukayi ana sanar da shigowar khadija..
Umayma tace, ko wane gulmar ta kawo ta kuma?
"Cikin takon girma khadija ta shigo cikin falo tare da rabi a bayanta..
Surayya tayi murmushin yake,ah ah amarya da kanta da sassafe haka.?
Khadija tayi murmushi,gani nayi kamar zumuncin dake tsakanin mu ya fara rauni..
Surayya ta tabe baki,zumunci?ta maimaita..
Khadija tace,daga sashen umma nake yanzu,tace nazo wajenki dan mu tautauna akan shirye shiryen auren su ya hamza da ya turaki..
Surayya ta gyara zaman ta,na dauka ai su umman ne zasuyi komai..
Khadija ta girgiza kai,mu a nan masarautar matan sarkine ke gudunar da duk shirye shiryen daya danganci gidan sarauta..
Surayya ta jinjina kai..
***************
"Ina jinki....
ina kika je jiya da safe?
juwairiya ta kalli jalal daya tsare ta da tambayoyi akan jiya daya tashi bai ganta ba..
Ta dan sauke kai kasa tace...
Magaji ne yayi kirana..
Jalal ya daure fuska sannan bai ce mata komai ba kawai ya gama shirinsa yayi gaba..
Juwairiya ta saki murmushi,lallai yarima akwai shegen miskilanci..
Har ta mike dan ci gaba da gyaranta taga ya sake dawowa ya dauki hular sa ya sake ficewa..
*****************
"Biki ya matso ana ta faman shirye shirye masarautar ta cika tam da mutane sosaidaga kowane yanki na arewa..
"A yau ranar juma'a ne kuma Aka daura auren HAMZA DA NAFISA sai kuma TURAKI DA SAMIRA..
"Yarima gaba daya ranar bai samu zauna ba ko kadan ba,dan Fada ma ba karamin cika tayi tba ab..bashi da ikon fita ko nan da can,sai magaji dake ta kokarin ganin ya taimakawa amininsa nasa..
"A can cikin gida kuwa,matan sarki ne ke ta hidima da jama'a sai ka rantse da Allah kansu a hade yake,amma kowacce tana yi ne kawai dan burge sarki jalal da kuma gimbiya kilishi mahaifiyar sa..
"Amaryar hamza aka fara kawowa nafisa direct sashen gimbiya kilishi akayi da ita..
SAMIRA kuwa matar turaki sai yamma likis suka iso kasancewar daga kasar zazzau suka taho..
Ita kam a sasheen fulani diyya aka ajiye ta...
"Da daddare mai martaba sarki jalal ya shirya musu liyafa ta gani ta fada..
Gimbiya kilishi ta bukaci surayya da khadija dasu zaunaa wajen shirya nafisa..
Surayya ta kalli kayan dake hannun khadija tana yatsine fuska,kina nufin wannan kayan zata saka?
Khadija tace eh mana..
Surayya taja tsaki sannan ta fito da wasu kayan tace,wannan na tanadar mata dan haka su zata saka bana son wani feleke..
Nan fada ya kaure a tsakanin su..
Nafisa kuwa sai kallon su takeyi cike da mamakin kishi irin nasu..
***************
"Jalal daga fa'da sashen baki suka nufa shi dasu magaji..
A nan ya tarar da yan uwan SAMIRA samari da manyansu daga kasar zazzau..
Khaleed ne kawai ya sani a cikin su..
Dan haka dashi ya fara gaisawa..haka nan kuma ya samu kansa da tambayar khaleed din ko ina AMMI?
Khaleed yayi dan murmushi,ai ka san yan mata kusan biyar aka daurawa aure a yau din,toh AMMI na can kasar bauchi sunje kai diyar wajen ya ladan..
Jalal ya gyada kai sannan ya karasa ciki ya shiga gaisawa da sauran....
"""A gajiye sosai ya shiga sashensa dan shiryawa kafin lkcn liyafar yayi..
Dakinsa ya shige Yayi wanka ya shirya cikin kayan sa da sukaji ado sosai,ga rawani na alfarma yasha..
Har sun fito tare da angona ya kalle su yace ina zuwa...
Komawa yayi cikin sashen nasa ya dauko wata sarka ta zinari irin chain dinnan,ya zura a cikin aljihunsa sannan ya fice..
"Zainaba ce ta saka ayi mata kiran juwairiya dan su shirya samira..
Juwairiya cike da murna ta shiga dakin na fulani..
Samira na zaune a gefen gado ta lullube kanta da babban mayafi..
Wa nake dashi a duk fadin masarautar nan da zan(sharing)farin cikina dashi idan ba kai ba..
Jalal na shirin mgn sai ga juwairiya ta fito daga cikin toilet idanuwanta a kansu..
Ji tayi gabanta ya fadi..
Jalal da saitin kansa ke fuskantar hanyar toilet din ya hango ta a tsaye amma ga mamakinsa..
"Kishin sa sosai ya hango a cikin idanuwanta...
murmushi yayi a zuciyarsa dan kuwa yasan ta fara son sa ne..
shi kuma haka nan yaji zuciyarsa taji dadin hakan sosai...
Surayya ce tadan sake shi jin yayi mata shiru sai kallon juwairiya yakeyi data dauke kai gefe..
Surayya tadan kalli inda yake ta faman kallon har bai lura ta sake shi ba..
Ganin juwairiya ce wajen sai wani abu ya tsaya mata a wuya..
Ta daka mata tsawa..
"Ke!
Juwairiya tayi saurin karasawa wajenta..
Fita!
Ko baki san abunda ya dace bane?kika zo kika wani yiwa mata da miji tsaye a kai..kidahuma kawai mtsww...
juwairiya ta juya da sauri tabar dakin..
Jalal ya kalli surayya cike da takaici..
Surayya na kokarin kamo hannunsa tace,wlh na tsani wancan yarinyar sarkina..
gara ma dai da Allah yasa ta kone wannan fuskar mtsw..
Jalal ya kwace hannunsa bai ce mata komai ba ya shige toilet abunsa..
Surayya ta bi shi da kallo tana wani tunani kafin ta juya ta fice itama...
****************
"Turaki ni fa ban fahimci abunda kake nufi ba... (fulani ta fada tana kallon turaki dake zaune a gabanta ya dukar dakai kasa)
Fulani ta sausauta murya,Turaki inaso ka fahimci haka kaddarar GIDAN SARAUTA ta ga'da',kuma na tabbata mahaifinku bazai zaba maka abunda zai cutar dakai ba..
kayi hakuri kamar yarda saura sukayi ka rungumi auren nan ka fahimce ni?
Turaki kamar ya fasa ihu ya gyada kai..
Fulani tace yauwa,bana son wata dogon mgn nan gaba tashi ka tafi Allah yayi maka albarka.
A sanyaye ya mike ya fice jikinsa duk yayi sanyi...
******
From afrah...👇
_"Salam readers,pls ga masu complaining akan ina jefa English words a writing dina suyi hakuri. Dan ina sakawa ne if i lost d word in hausa,i knw its a historical story,bt ina kokarine kawai dan na samu nayi muku update da wuri basai na tsaya tambayar mutane me kaza ke nufi da hausa ba,no body is perfect manage d way i write pls am sorry_..
And yes
_Naga wasu comments dinku kuma naji dadin su sosai da sosai,NIMA INA YINKU IRIN SOSAI DIN NAN😘_
_Keep them coming..dan suna kara sakawa naji dadin yi muku typing da wuri..._
TEAM RUMFAR BAYI all d way.....
*RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Na Afrah bhai
Page 28
Wattpad @afreey101
********************
"Bayan wata daya...
'A cikin wannan watan daya gabata, ba karamin shakuwa ce ta shiga a tsakanin jalal da juwairiya ba..
Duk lkcn zata shigo kyara masa daki toh sai sun samu lkc sun sha yar firar su duk da dai ba wani mgnr kirki bace amma hakan yana saka zuciyoyin su cikin tsantsar farin ciki...
"Kamar yau ma ta shigo sashen nasa danta gyara masa dakin ta tarar da baya ciki,tayi mamaki sosai da haka har ta kammala gyaran bata ganshi ba...
Ta fito falo kenan taji kuyangi nata kananan maganganu kasa kasa..
Shiga tayi cikinsu dan taji me suke fada..jitai sunce..
"Gsky Allah yayi wa sarki jalal kyawu"kin ganshi kuwa?kamar wani balarabe..
A take duk Suka shiga leken kofar wajen shakatawar sa..
Juwairiya tabi su itama sai hango shi tayi kwance akan kujerar lilo barci ya dauke sa..fuskar sa kamar me murmushi ga cute lips dinsa da dogayen eye lashes dinsa..
Ta kura masa ido tanajin yarda bayi keta kyasa sa,a ranta kuwa cewa tayi,duk son da nake maka nasan bazan taba samun ka ba...
Jakadiya ce tazo ta kore su daga wajen..
Sannan ta kalli juwairiya tace, kije waje magaji ya turo ayi masa kiran ki..
Mamaki ne ya kamata,me kuma zatayi wa magaji?
Fita tayi tabi bayan bawan da aka aiko kiran nata..
A gaban wata bishiyar mangoro taga bawan ya tsaya....
Sai hango magaji tayi a tsaye yana sakar mata murmushi ya jin gina jikinsa da bishiyar...
Tayi saurin gaishe shi..
Ya amsa mata a sake yana fadin..
Kinyi mamakin kiran da nayi miki ko?
juwairiya ta gyada kai..
Yace dama ina so ne na baki wata yar kyauta..
Juwairiya ta dago ta kallesa..
Ya nuna mata bishiyar yace na baki wannan bishiyar mangoron...
Juwairiya ta kwashe da dariya.
Magaji yabi ta da kallo yana jin sa a wani a irin nishadi...
Kafin yace,ba wasa nakeyi ba fa?
Kinga wannan bishiyar duk lkcn(season) din mangoro toh sai kin samu wanda yafi na ko ina zaki a jikinta..kuma a yarda na lura ke mayyar mangoro ce ko?
Juwairiya tayi murmushi tace toh nagode ranka ya dade..
Magaji ya samu waje ya zauna..
Sannan ya nuna mata waje itama ta zauna a can nesa dashi..
Magaji yaja lumfashi kafin yace, na san rayuwar bauta acikin wannan masarautar ba karamin wahala ne da ita ba,amma zuciyata na son taji dan tarihin ki ko kadan ne..
Duk da nasan a tarihin bayin dake cikin masarautar nan kece kadai aka taba haifa a cikin RUMFAR BAYI...
Juwairiya taja lumfashi, hakane ranka shi dade, amma ni rayuwata babu wani labarin da zan iya bada shi.. wanda baka sani ba..
Tun ina shekara goma na fara bauta..
Magaji yaji tausayinta har cikin zuciyarsa..
Ya jinjina kai...(yana tunani a zuciyarsa,kodai ya fada mata sirrin dake zuciyarsa ne?sai kuma wata zuciyar ta hane sa)
Ya kalle ta yace..
zaki iya tafiya nagode da lkcn da kika banu..
juwairiya ta mike kawai tayi masa godiya kafin ta fice..
*******************
"Washe gari..
"Umayma ce ta kalli surayya,Allah ya kara miki yawan rai..
ina tunanin kawai yakumbo ta bamu damar zuwa wajen bokan ta,
tunda dai har wata daya ya shude babu wani alamun ciki a tattare dake..
kuma kar na fara jin kusun kusun daga bayin dake sashen gimbiya kilishi,wai ta fara mgn a rashin haihuwar ku har wannan lkcn..
Surayya cike da takaici tace,nima ina wannan tunanin umayma..kema kin sani bazan taba bari wata ta haifawa jalal yaron da zaya gaje shi ba sai ni!ta nuna kanta!ni surayya! Shiyasa har gobe bazan bar ciyar da khadija wannan maganin ba har sai na samu MAGAJIN'SARKI..
Taja lumfashi tace ya mgnr wannan yarinyar?
Ina fata kin dasa mana wacce zata saka musu ido dan ni wlh zuciyata bata kwanta da aikin da takeyi a sashen sarkina ba..
Umayma tace kada ki damu...koma miye sirrin da take boyewa muna daf da sanin sa..
Surayya zatayi mgn kenan sai ji sukayi ana sanar da shigowar khadija..
Umayma tace, ko wane gulmar ta kawo ta kuma?
"Cikin takon girma khadija ta shigo cikin falo tare da rabi a bayanta..
Surayya tayi murmushin yake,ah ah amarya da kanta da sassafe haka.?
Khadija tayi murmushi,gani nayi kamar zumuncin dake tsakanin mu ya fara rauni..
Surayya ta tabe baki,zumunci?ta maimaita..
Khadija tace,daga sashen umma nake yanzu,tace nazo wajenki dan mu tautauna akan shirye shiryen auren su ya hamza da ya turaki..
Surayya ta gyara zaman ta,na dauka ai su umman ne zasuyi komai..
Khadija ta girgiza kai,mu a nan masarautar matan sarkine ke gudunar da duk shirye shiryen daya danganci gidan sarauta..
Surayya ta jinjina kai..
***************
"Ina jinki....
ina kika je jiya da safe?
juwairiya ta kalli jalal daya tsare ta da tambayoyi akan jiya daya tashi bai ganta ba..
Ta dan sauke kai kasa tace...
Magaji ne yayi kirana..
Jalal ya daure fuska sannan bai ce mata komai ba kawai ya gama shirinsa yayi gaba..
Juwairiya ta saki murmushi,lallai yarima akwai shegen miskilanci..
Har ta mike dan ci gaba da gyaranta taga ya sake dawowa ya dauki hular sa ya sake ficewa..
*****************
"Biki ya matso ana ta faman shirye shirye masarautar ta cika tam da mutane sosaidaga kowane yanki na arewa..
"A yau ranar juma'a ne kuma Aka daura auren HAMZA DA NAFISA sai kuma TURAKI DA SAMIRA..
"Yarima gaba daya ranar bai samu zauna ba ko kadan ba,dan Fada ma ba karamin cika tayi tba ab..bashi da ikon fita ko nan da can,sai magaji dake ta kokarin ganin ya taimakawa amininsa nasa..
"A can cikin gida kuwa,matan sarki ne ke ta hidima da jama'a sai ka rantse da Allah kansu a hade yake,amma kowacce tana yi ne kawai dan burge sarki jalal da kuma gimbiya kilishi mahaifiyar sa..
"Amaryar hamza aka fara kawowa nafisa direct sashen gimbiya kilishi akayi da ita..
SAMIRA kuwa matar turaki sai yamma likis suka iso kasancewar daga kasar zazzau suka taho..
Ita kam a sasheen fulani diyya aka ajiye ta...
"Da daddare mai martaba sarki jalal ya shirya musu liyafa ta gani ta fada..
Gimbiya kilishi ta bukaci surayya da khadija dasu zaunaa wajen shirya nafisa..
Surayya ta kalli kayan dake hannun khadija tana yatsine fuska,kina nufin wannan kayan zata saka?
Khadija tace eh mana..
Surayya taja tsaki sannan ta fito da wasu kayan tace,wannan na tanadar mata dan haka su zata saka bana son wani feleke..
Nan fada ya kaure a tsakanin su..
Nafisa kuwa sai kallon su takeyi cike da mamakin kishi irin nasu..
***************
"Jalal daga fa'da sashen baki suka nufa shi dasu magaji..
A nan ya tarar da yan uwan SAMIRA samari da manyansu daga kasar zazzau..
Khaleed ne kawai ya sani a cikin su..
Dan haka dashi ya fara gaisawa..haka nan kuma ya samu kansa da tambayar khaleed din ko ina AMMI?
Khaleed yayi dan murmushi,ai ka san yan mata kusan biyar aka daurawa aure a yau din,toh AMMI na can kasar bauchi sunje kai diyar wajen ya ladan..
Jalal ya gyada kai sannan ya karasa ciki ya shiga gaisawa da sauran....
"""A gajiye sosai ya shiga sashensa dan shiryawa kafin lkcn liyafar yayi..
Dakinsa ya shige Yayi wanka ya shirya cikin kayan sa da sukaji ado sosai,ga rawani na alfarma yasha..
Har sun fito tare da angona ya kalle su yace ina zuwa...
Komawa yayi cikin sashen nasa ya dauko wata sarka ta zinari irin chain dinnan,ya zura a cikin aljihunsa sannan ya fice..
"Zainaba ce ta saka ayi mata kiran juwairiya dan su shirya samira..
Juwairiya cike da murna ta shiga dakin na fulani..
Samira na zaune a gefen gado ta lullube kanta da babban mayafi..