Sashe 30
Rumfar Bayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zainaba na ganin juwairiya tace,wai ina kika shige ne juwairiya ?
kinsan kuma dolene na bukace ki a kusa dani yau..
Juwairiya tayi murmushi tace..
kiyi hkr ranki ya dade ina can RUMFAR BAYI ne muna taimakawa a cikin madafa..
Zainaba ta jinjina kai,sanann ta kalli samira..tace..
Amaryar yaya bude fuskar taki mana mu gani?
Ko mu kike jiwa kunyar?
Samira a kunyace ta yaye mayafin..
Sai cin karo tayi da fuskar juwairiya..
Ware ido tayi tana kallonta kafin tace ,tana kama da AMMI wlh,ta fada tana nuna juwairiya, kallon rashin fahimta sukayi mata..
Samira ta shiga kallon tufafin dake jikin juwairiya, a take ta fahimci baiwa ce..
Mamaki ne ya kamata dan haka ta ja bakin ta tayi shiru...
"Cikin dan kankanin lkc zainaba, juwairiya da kuma laure suka shirya samira cikin kayan alfarma tayi kyau mutuka..
"Zainaba komawa tayi sashen ta ta shirya sannan ta bawa juwairiya kaya itama tace taje ta canza hakama zabba'u..
Juwairiya komawa tayi rumfar bayi dan shiryowa..
Lkcn da zata fito sai ta tarar kamar anyi shara a masarautar babu kowa duk an hallara acan wajen liyafar..
Cikin sauri itama ta karasa wajen..
Angwaye da matansu ba karamin kyau suka kayi ba..
Idanuwanta ne suka shiga neman inda zaga yarima..
Can ta hango sa tare da magaji suna mgn ta kura masa ido..
Kamar ance ya juyo sai hada ido sukayi da ita..
Murmushi ya sakar mata a fakaice..sanan da idanuwansa yayi mata signal akan ta bi bayanshi..kafin ya fara tafiya cikin takon kasaitarsa..
juwairiya ta kalli su umayma da rabi dake gefen ta tace dasu ina zuwa kafin tayi gaba...
Khaleed dake gaisawa dasu khadija ya hango ta kamar daga sama..
Kallo ya bita dashi,gefen fuskar ta kawai ya iya hangowa amma yaga dan kaminta da Ammi,da saurinsa ya sake binta da kallon tana kokarin wuce su sai hango dayan gefen fuskarta ta yayi a kone,nazari ya shiga yi,wacece ita????????
****
Juwairiya na tafiya...
Umayma ta bi bayanta da kallon zargi wata zuciyar tace mata ta bi ta kawai,ai da saurinta ta shiga bin bayan juwairiya..
Can nesa da inda ake liyafar jalal yaja ya tsaya yana juyowa dan ganin ko ta taho....
Juwairiya ta karaso wajensa da sauri tana mamakin irin kyaun da yayi yau se kace shine angon..
Jalal yace wannan kallonfa?
Ko nayi miki kyau ne?
Juwairiya tayi saurin dukar da kai..
Jalal ya mika mata sarkar daya fito da ita daga cikin aljihunsa..
Amsa..
Ta bi sarkar da kallo sannan ta kalleshi..tace..
Ranka shi dade me yasa zaka bawa baiwa kamar ni irin wannan kyautar..
Ai bayi basu da ikon saka duk abunda ya danganci kwalliya...
Jalal yaji wani iri har cikin zuciyarsa. .....
Yana son ya sanar da ita sirrin dake cikin zuciyarsa amma yana ganin kamar lkc bayyi ba....
Sai ya tuna lkcn da ya fahimci cewa SONTA YAKEYI....
"_Suna zaune ne tare da magaji a cikin lambu da wani yammaci.._
_Ya kalli magaji yana fadin..
Abokina dan Allah na tambaye ka mana?_
_Magaji ya ajiye tufar(apple)da yake ci ya maida hankalinsa wajensa..yace
Ina jinka AMALE fadi naji.._
_Jalal yaja lumfashi kafin yace..
Idan kamar haka mutum ya damu da wata sosai kuma a kullum zuciyarsa na muradin yaganta yana begen ta a kowane lkc...yana jin dadin mgn da ita,yana kaunar kasancewa da ita,yana tunaninta,amma ya kasa gane matsayin da zaya ajiyeta a ciki zu.....
Magaji ne ya kwashe da dariya sosai..
Jalal ya kallo shi yace meye haka?
Magaji yace,meyasa kawai ba zai gene cewa SON TA yake ba?.._
_Ko wanene shi dai bako ne a cikin soyayya nake gani, dan duk abubuwan da ka fada yanzu soyayya kawai ce ke kawo su..ya dai sake tunani,..._
_Dan ba karamin SON TA yakeyi ba,kuma ya kamata yayi gaggawar sanar da itama.._
_Jalal yabi shi da kallo kafin yace, idan kuma yafi karfin ta fa?ina nufin(level)dinsu ba daya bane.._
_Magaji ya gyara zamansa,ni a ganina indai yana sonta har haka duk wani matsayi ba wani abun damuwa bane ,idan ya aureta ai duk sun zama daya ko?
Jalal ya jinjina kai yana nazarin kalaman magaji..."_
TEAM RUMFAR BAYI
*RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Na Afrah bhai
Page 29
Wattpad @afreey101
_SORRY-am sorry fans jiya ban samu nayi muku update ba sbd school,kuyi hakuri da wannan..#teamjuwairiya #teamyarima #teamRumfarbayi_
****************
"Juwairiya ce ta saka hannu ta amsa sarkar daga hannunsa ganin yayi shiru na tsawon wani lkc.
a tunanin ta ko fushi ne yayi dan taki amsar kyautar tasa..
Jalal yayi firgigit yana kallonta cikin kwayar idonta..
Juwairiya ta sakar masa murmushi itama tace..
nagode sosai ranka shi dade Allah shi kara budi da tsawon rai..
Jalal ya rausayar da kai bai ce komai ba..
Sai hannu daya saka ya sake karbar sarkar daga wajenta sannan ya dawo zuwa bayanta ya tsaya..
Yana kokarin saka mata sarkar ne yake fadin..
"Kici gaba da hakuri juwairiya ki bani wani lkc zan sanar dake amsar tambayar ki nan ba da dadewa ba...
"Umayma dake labe can bayansu tana leke dan ganin da wanda juwairiya take tsaye..taja tsaki..mtsw
Dan Duhu ne a wajen sosai sai inuwar su kawai take iya gani..gashi kuma mutumin ne a bayan juwairiya ta dan kare shi..
Tsaki taja tana shirin juyawa ne kawai ta hango rawanin sa..
Gabanta ne ya shiga fadowa..
Dan kuwa babu wani mai dau'ra rawani haka face SARKI JALALLUDEEN,duk wanda yake kan mulki kawai ake yiwa wannan na'din rawanin...
Ta shiga girgiza kanta ,inaaa ai ko kallo ma juwairiya bata ishe sa,namiji kamar jalal yana kuma matsayin sarki bazai kula mace kamar juwairiya ba..
Tabi inuwar da kallo tabbas sarki jalal dogon namiji ne kamar haka..
Cike da tunani kala kala ta juya da sauri tabar wajen...har tana hadawa da tuntube...
* * * *
An tashi taro lafiya kowa yayi hanyar sa dan zuwa sauke gajiya..
Ni kuwa afrah nace bari na dan leko muku dakin sababbin ma'auratan.
"""""Lkcn da turaki ya karaso sashensa.. bayi jar sun gama shirya samira cikin kayan barcinta masu saukin gaske..
Ga kamshi tanayi sbd gyaran data sha.. an rufe mata fuska da mayafi dayaji ado sosai..
Yana shigowa dakin ya hangota a zaune kan gado mai rumfa irin na da din nan..
Zuciyarsa ce yaji tayi masa wani iri,idan yana tuna irin mafarkin da yakeyi na son kasancewa da wacce zuciyarsa ke muradi..
Amma gashi sbd kawai suna jinin sarauta an tauye musu wannan hakkin..
Tsaki yaja kawai ya samu waje akan kujera ya zauna abunsa ..
Samira taji shiru na wani dan lkc..
Ahankali ta bude mayafinta sai hango shi tayi a zaune ya dafa kai..
Lumfashi taja tana tuna kalaman kakarta..
"Samira Kada kice dan mijin da aka hada ki dashi baya sonki ki zauna hakan ya riga damunki har ki jawowa kanki wani ciwo,yarda akayi miki dole shima fa haka aka yi masa,dan haka inaso ki zauna ku fahimci junanku kin gane?"
Samira ta sauko daga kan gadon ahankali ta dawo wajensa ta zauna..
Turaki yayi saurin dagowa ya kalleta..
Babu laifi samira kyakkyawa ce gata kuma da fara'a sosai dan murmushi yaga tana yi masa..
Jiyai tace..
Ka kwantar da hankalinka,nasan baka sona ko?
Turaki ya kura mata ido,ita kuma wannan ya take?kai tsaye tana fadin tasan baya sonta?
Katse mishi tunani tayi da cewa..
Nima kuma bana sonka..!
Se dayaji kalamanta har zuci..
Samira ta murmusa taci gaba da cewa dan haka kada wani abu ya dame ka,ai zamu iya kasancewa kawaye ko?
Turaki ya samu kansa da gyada mata kai..
Samira ta mika masa karamin yatsan ta toh yimin alkawari..
Turaki ya samu kansa da sakin murmushi yana mamakin yarinta irin ta samira..
Samira ta daure fuska..
Bani mana..
Ganin bashi da niyyar yin abunda tace, yasa ta fisgo hannunsa da kanta ta kulla alkawarin kawancen nasu..
Turaki yabi ta da kallo..
Gani yayi ta haye kan dayan karamin gadon tana fadin..
Ka kwana a kan wancan dan nikam bani da wani isasshen tsawon hawan sa..
Turaki ikon Allah kawai yake kallo..
Yana nan a zaune se munsharinta kawai ya jiyo..
Ya mike yana fadin..
Lallai wannan bata da wani damuwa abunta..
"Can dakin su HAMZA kuwa..
Yana shiga ya tarar da Nafisa a gefen gado zaune..
Ya karasa wajenta kanta a kasa ya zauna a kusa da ita sosai har jikinsu na gogar na juna.
Nafisa taji iri dan kuwa bata taba zama da namiji haka ba..
Tana kokarin dan matsawa ne hamza yayi saurin kai hannunsa kan kugunta ya janyota gaba daya jikinsa..yace..
Haba matas ai ba haka akeyi ba..tsoro na kike ne?
Nafisa ta girgiza kai..
Yace yauwa ko ke fa yanzu bari na tayani rage duk wadannan ya nuna kayan jikinta da kuma sarka da yan kunnenta..
Nafisa dai tayi masa shiru..
Hamza kuwa ya shiga cire mata yan kunnen yana kare mata kallo..
Cike da salonsa ya shiga shinshinar wuyanta..
Ni kuwa afrah nace,oh su hamza abun nema ya samu....
******************
"Washe gari kuwa da sanyin safiya umayma ta isa sashen surayya gulma na cin ta..
Ta samu tashin ta kenan daga barci ..
Surayya ta kalli umaymah dake tsaye lost in her thoughts..dan se da tazo take tunanin ko kada ta sanar ma surayya?
Yadai umayma kika shigo kikayi min tsaye?
Umayma ta samu waje kasa ta zauna tana lankwashe kafafunta ..
Tace..
Ranki ya dade wani lbr ne na kawo miki amma ni kaina ban kai ga tabbatar dashi ba..
Surayya tace ina jinki..
Umayma ta kwashe duka zarginta ta fadawa surayya...
"Kan uban nan!!!!!
Surayya ta fada a mugun fusace..
Umayma jiki na rawa tace,amma fa ranki ya dade ba wai na tabbatar dashi bane ni a ganina ma bashi bane,dan sarki jalal yafi karfin baiwa kamar juwairiya ..
kinsan kuma dolene na bukace ki a kusa dani yau..
Juwairiya tayi murmushi tace..
kiyi hkr ranki ya dade ina can RUMFAR BAYI ne muna taimakawa a cikin madafa..
Zainaba ta jinjina kai,sanann ta kalli samira..tace..
Amaryar yaya bude fuskar taki mana mu gani?
Ko mu kike jiwa kunyar?
Samira a kunyace ta yaye mayafin..
Sai cin karo tayi da fuskar juwairiya..
Ware ido tayi tana kallonta kafin tace ,tana kama da AMMI wlh,ta fada tana nuna juwairiya, kallon rashin fahimta sukayi mata..
Samira ta shiga kallon tufafin dake jikin juwairiya, a take ta fahimci baiwa ce..
Mamaki ne ya kamata dan haka ta ja bakin ta tayi shiru...
"Cikin dan kankanin lkc zainaba, juwairiya da kuma laure suka shirya samira cikin kayan alfarma tayi kyau mutuka..
"Zainaba komawa tayi sashen ta ta shirya sannan ta bawa juwairiya kaya itama tace taje ta canza hakama zabba'u..
Juwairiya komawa tayi rumfar bayi dan shiryowa..
Lkcn da zata fito sai ta tarar kamar anyi shara a masarautar babu kowa duk an hallara acan wajen liyafar..
Cikin sauri itama ta karasa wajen..
Angwaye da matansu ba karamin kyau suka kayi ba..
Idanuwanta ne suka shiga neman inda zaga yarima..
Can ta hango sa tare da magaji suna mgn ta kura masa ido..
Kamar ance ya juyo sai hada ido sukayi da ita..
Murmushi ya sakar mata a fakaice..sanan da idanuwansa yayi mata signal akan ta bi bayanshi..kafin ya fara tafiya cikin takon kasaitarsa..
juwairiya ta kalli su umayma da rabi dake gefen ta tace dasu ina zuwa kafin tayi gaba...
Khaleed dake gaisawa dasu khadija ya hango ta kamar daga sama..
Kallo ya bita dashi,gefen fuskar ta kawai ya iya hangowa amma yaga dan kaminta da Ammi,da saurinsa ya sake binta da kallon tana kokarin wuce su sai hango dayan gefen fuskarta ta yayi a kone,nazari ya shiga yi,wacece ita????????
****
Juwairiya na tafiya...
Umayma ta bi bayanta da kallon zargi wata zuciyar tace mata ta bi ta kawai,ai da saurinta ta shiga bin bayan juwairiya..
Can nesa da inda ake liyafar jalal yaja ya tsaya yana juyowa dan ganin ko ta taho....
Juwairiya ta karaso wajensa da sauri tana mamakin irin kyaun da yayi yau se kace shine angon..
Jalal yace wannan kallonfa?
Ko nayi miki kyau ne?
Juwairiya tayi saurin dukar da kai..
Jalal ya mika mata sarkar daya fito da ita daga cikin aljihunsa..
Amsa..
Ta bi sarkar da kallo sannan ta kalleshi..tace..
Ranka shi dade me yasa zaka bawa baiwa kamar ni irin wannan kyautar..
Ai bayi basu da ikon saka duk abunda ya danganci kwalliya...
Jalal yaji wani iri har cikin zuciyarsa. .....
Yana son ya sanar da ita sirrin dake cikin zuciyarsa amma yana ganin kamar lkc bayyi ba....
Sai ya tuna lkcn da ya fahimci cewa SONTA YAKEYI....
"_Suna zaune ne tare da magaji a cikin lambu da wani yammaci.._
_Ya kalli magaji yana fadin..
Abokina dan Allah na tambaye ka mana?_
_Magaji ya ajiye tufar(apple)da yake ci ya maida hankalinsa wajensa..yace
Ina jinka AMALE fadi naji.._
_Jalal yaja lumfashi kafin yace..
Idan kamar haka mutum ya damu da wata sosai kuma a kullum zuciyarsa na muradin yaganta yana begen ta a kowane lkc...yana jin dadin mgn da ita,yana kaunar kasancewa da ita,yana tunaninta,amma ya kasa gane matsayin da zaya ajiyeta a ciki zu.....
Magaji ne ya kwashe da dariya sosai..
Jalal ya kallo shi yace meye haka?
Magaji yace,meyasa kawai ba zai gene cewa SON TA yake ba?.._
_Ko wanene shi dai bako ne a cikin soyayya nake gani, dan duk abubuwan da ka fada yanzu soyayya kawai ce ke kawo su..ya dai sake tunani,..._
_Dan ba karamin SON TA yakeyi ba,kuma ya kamata yayi gaggawar sanar da itama.._
_Jalal yabi shi da kallo kafin yace, idan kuma yafi karfin ta fa?ina nufin(level)dinsu ba daya bane.._
_Magaji ya gyara zamansa,ni a ganina indai yana sonta har haka duk wani matsayi ba wani abun damuwa bane ,idan ya aureta ai duk sun zama daya ko?
Jalal ya jinjina kai yana nazarin kalaman magaji..."_
TEAM RUMFAR BAYI
*RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Na Afrah bhai
Page 29
Wattpad @afreey101
_SORRY-am sorry fans jiya ban samu nayi muku update ba sbd school,kuyi hakuri da wannan..#teamjuwairiya #teamyarima #teamRumfarbayi_
****************
"Juwairiya ce ta saka hannu ta amsa sarkar daga hannunsa ganin yayi shiru na tsawon wani lkc.
a tunanin ta ko fushi ne yayi dan taki amsar kyautar tasa..
Jalal yayi firgigit yana kallonta cikin kwayar idonta..
Juwairiya ta sakar masa murmushi itama tace..
nagode sosai ranka shi dade Allah shi kara budi da tsawon rai..
Jalal ya rausayar da kai bai ce komai ba..
Sai hannu daya saka ya sake karbar sarkar daga wajenta sannan ya dawo zuwa bayanta ya tsaya..
Yana kokarin saka mata sarkar ne yake fadin..
"Kici gaba da hakuri juwairiya ki bani wani lkc zan sanar dake amsar tambayar ki nan ba da dadewa ba...
"Umayma dake labe can bayansu tana leke dan ganin da wanda juwairiya take tsaye..taja tsaki..mtsw
Dan Duhu ne a wajen sosai sai inuwar su kawai take iya gani..gashi kuma mutumin ne a bayan juwairiya ta dan kare shi..
Tsaki taja tana shirin juyawa ne kawai ta hango rawanin sa..
Gabanta ne ya shiga fadowa..
Dan kuwa babu wani mai dau'ra rawani haka face SARKI JALALLUDEEN,duk wanda yake kan mulki kawai ake yiwa wannan na'din rawanin...
Ta shiga girgiza kanta ,inaaa ai ko kallo ma juwairiya bata ishe sa,namiji kamar jalal yana kuma matsayin sarki bazai kula mace kamar juwairiya ba..
Tabi inuwar da kallo tabbas sarki jalal dogon namiji ne kamar haka..
Cike da tunani kala kala ta juya da sauri tabar wajen...har tana hadawa da tuntube...
* * * *
An tashi taro lafiya kowa yayi hanyar sa dan zuwa sauke gajiya..
Ni kuwa afrah nace bari na dan leko muku dakin sababbin ma'auratan.
"""""Lkcn da turaki ya karaso sashensa.. bayi jar sun gama shirya samira cikin kayan barcinta masu saukin gaske..
Ga kamshi tanayi sbd gyaran data sha.. an rufe mata fuska da mayafi dayaji ado sosai..
Yana shigowa dakin ya hangota a zaune kan gado mai rumfa irin na da din nan..
Zuciyarsa ce yaji tayi masa wani iri,idan yana tuna irin mafarkin da yakeyi na son kasancewa da wacce zuciyarsa ke muradi..
Amma gashi sbd kawai suna jinin sarauta an tauye musu wannan hakkin..
Tsaki yaja kawai ya samu waje akan kujera ya zauna abunsa ..
Samira taji shiru na wani dan lkc..
Ahankali ta bude mayafinta sai hango shi tayi a zaune ya dafa kai..
Lumfashi taja tana tuna kalaman kakarta..
"Samira Kada kice dan mijin da aka hada ki dashi baya sonki ki zauna hakan ya riga damunki har ki jawowa kanki wani ciwo,yarda akayi miki dole shima fa haka aka yi masa,dan haka inaso ki zauna ku fahimci junanku kin gane?"
Samira ta sauko daga kan gadon ahankali ta dawo wajensa ta zauna..
Turaki yayi saurin dagowa ya kalleta..
Babu laifi samira kyakkyawa ce gata kuma da fara'a sosai dan murmushi yaga tana yi masa..
Jiyai tace..
Ka kwantar da hankalinka,nasan baka sona ko?
Turaki ya kura mata ido,ita kuma wannan ya take?kai tsaye tana fadin tasan baya sonta?
Katse mishi tunani tayi da cewa..
Nima kuma bana sonka..!
Se dayaji kalamanta har zuci..
Samira ta murmusa taci gaba da cewa dan haka kada wani abu ya dame ka,ai zamu iya kasancewa kawaye ko?
Turaki ya samu kansa da gyada mata kai..
Samira ta mika masa karamin yatsan ta toh yimin alkawari..
Turaki ya samu kansa da sakin murmushi yana mamakin yarinta irin ta samira..
Samira ta daure fuska..
Bani mana..
Ganin bashi da niyyar yin abunda tace, yasa ta fisgo hannunsa da kanta ta kulla alkawarin kawancen nasu..
Turaki yabi ta da kallo..
Gani yayi ta haye kan dayan karamin gadon tana fadin..
Ka kwana a kan wancan dan nikam bani da wani isasshen tsawon hawan sa..
Turaki ikon Allah kawai yake kallo..
Yana nan a zaune se munsharinta kawai ya jiyo..
Ya mike yana fadin..
Lallai wannan bata da wani damuwa abunta..
"Can dakin su HAMZA kuwa..
Yana shiga ya tarar da Nafisa a gefen gado zaune..
Ya karasa wajenta kanta a kasa ya zauna a kusa da ita sosai har jikinsu na gogar na juna.
Nafisa taji iri dan kuwa bata taba zama da namiji haka ba..
Tana kokarin dan matsawa ne hamza yayi saurin kai hannunsa kan kugunta ya janyota gaba daya jikinsa..yace..
Haba matas ai ba haka akeyi ba..tsoro na kike ne?
Nafisa ta girgiza kai..
Yace yauwa ko ke fa yanzu bari na tayani rage duk wadannan ya nuna kayan jikinta da kuma sarka da yan kunnenta..
Nafisa dai tayi masa shiru..
Hamza kuwa ya shiga cire mata yan kunnen yana kare mata kallo..
Cike da salonsa ya shiga shinshinar wuyanta..
Ni kuwa afrah nace,oh su hamza abun nema ya samu....
******************
"Washe gari kuwa da sanyin safiya umayma ta isa sashen surayya gulma na cin ta..
Ta samu tashin ta kenan daga barci ..
Surayya ta kalli umaymah dake tsaye lost in her thoughts..dan se da tazo take tunanin ko kada ta sanar ma surayya?
Yadai umayma kika shigo kikayi min tsaye?
Umayma ta samu waje kasa ta zauna tana lankwashe kafafunta ..
Tace..
Ranki ya dade wani lbr ne na kawo miki amma ni kaina ban kai ga tabbatar dashi ba..
Surayya tace ina jinki..
Umayma ta kwashe duka zarginta ta fadawa surayya...
"Kan uban nan!!!!!
Surayya ta fada a mugun fusace..
Umayma jiki na rawa tace,amma fa ranki ya dade ba wai na tabbatar dashi bane ni a ganina ma bashi bane,dan sarki jalal yafi karfin baiwa kamar juwairiya ..