Sashe 46
Rumfar Bayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ta zauna shiru tana kare wa dakin kallo..
Wai fa nan Dakin da take shigowa gyara ne...
yau gata a cikinsa a matsayin matar me dakin..
Taja lumfashi tana shakar kamshi me sanyin dadin dake mamaye da dakin..
Ji tayi kamar ana shirin shigowa dakin..
Tayi saurin hayewa kan gadon ta gyara zamanta tana lullubawa kanta mayafi...
"Jalal kuwa dama ya matsu sosai ya dawo sashen sa dan kuwa yasan amaryar tasa na can na jiran sa..
Cikin takun kasaitarsa ya shigo dakin..
Ya hangota can a zaune kanta a duke..
Wani irin murmushi ya saki sannan ya karasa ya zauna a kusa da ita..
juwairiya na jin ya zauna a kusa da ita taji gabanta yadan fadi..
Jalal yace..
Giwar amale ba zaki bude min fuskar taki na gani bane?ko sai na sake biya ne?
juwairiya tayi murmushi bata ce masa komai ba..
Jalal yabi hannayenta da kallo sunsha jan lalle ga zoben daya bata yayi das' a yatsanta sai kuma awarwaron azurfa data saka..
Ba karamin burge shi hannun nata yayi ba..
Ji tayi kawai ya kamo hannunta....ya murza dan karamin yatsanta sannan ya saka dayan hannun nasa ya yaye lullubin daga kanta yana karewa kyakkyawa fuskarta kallo..
Juwairiya ta dago suka hada ido dashi..
Wani irin abune sukaji ziyarci gaba daya zuciyoyin su...
Jalal ya lumshe lulu eyes dinsa yace..
Ina gode wa Allah daya bani ikon mallakar ki Giwata..
Juwairiya ta sakar masa murmushi..
Ya saki hannunta ya shafa gefen fuskar ta...
juwairiya taji wani irin yaarrr a gaba daya jikinta...
jin dumin hannunsa a kan fatar fuskarta..
Jalal yace..
Kinyi shiru ko har an fara mulkin ne?
juwairiya ta girgiza kai tana murmushi..
Jalal yace toh tashi muyi nafila ranki ya dade..
Juwairiya ta kalleshi tace a sanyaye..
Ai nayi sallah ni..
Jalal yace,ai na sani,umurni ne nake baki,ki tashi kiyi alwala..
Juwairiya tadan turo baki kafin ta mike ta shige ban dakinsa..
Jalal yabi ta da kallo yana murmushin cike da farin ciki mallakar ta...
"Sai da sukayi nafila raka'a biyu kafin nan jalal ya shiga yi mata tambayoyi akan addini..
Yayi mamaki sosai da iliminta dan kuwa yasan irin rayuwar tayi a baya ta BAUTA...
Gani tayi jalal ya shiga cire kayan dake jikinsa....
Tayi saurin dauke idonta daga gefen da yake zuciyarta na bugawa..
Me kuma yake shirin yi haka?
Jalal na lura da ita yayi murmushi kawai ya shige ban daki abunsa..
Lkcn da ya fito har juwairiya ta fara gyangyadi a saman dardumar da sukayi sallar..
Ya dan girgiza kai..
Kafin ya karasa wajenta ya duka yana kare wa fuskarta kallo..
Kai yarinyar nan akwai kyawu yaji zuciyarsa na kyasa masa kyaun matar tasa...
Idanuwansa ne suka sauka akan(dusty pink lips)dinta..yawu ya hade kut..
Ya maida kallonsa kan wuyanta,sarkar dake jikanta ya cire a hankali..ganin zatayi mata nauyi..
Ya ajiye sarkar a gefe sannan ya dawo ya zauna a gabanta yana ta kare mata kallo..
Can dai ya dan mike ya gama shirin kwanciyarsa tsab sannan ya sake dawowa inda take..
A wannan lkcn barci ne me karfi ya fizge ta..
Yasa hannu ya dauke ta tamkar jaririya ya ajiyeta a kan gadonsa..
Ya kalli kayan dake jikinta leshi ne mai nauyin gaske..
A hankali ya shiga zare zanin dake jikinta..yana jin bugun zuciyarsa yana linkuwa..
Yana zare zanin dan siket dinta na ciki ya bayyana fari tas dashi....
Wani juyi tayi..cike da jin dadin barcin da takeyi..
Caraf idanun jalal suka sauka a kan santala santalan cinyoyinta....
Ya dafe kirjinsa yana jan lumfashi..
Bai taba tsanmanin haka yarinyar take ba..
Kodan yana sonta sosai ne? shiyasa surarta ke neman rikitar dashi haka?
Ya dawo kan rigar ta..
Yadan dago da ita yana shirin cire rigar sai gani yayi kawai ta farka sun hada ido..
Waro ido tayi tana kallonsa cike da mamaki..
Jalal yaja baya da sauri..
Juwairiya ta shiga neman jawo zaninta..
Jalal ya sake dawowa kusa da ita..
Batayi tsanmanin ba sai ji tayi kawai ya rungume ta tsam ajikinsa..
Yana sauke lumfashi ya shiga mata rada a kunne...
Jatai yace...
Na dade ina mafarkin wannan ranar tare dake..
Kada kiyi min gardama dan Allah..
Ki taimaka min Giwar amale..
Ki mallaka wa amalen ki kanki a wannan daren...
Juwairiya ta rasa me zata ce dashi dan gaba daya ma kunya ce ta rufe ta..
Ta sunne kanta a kirjinsa..
Jalal ya murmusa kafin ya saka hannu ya dago da fuskarta..
Yana kallon cikin idanunta..
Sai ji tayi ya hade bakinsa da nata...
Sumbatar ta kawai yakeyi cikin salonsa...
Ni kuwa afrah nace...
Su AMALE manya...asha amarci lafiya ni nayi gaba💃
***************
"Lkcn da safiya zatayi gaba daya juwairiya ta gama galabaita..
Dan ko motsi bata iya yi..
Jalal kuwa duk ya rikice ganin halin da take ciki..
Ya rasa me zayyi dan taimake ta..
Fita yayi waje ya samu wata kuyanga dan jakadiya bata ma zo ba lkcn..
Yace taje tayi masa kiran jakadiya a cikin RUMFAR BAYI...
Lkcn da jakadiya ta iso sashen ba karamin murna tayi ba..
Ta kalli jalal tace...
ka kwantar da hankalinka ranka shi dade,GIWAR ka zata samu lafiya da izinin Allah..
Jakadiya ta fita ta sake dawowa tare da laure..
Sannan ta dauke zanin gadon da suka cire akan shinfidar sarki jalal tayi waje da gudun ta...cike da tsananin murna..
"Lkcn da jakadiya zata shiga sashen gimbiya kilishi..
Umayma ta hango ta tana ta buga sauri kamar zata tashi sama..
Da sauri itama tabi bayanta jiki na rawa...dan kwaso ruhoto..
Jakadiya kam na shiga sashen falon kilishi ta bayyana mata wannan zanin gadon...
Kilishi tayi murna sosai tana jinjinar da kai cike da gamsuwa ..sannan ta bawa jakadiya tukwici mai yawa..
Umayma ce ta jawo wata baiwa data fito daga cikin falon kilishi..
Ta tambayeta ko me jakadiya tazo yi wajen gimbiya kilishi..ta ganta tana ta sauri...ko lafiya?
Baiwar na murmushin murna ta sanarwa umayma komai..
Gaban umayma ne ya fadi..
Ta dafe kirjinta da sauri..
Yanzu juwairiyar da suke kwana su tashi acikin RUMFAR BAYI a tare itace ta ha'da shinfida da sarki JALAL..?
Kishi da bakin ciki ne sosai ya kamata,ta karasa sashen surayya da saurin ta..
ta fada abunda ya faru..
Surayya dake zaune kamar an dasa ta gun taji wani irin haushi da kishi sun tsaya mata a wuya..
Taja tsaki...kawai batace komai ba...
***********
Hansai da laure ne suka kula da juwairiya har dai jikinta yayi dan sauki..ta warware sosai..
Gimbiya kilishi ce ta aiko du'bu da kanta dan a kawo wa juwairiya farfesun naman shanu dayaji kayan yaji sai kamshi yakeyi..
juwairiya batayi mamaki ba dan tasan gimbiya kilishi indai ka cika (expectations)dinta toh zatayi dakai sosai..
Fulani diyya ma ba'a barta a baya ba,dan wasu takalma masu shegen kyau na asalin fata ta aiko mata dasu..
Khadija kuwa zainaba ce taje har sashenta ta kuma bata lbrn juwairiya kamar yarda taji itama..
Al'ajabi ne ya cika ta..
Wai juwairiyar me konannar fuskar nan data raina yau ita ce a matsayin kishiyar ta kuma wai diyar sarki ce ita?..lallai duk wanda ya dauki duniya da zafi zai kuwa ringa shan mamaki a rayuwarsa..
Taja lumfashi dan tasan juwairiya tayi mata nisa sosai a yanzu..ita da take diyar WAZIRI?..tab.
Zainaba ce ta shiga yi mata dan fada akan ta zauna lafiya da juwairiya kada ta biyewa surayya dan kuwa jalal na iya tsanar ta idan ya gano suna ware juwairiya kai...
Khadija ta jinjina mgnr zainaba sosai dan tasan tabbas jalal yana mugun son juwairiya..
Mikewa tayi ta shirya tace wa zainaba ta taso suje sashen juwairiya din..
Zainaba tayi murmushin murna sannan ta mike suka tafi..
Koda sukaje juwairiya ce da hanne a sashen suna yar firar su ,juwairiya na bawa hanne lbrn Rumfarbayi. .
"Tayi mamakin ganin khadija sosai amma ta share..
Khadija kuwa kamar ta sume dan kuwa juwairiya ba karamin rikita ta tayi ba..
Sama sama sukayi fira..
Zainaba ce ma karfin firar tasu..
Hanne ce ta shigo ta sanar ma juwairiya, wai su magaji da turaki sunzo gaishe ta..
Dukkansu suka fito zuwa falon..
zainaba ta kalli magaji tace..
Yaya magaji ina wuni?ya turaki ina wuni?
Magaji yadan bita da kallo..sannan yace lfy kanwarmu ashe kuna nan kuma?
Zainaba tace muna nan kuwa..
Turaki ya gaida juwairiya cike da zolaya..
Ta amsa a sake tana dariya..
Khadija ma ta gaishe su..
Nan suka shiga fira ana ta dariya..
Sai ga samira itama ta shigo...
Ta kallesu tace..
Wato duk kuna nan ashe?
Turaki yace,ke ba barci kike ba,uwar son barci se kace wata ka'sa kullum kina kan gado.
Samira zatayi mgn kenan se ga jakadiya ta shigo tana sanar da su zuwan jalal..sashen
Gaba daya suka shiga kallon kallon ..
Jalal na shigowa ciki yayi karo dasu su duka..ya shiga binsu da kallon mamaki..
Magaji ne yayi saurin mikewa..yace..
Tunda dai Amalen ya shigo da kansa mu ai sai mu yashi mu tafi hakan nan ko?
Jalal yace,wai tsaya me ya kawo nan din ma ne?naga an cika falo?
Ko Baku san bata jin dadi bane zaku zo ku saka ta a gaba da surutu..
Khadija tabi shi da kallo tana jin wani iri...
Zainaba tace,afuwa yaya..
Turaki ya kamo hannu samira ya jata sukayi gaba..
Khadija ma mikewa tayi,ganin jalal bai ma lura da ita a wajen ba,sai tayi murmushin yake tace,ya jalal dama gaisawa muka zo muyi da ita..
Jalal ya kalleta,duk ta rame,ko cikin ne?
Murmushi ya sakar mata yace..
Ai ita ya kamata taje ta gaishe ki tunda ke yayarta ce yanzu..
Khadija tace babu damuwa ai itace bakuwa..
Jalal ya jinjinar dakai..
Khadija ta rungume juwairiya sannan tayi gaba...
Magaji ma kallon zainaba yayi yana mata alama da su tafi...
Ta gyada masa kai suma sukayi waje suna dariya..
Jalal yaja tsaki yana maida duban sa kan juwairiya dake zaune shiru tana saurarensu..
TEAM RUMFAR BAYI
*RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Na Afrah bhai
Page 41
Wattpad @afreey101
**********************
"Sannu da shigowa Amale...
Ta fada tana dan rusunawa kasa kanta a sunkuye tana jin kunyarsa na mamaye zuciyarta..
Duk lkcn da zata zauna ita daya sai daren jiya ya fado mata a rai..
Ta gama tabbatar wa kanta cewa jalal na yi mata wani irin so sbd irin kalaman da yayi ta fada mata jiya..
Wai fa nan Dakin da take shigowa gyara ne...
yau gata a cikinsa a matsayin matar me dakin..
Taja lumfashi tana shakar kamshi me sanyin dadin dake mamaye da dakin..
Ji tayi kamar ana shirin shigowa dakin..
Tayi saurin hayewa kan gadon ta gyara zamanta tana lullubawa kanta mayafi...
"Jalal kuwa dama ya matsu sosai ya dawo sashen sa dan kuwa yasan amaryar tasa na can na jiran sa..
Cikin takun kasaitarsa ya shigo dakin..
Ya hangota can a zaune kanta a duke..
Wani irin murmushi ya saki sannan ya karasa ya zauna a kusa da ita..
juwairiya na jin ya zauna a kusa da ita taji gabanta yadan fadi..
Jalal yace..
Giwar amale ba zaki bude min fuskar taki na gani bane?ko sai na sake biya ne?
juwairiya tayi murmushi bata ce masa komai ba..
Jalal yabi hannayenta da kallo sunsha jan lalle ga zoben daya bata yayi das' a yatsanta sai kuma awarwaron azurfa data saka..
Ba karamin burge shi hannun nata yayi ba..
Ji tayi kawai ya kamo hannunta....ya murza dan karamin yatsanta sannan ya saka dayan hannun nasa ya yaye lullubin daga kanta yana karewa kyakkyawa fuskarta kallo..
Juwairiya ta dago suka hada ido dashi..
Wani irin abune sukaji ziyarci gaba daya zuciyoyin su...
Jalal ya lumshe lulu eyes dinsa yace..
Ina gode wa Allah daya bani ikon mallakar ki Giwata..
Juwairiya ta sakar masa murmushi..
Ya saki hannunta ya shafa gefen fuskar ta...
juwairiya taji wani irin yaarrr a gaba daya jikinta...
jin dumin hannunsa a kan fatar fuskarta..
Jalal yace..
Kinyi shiru ko har an fara mulkin ne?
juwairiya ta girgiza kai tana murmushi..
Jalal yace toh tashi muyi nafila ranki ya dade..
Juwairiya ta kalleshi tace a sanyaye..
Ai nayi sallah ni..
Jalal yace,ai na sani,umurni ne nake baki,ki tashi kiyi alwala..
Juwairiya tadan turo baki kafin ta mike ta shige ban dakinsa..
Jalal yabi ta da kallo yana murmushin cike da farin ciki mallakar ta...
"Sai da sukayi nafila raka'a biyu kafin nan jalal ya shiga yi mata tambayoyi akan addini..
Yayi mamaki sosai da iliminta dan kuwa yasan irin rayuwar tayi a baya ta BAUTA...
Gani tayi jalal ya shiga cire kayan dake jikinsa....
Tayi saurin dauke idonta daga gefen da yake zuciyarta na bugawa..
Me kuma yake shirin yi haka?
Jalal na lura da ita yayi murmushi kawai ya shige ban daki abunsa..
Lkcn da ya fito har juwairiya ta fara gyangyadi a saman dardumar da sukayi sallar..
Ya dan girgiza kai..
Kafin ya karasa wajenta ya duka yana kare wa fuskarta kallo..
Kai yarinyar nan akwai kyawu yaji zuciyarsa na kyasa masa kyaun matar tasa...
Idanuwansa ne suka sauka akan(dusty pink lips)dinta..yawu ya hade kut..
Ya maida kallonsa kan wuyanta,sarkar dake jikanta ya cire a hankali..ganin zatayi mata nauyi..
Ya ajiye sarkar a gefe sannan ya dawo ya zauna a gabanta yana ta kare mata kallo..
Can dai ya dan mike ya gama shirin kwanciyarsa tsab sannan ya sake dawowa inda take..
A wannan lkcn barci ne me karfi ya fizge ta..
Yasa hannu ya dauke ta tamkar jaririya ya ajiyeta a kan gadonsa..
Ya kalli kayan dake jikinta leshi ne mai nauyin gaske..
A hankali ya shiga zare zanin dake jikinta..yana jin bugun zuciyarsa yana linkuwa..
Yana zare zanin dan siket dinta na ciki ya bayyana fari tas dashi....
Wani juyi tayi..cike da jin dadin barcin da takeyi..
Caraf idanun jalal suka sauka a kan santala santalan cinyoyinta....
Ya dafe kirjinsa yana jan lumfashi..
Bai taba tsanmanin haka yarinyar take ba..
Kodan yana sonta sosai ne? shiyasa surarta ke neman rikitar dashi haka?
Ya dawo kan rigar ta..
Yadan dago da ita yana shirin cire rigar sai gani yayi kawai ta farka sun hada ido..
Waro ido tayi tana kallonsa cike da mamaki..
Jalal yaja baya da sauri..
Juwairiya ta shiga neman jawo zaninta..
Jalal ya sake dawowa kusa da ita..
Batayi tsanmanin ba sai ji tayi kawai ya rungume ta tsam ajikinsa..
Yana sauke lumfashi ya shiga mata rada a kunne...
Jatai yace...
Na dade ina mafarkin wannan ranar tare dake..
Kada kiyi min gardama dan Allah..
Ki taimaka min Giwar amale..
Ki mallaka wa amalen ki kanki a wannan daren...
Juwairiya ta rasa me zata ce dashi dan gaba daya ma kunya ce ta rufe ta..
Ta sunne kanta a kirjinsa..
Jalal ya murmusa kafin ya saka hannu ya dago da fuskarta..
Yana kallon cikin idanunta..
Sai ji tayi ya hade bakinsa da nata...
Sumbatar ta kawai yakeyi cikin salonsa...
Ni kuwa afrah nace...
Su AMALE manya...asha amarci lafiya ni nayi gaba💃
***************
"Lkcn da safiya zatayi gaba daya juwairiya ta gama galabaita..
Dan ko motsi bata iya yi..
Jalal kuwa duk ya rikice ganin halin da take ciki..
Ya rasa me zayyi dan taimake ta..
Fita yayi waje ya samu wata kuyanga dan jakadiya bata ma zo ba lkcn..
Yace taje tayi masa kiran jakadiya a cikin RUMFAR BAYI...
Lkcn da jakadiya ta iso sashen ba karamin murna tayi ba..
Ta kalli jalal tace...
ka kwantar da hankalinka ranka shi dade,GIWAR ka zata samu lafiya da izinin Allah..
Jakadiya ta fita ta sake dawowa tare da laure..
Sannan ta dauke zanin gadon da suka cire akan shinfidar sarki jalal tayi waje da gudun ta...cike da tsananin murna..
"Lkcn da jakadiya zata shiga sashen gimbiya kilishi..
Umayma ta hango ta tana ta buga sauri kamar zata tashi sama..
Da sauri itama tabi bayanta jiki na rawa...dan kwaso ruhoto..
Jakadiya kam na shiga sashen falon kilishi ta bayyana mata wannan zanin gadon...
Kilishi tayi murna sosai tana jinjinar da kai cike da gamsuwa ..sannan ta bawa jakadiya tukwici mai yawa..
Umayma ce ta jawo wata baiwa data fito daga cikin falon kilishi..
Ta tambayeta ko me jakadiya tazo yi wajen gimbiya kilishi..ta ganta tana ta sauri...ko lafiya?
Baiwar na murmushin murna ta sanarwa umayma komai..
Gaban umayma ne ya fadi..
Ta dafe kirjinta da sauri..
Yanzu juwairiyar da suke kwana su tashi acikin RUMFAR BAYI a tare itace ta ha'da shinfida da sarki JALAL..?
Kishi da bakin ciki ne sosai ya kamata,ta karasa sashen surayya da saurin ta..
ta fada abunda ya faru..
Surayya dake zaune kamar an dasa ta gun taji wani irin haushi da kishi sun tsaya mata a wuya..
Taja tsaki...kawai batace komai ba...
***********
Hansai da laure ne suka kula da juwairiya har dai jikinta yayi dan sauki..ta warware sosai..
Gimbiya kilishi ce ta aiko du'bu da kanta dan a kawo wa juwairiya farfesun naman shanu dayaji kayan yaji sai kamshi yakeyi..
juwairiya batayi mamaki ba dan tasan gimbiya kilishi indai ka cika (expectations)dinta toh zatayi dakai sosai..
Fulani diyya ma ba'a barta a baya ba,dan wasu takalma masu shegen kyau na asalin fata ta aiko mata dasu..
Khadija kuwa zainaba ce taje har sashenta ta kuma bata lbrn juwairiya kamar yarda taji itama..
Al'ajabi ne ya cika ta..
Wai juwairiyar me konannar fuskar nan data raina yau ita ce a matsayin kishiyar ta kuma wai diyar sarki ce ita?..lallai duk wanda ya dauki duniya da zafi zai kuwa ringa shan mamaki a rayuwarsa..
Taja lumfashi dan tasan juwairiya tayi mata nisa sosai a yanzu..ita da take diyar WAZIRI?..tab.
Zainaba ce ta shiga yi mata dan fada akan ta zauna lafiya da juwairiya kada ta biyewa surayya dan kuwa jalal na iya tsanar ta idan ya gano suna ware juwairiya kai...
Khadija ta jinjina mgnr zainaba sosai dan tasan tabbas jalal yana mugun son juwairiya..
Mikewa tayi ta shirya tace wa zainaba ta taso suje sashen juwairiya din..
Zainaba tayi murmushin murna sannan ta mike suka tafi..
Koda sukaje juwairiya ce da hanne a sashen suna yar firar su ,juwairiya na bawa hanne lbrn Rumfarbayi. .
"Tayi mamakin ganin khadija sosai amma ta share..
Khadija kuwa kamar ta sume dan kuwa juwairiya ba karamin rikita ta tayi ba..
Sama sama sukayi fira..
Zainaba ce ma karfin firar tasu..
Hanne ce ta shigo ta sanar ma juwairiya, wai su magaji da turaki sunzo gaishe ta..
Dukkansu suka fito zuwa falon..
zainaba ta kalli magaji tace..
Yaya magaji ina wuni?ya turaki ina wuni?
Magaji yadan bita da kallo..sannan yace lfy kanwarmu ashe kuna nan kuma?
Zainaba tace muna nan kuwa..
Turaki ya gaida juwairiya cike da zolaya..
Ta amsa a sake tana dariya..
Khadija ma ta gaishe su..
Nan suka shiga fira ana ta dariya..
Sai ga samira itama ta shigo...
Ta kallesu tace..
Wato duk kuna nan ashe?
Turaki yace,ke ba barci kike ba,uwar son barci se kace wata ka'sa kullum kina kan gado.
Samira zatayi mgn kenan se ga jakadiya ta shigo tana sanar da su zuwan jalal..sashen
Gaba daya suka shiga kallon kallon ..
Jalal na shigowa ciki yayi karo dasu su duka..ya shiga binsu da kallon mamaki..
Magaji ne yayi saurin mikewa..yace..
Tunda dai Amalen ya shigo da kansa mu ai sai mu yashi mu tafi hakan nan ko?
Jalal yace,wai tsaya me ya kawo nan din ma ne?naga an cika falo?
Ko Baku san bata jin dadi bane zaku zo ku saka ta a gaba da surutu..
Khadija tabi shi da kallo tana jin wani iri...
Zainaba tace,afuwa yaya..
Turaki ya kamo hannu samira ya jata sukayi gaba..
Khadija ma mikewa tayi,ganin jalal bai ma lura da ita a wajen ba,sai tayi murmushin yake tace,ya jalal dama gaisawa muka zo muyi da ita..
Jalal ya kalleta,duk ta rame,ko cikin ne?
Murmushi ya sakar mata yace..
Ai ita ya kamata taje ta gaishe ki tunda ke yayarta ce yanzu..
Khadija tace babu damuwa ai itace bakuwa..
Jalal ya jinjinar dakai..
Khadija ta rungume juwairiya sannan tayi gaba...
Magaji ma kallon zainaba yayi yana mata alama da su tafi...
Ta gyada masa kai suma sukayi waje suna dariya..
Jalal yaja tsaki yana maida duban sa kan juwairiya dake zaune shiru tana saurarensu..
TEAM RUMFAR BAYI
*RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Na Afrah bhai
Page 41
Wattpad @afreey101
**********************
"Sannu da shigowa Amale...
Ta fada tana dan rusunawa kasa kanta a sunkuye tana jin kunyarsa na mamaye zuciyarta..
Duk lkcn da zata zauna ita daya sai daren jiya ya fado mata a rai..
Ta gama tabbatar wa kanta cewa jalal na yi mata wani irin so sbd irin kalaman da yayi ta fada mata jiya..