Sashe 13
Rumfar Bayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dan kasuwan kuwa ba karamin fushi yayi ba dan kuwa kanin sane yarima ya gama jubga,su tafi kawai yace musu zasu ji daga gare sa idan yayi shawara....
Yarima ko a jininsa suka tattara sukayi gaba.
Juwairiya kuwa hawaye basu dauke mata ba su rabi ne ke ta lallashinta...
******************
Koda su ka dawo masaukin su yarima kwanciya kawai yayi akan gado yana jin wani abu a cikin zuciyarsa.. tambayar kansa yayi miye dalilinsa na ka're mutumcin wannan yarinyar?
Duk yarda yaso ya gano dalilinsa kasa wa yayi...
Magaji ne ya shigo yana kallonsa kawai ya girgiza kai..
Zama yayi kusa da shi yace..
Gobe da sassafe zamu koma tunda dai mun zo munyi abunda ya kawo mu sai dai a tunani na kai ma kasan abunda ka aikata ba zai....
Yarima ya tsayar dashi..
Na sani magaji,ba zai amince da deal dinmu ba...amma inaso dan Allah kada wannan lbrn yakai wa su mai martaba ko umma...
Magaji ya gyada kai kada ka damu zan gargadi dukka bayin da mukaje dasu..
Yarima yace yauwa sannan ya koma ya sake kwanciyarsa..
Magaji ya mike ya fita kice da tambayoyi a cikin zuciyarsa...
"Har dare ya tsala sosai juwairiya na takure a gefe tana fitar da kwalla, se yanzu ne ta fuskanci duk abubuwan da su ummanta ke fada mata..
Ita dai Tsoro takeji sosai,addu'ar ta daya Allah yasa gobene komawarsu, ta koma rumfar bayin ta wajen su ummanta masu sonta,Allah kadai yasan halin da zasu shiga idan sukaji abunda ya faru da ita yau....
Yarima ma dai bai samu barcin ba ko kadan,duk yarda yaso ya samu runtsawa kasawa yayi,yana nan kwance shiru..
Can ya mike yana fadin,ko ta bar kukan yanzu?
Ya ja lumfashi hade da mikewa ya saka riga ya fito waje..
A gaban kofar su ya tsaya yana rike da kugunsa,kodai har tayi barcin ta ?
Yana kokarin juyawa yaji shashshekar kukanta daga cikin dakin...
Tsayawa yayi kawai ya rasa me ya kawo sa wajen ma?zuwa zayyi ya lallashe ta ko me?shi yarima jalal ya lallashi mace!!!!
inaa... ai hakan ze zubar masa ki'ma da girman sa ne...yadanyi tsaki yana jin kukanta na ratsa shi a sanyeye ya juya ya koma dakinsa..
***************
"Da safe idanun juwairiya duk sun kunbura dan bata samu runtsawa ba a wannan daren..
Har suka gama shirin su Rabi se faman sake lallashinta takeyi..
Suna gama shirin ne magaji yazo ya sanar Musu da su fito za'a tafi yanzu,juwairiya tayi mamaki da yarima bai kirasu hada masa ruwan wanka ba da safen..
" A tsaye gaban mota suka tarar da shi ya jingina, fuskarsa kawai zaka kalla ka fahimci baya jin dadi sosai..
Juwairiya ta kura masa ido,ya taimaka mata jiya taimakon da ba zata taba san yarda zata gode masa ba...
Ji tayi magaji na fadin,yarima ya jikin naka?kodai mu kara kwana ne sai ka kara jin sauki tukun?
Gabanta taji ya fadi,bashi da lafiya me ya same shi?kodai ta jawo masa wani babban matsalar ne jiya?
Rabi taji tadan taba ta,suka shiga cikin motar su hankalinta na kan yarima...
**************
"Tafiya kawai sukeyi amma juwairiya tunanin yarima takeyi,ta rasa me yasa takejin tausayinsa dan bashi da lfy,tasan ita ba kowa bace a wajen sa,kodan ya taimaka mata ne jiya oho..
Lokacin da suka iso kasar daura dare ya tsala sosai..
Suna fitowa daga cikin mota juwairiya ta hango yarima yayi sashen sa yana tafiya kamar bayaso...
Lumfashi ta sauke,ko ya jikin nasa yanzu?
Wai meke damunta ne,yarima ne fa,yarima jalal,me jiran kujerar mulkin kasar daura,yana da wadan da zasu damu dashi da suka fi ta mahimmanci da daraja a rayuwarsa..
Gyada kai tayi,dan kawai ya taimake ni shiyasa na damu da lafiyarsa,ta saki lumfashi tana murmushin jin dadin dowawar ta,kullin kayanta ta dauka tayi rumfar bayi da gudun ta..
Tana shiga duk suka zo suna rungume ta cike da murnar dawowar ta,hansai ba karamin dadi taji ba ganin diyar ta dawo lafiya...
******************
Washe gari..
Yarima ne zaune a gaban mai martaba..
Sannunku da dawowa jalal ina fatan kun dawo mana da labari mai dadi..
Yarima ya gyada kai,amma munyi dashi akan zai neme mu idan ya yanke shawara..
Mai martaba yace,babu damuwa sai mu jira shi muji ai...
Yarima ya mike daidai lkcn da aka sanar da shigowar su Turaki tare da zainaba..
Zainaba ce ta fara gaida shi,a sanyaye ya amsa mata,suka gaisa da turaki kafin ya fito daga bangaren...
"Hango ta yayi a tsaye tana wasa da yatsun hannunta da gani jiran zainaba takeyi a wajen.
Haka nan yaji wani sanyi ya ratsa sa hatta ciwon kan da ya tashi dashi se yaji ya tafi bat!..
Ita kam juwairiya tana tsaye ne amma sai taji kamar ana kallonta..
Ta dago a hankali....
Sai Hango shi tayi cikin kayan alfarma kamar kullum,amma mai?sai kawai taji zuciyarta na ayyana mata cewa "yayi kyau"
Ta girgiza kanta da sauri ta sake yin kasa da kanta tunda tasan ya tsani ganin fuskarta...
Shi kuwa yarima tana yin da kasa da kai sai yaji wani iri,ya tuna yarda yake kyamatar ta a baya..
Juyawa yayi a sanyaye ya fice...
********************
"Surayya na gani a tsaye a gaban sashen yarima,gaba daya hankalinta a tashe yake tunda taji ance ya dawo da zazzabi jiya bata runtsa ba..
Tana hango shi ya tunkaro sashen tayi saurin zuwa wajen sa..
Yarima ya jikin ka?
Ya kalleta kawai yayi gaba ya shige ciki..
Surayya ta kalli baiwar dake bayanta,ki jira ni a nan,itama ta shige ciki da saurinta...
Yarima ta iske a kwance yana kallon sama...
Ta shigo ta zauna a kusa dashi tana kai hannunta saman goshin sa,zafi taji rau,da sauri ta dauke hannun tana kallonshi cike da tausayawa, a shagwabe tace,zazzabi ne fa a jikin ka..
Yarima ya lumshe ido,shi kansa ya rasa dalilinsa na kin shan magani tun jiya,duk runtse idon da zayyi se ya hango abunda ya faru tsakanin wannan yarinyar da mutumin nan,me ke damun sa ne haka?
Surayya tadan turo baki,ka tashi muje sashen umma kasha magani,kasan dai idan taji baka da lfy kuma baka sha magani ba hankalin ta ne zai tashi...
Yarima ya bude ido ya sauke su akan surayya,me yasa bazai so ta bane?
Hannu yasa a sanyaye ya shafa gefen fuskarta..
Surayya taji wani irin yaar a gaba daya jikinta..se kallonsa kawai takeyi..ko me ya same shi haka kuma oho?
Ka tashi...ta sake fada a sanyaye. .
Yarima ya mike zaune yana fadin..
Kije ki turo min da me maganin kawai..
Surayya cike da murna tace,da gaske?
Yarima yayi banza da ita yana juya mata lulu eyes dinsa..
Ta mike da sauri tayi waje..
Shi kuwa yabi bayan ta da kallo....
" _Kuyi hakuri baku ji ni ba jiya,data na ne ya kare,idan nayi subscription zaku ringa jina akan lkc"_
Please
Vote
[9/18, 3:14 PM] Aysha Galadima: *RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Na Afrah bhai
Page 15
Wattpad @afreey101
************
".....Bayan sati biyu...."
"Juwairiya na zaune a cikin RUMFAR BAYI, lkcn karfe goma na dare ne amma a cikin rumfar se ka rantse da Allah ko shidda ta yamma batayi ba.
dan kuwa sai a lkcn ne suke samun yin duk wata hidimar kan su,irin su wanki,kitso da sauran su...
" Rabi ce ta kalleta tana jefa gyadar dake hannunta cikin bakinta..
Ya dai juwairiya kinyi shiru sai mgn nakeyi kin wani share ni...
Juwairiya tayi dan firgigit ta dawo daga duniyar tunanin data tafi..
Kai Ina fa kinji rabi,kikace mai ma?
Rabi takai mata dukan wasa,ai dama nasan uwar shegu kikayi dani..
Laure ce ta karaso wajensu da yan kayanta a hannu..
Juwairiya ta kalla tana narke murya,diyata ga ka'ron wankina..
Juwairiya ta zunboro baki,goggo laure duka duka fa sati biyu kenan danayi miki wanki..
Laure tace,ke yar gari yo ni wanki har nawa nayi miki da kina yar jaririyarki uhm!
Juwairiya ta juyar da kai,laure takai mata duka tace,ni kike juyawa ke'ya?yar fama kawai..
Hansai ce ta karaso wajen nasu, ta kamo hannun juwairiya, sannan ta kalli laure,babu ruwanki da diyarta ,wanki kuma bazatai ba,ai ba ajiyeta kikayi ba,muje ya'ta,laure ta rike baki,ni hansai?ni hansai?lallai ina nan zamana zaku dawo ai,kici gaba da shagwaba ta kema sai tace baki isa ba... ta ja tsaki ta juya tayi gaba..
Juwairiya da hansai suka shige daki suna mata dariya..
**************
"Da sassafe ranar alhamis juwairiya tayi shirin ta tsab sannan ta wuce wajen uwar dakin ta..
Tana shiga sashen zainaba ta same ta a zaune..
Ta gaishe ta tana kokarin shigewa ban dakine zainaba tayi saurin kiranta..
Juwairiya zo kiji..
Tazo ta duka har kasa tace gani..
Zainaba tace so nake kije min gidan waziri ki amso min wasikar da Mustapha ya aiko min da ita jiya,juwairiya tayi murmushi wato baki manta da ranar ta yau ba kenan?
Zainaba ta murmusa tana gyara zaman ta,ni kaina mamaki nakeyi wlh,kullum cikin addu'ar Allah ya kawo min wannan ranar nake,tunda yace min ze aiko min da lambar wayar su ta landline gaba daya na zaku dana kira naji muryar sa..
Juwairiya ta saki baki cike da mamakin kalaman zainaba..
Zainaba ta taso ta rufe mata bakin tana dariya..
Juwairiya tayi murmushi sannan ta mike tace toh bara naje na dawo, da sauri ta juya ta fice.....
**************
"A nutse take tafiyar ta har ta fito babbar kofar masarautar,can ta hango su a tsaye tare da wani bawa (wato yarima da magaji kenan)
Da sauri ta dauke kanta sannan ta karawa tafiyar tata sauri...
Magaji ne ya fara hango ta,ya kalli yarima yana sosa kashin kansa yace,ni fa wancan yarinyar se na riga gani kamar na santa a wani waje..
Yarima ya kalli gefen da magaji ke nuna masa...
Can ya hango ta sai buga sauri takeyi kamar zata tashi sama..
"Ina zataje?"
Ya fada acikin zuciyasa...
Magaji ne ya dafa sa ganin hankalin sa baya tare dashi..
Muje mana kasan fa yau inna ta hada abinci damu kuma tace dole na taho dakai,rannan haka kayi min wayo naje nasha fada na..
Yarima yayi murmushi dan kuwa yana jin dadin abincin innar sosai,kai fa ka cika korafi dayawa,ko ranar ma ai umma ce ta tsare ni a sashen ta,magaji yace,naji din muje dai kada muyi rana....
Yarima ko a jininsa suka tattara sukayi gaba.
Juwairiya kuwa hawaye basu dauke mata ba su rabi ne ke ta lallashinta...
******************
Koda su ka dawo masaukin su yarima kwanciya kawai yayi akan gado yana jin wani abu a cikin zuciyarsa.. tambayar kansa yayi miye dalilinsa na ka're mutumcin wannan yarinyar?
Duk yarda yaso ya gano dalilinsa kasa wa yayi...
Magaji ne ya shigo yana kallonsa kawai ya girgiza kai..
Zama yayi kusa da shi yace..
Gobe da sassafe zamu koma tunda dai mun zo munyi abunda ya kawo mu sai dai a tunani na kai ma kasan abunda ka aikata ba zai....
Yarima ya tsayar dashi..
Na sani magaji,ba zai amince da deal dinmu ba...amma inaso dan Allah kada wannan lbrn yakai wa su mai martaba ko umma...
Magaji ya gyada kai kada ka damu zan gargadi dukka bayin da mukaje dasu..
Yarima yace yauwa sannan ya koma ya sake kwanciyarsa..
Magaji ya mike ya fita kice da tambayoyi a cikin zuciyarsa...
"Har dare ya tsala sosai juwairiya na takure a gefe tana fitar da kwalla, se yanzu ne ta fuskanci duk abubuwan da su ummanta ke fada mata..
Ita dai Tsoro takeji sosai,addu'ar ta daya Allah yasa gobene komawarsu, ta koma rumfar bayin ta wajen su ummanta masu sonta,Allah kadai yasan halin da zasu shiga idan sukaji abunda ya faru da ita yau....
Yarima ma dai bai samu barcin ba ko kadan,duk yarda yaso ya samu runtsawa kasawa yayi,yana nan kwance shiru..
Can ya mike yana fadin,ko ta bar kukan yanzu?
Ya ja lumfashi hade da mikewa ya saka riga ya fito waje..
A gaban kofar su ya tsaya yana rike da kugunsa,kodai har tayi barcin ta ?
Yana kokarin juyawa yaji shashshekar kukanta daga cikin dakin...
Tsayawa yayi kawai ya rasa me ya kawo sa wajen ma?zuwa zayyi ya lallashe ta ko me?shi yarima jalal ya lallashi mace!!!!
inaa... ai hakan ze zubar masa ki'ma da girman sa ne...yadanyi tsaki yana jin kukanta na ratsa shi a sanyeye ya juya ya koma dakinsa..
***************
"Da safe idanun juwairiya duk sun kunbura dan bata samu runtsawa ba a wannan daren..
Har suka gama shirin su Rabi se faman sake lallashinta takeyi..
Suna gama shirin ne magaji yazo ya sanar Musu da su fito za'a tafi yanzu,juwairiya tayi mamaki da yarima bai kirasu hada masa ruwan wanka ba da safen..
" A tsaye gaban mota suka tarar da shi ya jingina, fuskarsa kawai zaka kalla ka fahimci baya jin dadi sosai..
Juwairiya ta kura masa ido,ya taimaka mata jiya taimakon da ba zata taba san yarda zata gode masa ba...
Ji tayi magaji na fadin,yarima ya jikin naka?kodai mu kara kwana ne sai ka kara jin sauki tukun?
Gabanta taji ya fadi,bashi da lafiya me ya same shi?kodai ta jawo masa wani babban matsalar ne jiya?
Rabi taji tadan taba ta,suka shiga cikin motar su hankalinta na kan yarima...
**************
"Tafiya kawai sukeyi amma juwairiya tunanin yarima takeyi,ta rasa me yasa takejin tausayinsa dan bashi da lfy,tasan ita ba kowa bace a wajen sa,kodan ya taimaka mata ne jiya oho..
Lokacin da suka iso kasar daura dare ya tsala sosai..
Suna fitowa daga cikin mota juwairiya ta hango yarima yayi sashen sa yana tafiya kamar bayaso...
Lumfashi ta sauke,ko ya jikin nasa yanzu?
Wai meke damunta ne,yarima ne fa,yarima jalal,me jiran kujerar mulkin kasar daura,yana da wadan da zasu damu dashi da suka fi ta mahimmanci da daraja a rayuwarsa..
Gyada kai tayi,dan kawai ya taimake ni shiyasa na damu da lafiyarsa,ta saki lumfashi tana murmushin jin dadin dowawar ta,kullin kayanta ta dauka tayi rumfar bayi da gudun ta..
Tana shiga duk suka zo suna rungume ta cike da murnar dawowar ta,hansai ba karamin dadi taji ba ganin diyar ta dawo lafiya...
******************
Washe gari..
Yarima ne zaune a gaban mai martaba..
Sannunku da dawowa jalal ina fatan kun dawo mana da labari mai dadi..
Yarima ya gyada kai,amma munyi dashi akan zai neme mu idan ya yanke shawara..
Mai martaba yace,babu damuwa sai mu jira shi muji ai...
Yarima ya mike daidai lkcn da aka sanar da shigowar su Turaki tare da zainaba..
Zainaba ce ta fara gaida shi,a sanyaye ya amsa mata,suka gaisa da turaki kafin ya fito daga bangaren...
"Hango ta yayi a tsaye tana wasa da yatsun hannunta da gani jiran zainaba takeyi a wajen.
Haka nan yaji wani sanyi ya ratsa sa hatta ciwon kan da ya tashi dashi se yaji ya tafi bat!..
Ita kam juwairiya tana tsaye ne amma sai taji kamar ana kallonta..
Ta dago a hankali....
Sai Hango shi tayi cikin kayan alfarma kamar kullum,amma mai?sai kawai taji zuciyarta na ayyana mata cewa "yayi kyau"
Ta girgiza kanta da sauri ta sake yin kasa da kanta tunda tasan ya tsani ganin fuskarta...
Shi kuwa yarima tana yin da kasa da kai sai yaji wani iri,ya tuna yarda yake kyamatar ta a baya..
Juyawa yayi a sanyaye ya fice...
********************
"Surayya na gani a tsaye a gaban sashen yarima,gaba daya hankalinta a tashe yake tunda taji ance ya dawo da zazzabi jiya bata runtsa ba..
Tana hango shi ya tunkaro sashen tayi saurin zuwa wajen sa..
Yarima ya jikin ka?
Ya kalleta kawai yayi gaba ya shige ciki..
Surayya ta kalli baiwar dake bayanta,ki jira ni a nan,itama ta shige ciki da saurinta...
Yarima ta iske a kwance yana kallon sama...
Ta shigo ta zauna a kusa dashi tana kai hannunta saman goshin sa,zafi taji rau,da sauri ta dauke hannun tana kallonshi cike da tausayawa, a shagwabe tace,zazzabi ne fa a jikin ka..
Yarima ya lumshe ido,shi kansa ya rasa dalilinsa na kin shan magani tun jiya,duk runtse idon da zayyi se ya hango abunda ya faru tsakanin wannan yarinyar da mutumin nan,me ke damun sa ne haka?
Surayya tadan turo baki,ka tashi muje sashen umma kasha magani,kasan dai idan taji baka da lfy kuma baka sha magani ba hankalin ta ne zai tashi...
Yarima ya bude ido ya sauke su akan surayya,me yasa bazai so ta bane?
Hannu yasa a sanyaye ya shafa gefen fuskarta..
Surayya taji wani irin yaar a gaba daya jikinta..se kallonsa kawai takeyi..ko me ya same shi haka kuma oho?
Ka tashi...ta sake fada a sanyaye. .
Yarima ya mike zaune yana fadin..
Kije ki turo min da me maganin kawai..
Surayya cike da murna tace,da gaske?
Yarima yayi banza da ita yana juya mata lulu eyes dinsa..
Ta mike da sauri tayi waje..
Shi kuwa yabi bayan ta da kallo....
" _Kuyi hakuri baku ji ni ba jiya,data na ne ya kare,idan nayi subscription zaku ringa jina akan lkc"_
Please
Vote
[9/18, 3:14 PM] Aysha Galadima: *RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Na Afrah bhai
Page 15
Wattpad @afreey101
************
".....Bayan sati biyu...."
"Juwairiya na zaune a cikin RUMFAR BAYI, lkcn karfe goma na dare ne amma a cikin rumfar se ka rantse da Allah ko shidda ta yamma batayi ba.
dan kuwa sai a lkcn ne suke samun yin duk wata hidimar kan su,irin su wanki,kitso da sauran su...
" Rabi ce ta kalleta tana jefa gyadar dake hannunta cikin bakinta..
Ya dai juwairiya kinyi shiru sai mgn nakeyi kin wani share ni...
Juwairiya tayi dan firgigit ta dawo daga duniyar tunanin data tafi..
Kai Ina fa kinji rabi,kikace mai ma?
Rabi takai mata dukan wasa,ai dama nasan uwar shegu kikayi dani..
Laure ce ta karaso wajensu da yan kayanta a hannu..
Juwairiya ta kalla tana narke murya,diyata ga ka'ron wankina..
Juwairiya ta zunboro baki,goggo laure duka duka fa sati biyu kenan danayi miki wanki..
Laure tace,ke yar gari yo ni wanki har nawa nayi miki da kina yar jaririyarki uhm!
Juwairiya ta juyar da kai,laure takai mata duka tace,ni kike juyawa ke'ya?yar fama kawai..
Hansai ce ta karaso wajen nasu, ta kamo hannun juwairiya, sannan ta kalli laure,babu ruwanki da diyarta ,wanki kuma bazatai ba,ai ba ajiyeta kikayi ba,muje ya'ta,laure ta rike baki,ni hansai?ni hansai?lallai ina nan zamana zaku dawo ai,kici gaba da shagwaba ta kema sai tace baki isa ba... ta ja tsaki ta juya tayi gaba..
Juwairiya da hansai suka shige daki suna mata dariya..
**************
"Da sassafe ranar alhamis juwairiya tayi shirin ta tsab sannan ta wuce wajen uwar dakin ta..
Tana shiga sashen zainaba ta same ta a zaune..
Ta gaishe ta tana kokarin shigewa ban dakine zainaba tayi saurin kiranta..
Juwairiya zo kiji..
Tazo ta duka har kasa tace gani..
Zainaba tace so nake kije min gidan waziri ki amso min wasikar da Mustapha ya aiko min da ita jiya,juwairiya tayi murmushi wato baki manta da ranar ta yau ba kenan?
Zainaba ta murmusa tana gyara zaman ta,ni kaina mamaki nakeyi wlh,kullum cikin addu'ar Allah ya kawo min wannan ranar nake,tunda yace min ze aiko min da lambar wayar su ta landline gaba daya na zaku dana kira naji muryar sa..
Juwairiya ta saki baki cike da mamakin kalaman zainaba..
Zainaba ta taso ta rufe mata bakin tana dariya..
Juwairiya tayi murmushi sannan ta mike tace toh bara naje na dawo, da sauri ta juya ta fice.....
**************
"A nutse take tafiyar ta har ta fito babbar kofar masarautar,can ta hango su a tsaye tare da wani bawa (wato yarima da magaji kenan)
Da sauri ta dauke kanta sannan ta karawa tafiyar tata sauri...
Magaji ne ya fara hango ta,ya kalli yarima yana sosa kashin kansa yace,ni fa wancan yarinyar se na riga gani kamar na santa a wani waje..
Yarima ya kalli gefen da magaji ke nuna masa...
Can ya hango ta sai buga sauri takeyi kamar zata tashi sama..
"Ina zataje?"
Ya fada acikin zuciyasa...
Magaji ne ya dafa sa ganin hankalin sa baya tare dashi..
Muje mana kasan fa yau inna ta hada abinci damu kuma tace dole na taho dakai,rannan haka kayi min wayo naje nasha fada na..
Yarima yayi murmushi dan kuwa yana jin dadin abincin innar sosai,kai fa ka cika korafi dayawa,ko ranar ma ai umma ce ta tsare ni a sashen ta,magaji yace,naji din muje dai kada muyi rana....