Sashe 25
Rumfar Bayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Har sa samu tayi kokarin dafawa da hannunta zata mike sai kawai taji ya sake fisgo ta ta koma fadawa a kansa..
Waro ido tayi tana kallonsa cike da tsoro...
Jalal ya tsare ta da ido..jitai yace..
"Kinsan kuwa miye hukuncin abunda kikayi yanzun?
Bakin ta na rawa ta girgiza masa kai..
In a naughty tune yace....
Baki san da cewa duk baiwar da ta hada jikinta dana sarki ba ta zama mallakinsa.... (wato concubine dinsa)
ta Sa'ke ware idonta dan ta tsorata sosai..
Jalal yayi murmushin mugunta..kafin yaja hancinta yace..
Haka kike so ai...
Shiyasa kika kawo kanki kan shinfida ta ko?
Juwairiya kamar ta nutse ta shiga kokarin tashi tana girgiza kanta..
Jalal ya sake ta yana kunshe dariyar sa..ta mike tana jin kamar lumfashin ta ya dauke..
se jan iska takeyi tana dafe da kirjinta..
Shi kansa yarima ji yakeyi kamar gangar jikinsa kamar ba tasa ba dan duk jikinsa ya daskare waje daya..
"Juwairiya ta karasa wajen window tana jan lumfashi tana lumshe idonta,kafin ta dawo ta fara kimtsa dakin..
Jalal ya sauko daga kan gadon idonshi yakai kan cup din fresh milk din da surayya tace ta ajiye masa..
Karasawa yayi ya dauka yashanye duka dan ji yake makoshinsa duk ya bushe..
Ke...!
Ya kira juwairiya dake kokarin kakkabe kujera..
Zo ki fitar da wannan..ya nuna tiren gabansa..
Ta gyada kai tazo ta dauka ta fita..
Yabi ta da kallo kafin ya saki murmushi..
"Tana fita ta mikawa wata baiwa tace ta tayata fitar mata dashi..
Umayma dake lebe tana kallonsu ta saki murmushin murna ganin kofin madarar babu komai a ciki..
Ai da gudu ta karasa sashen surayya..
Surayya ta mike da sauri ganinta..
Umayma tace, ranki shi dade sarki jalal yashanye madarar nan duka..
Surayya ta kwashe da dariya..
Haka nake so...!
Ai wannan shegiyar yarinyar sai ta raina kanta yau itama..
Umayma tace,kwarai kuwa ranki shi dade shiyasa na samo mana wannan maganin me fitar da dandanon harshe (lack of taste) kinga komai zata girka ma sarki jalal bazai taba jin dan danon sa ba..ko kokarinta zai zama a banza
Surayya ta gyada kai,shi yasa nake alfahari dake umaymah duk suka saka dariyar samun nasara..
*************
"Juwairiya na gyaran dakin jalal na zaune akan kujera yana kallonta..
Har dai ta fara tsarguwa da irin kallon nashi,duk dagowar da zatayi se sun hada ido dashi,..
Wai yau bashi da aikin yi ne ko me?
Ko wanka bata ga yana niyyar shiga yayi ba ma..
"Tana kammala gyaran ta kalleshi..
Na kammala ranka shi dade ka huta lafiya..
Jalal yayi saurin mikewa yasa hannu ya fisgo ta baya..
Ta kalleshi da tsantsar mamaki..
Langwabar da kai yayi yace..
Ke nake jira ki shiga ki hado min ruwan wankana..
Juwairiya tadan yi kasa da kai..
Amma mai martaba ai akwai kuyangin da suke hada maka..
Jalal ya samu kansa da fadin..
"Ke nake so kiyi min...."
juwairiya taji mgnr har cikin kokon zuciyarta wani dadi ne ya ziyarce ta..
Ta samu kanta da kallonsa cikin ido..
Sai dayaji gabansa ya fadi..
Can cikin kun'nansu suka jiyo jakadiya na sanar da shigowar kilishi sashen..
Ai Gaba dayansu sai da suka tsure.
Juwairiya ta rasa ina zata saka kanta..
Jalal kansa sai da ya dan rikice..
Tsintsiyar dake kasa ya dauka ya mika mata da sauri..
Sannan ya koma ya kwanta kan gado shi kuma..
Kilishi ta shigo dakin cike da takama..
juwairiya tayi saurin zubewa ta gaisar da ita..
kallon kyama tabi ta dashi sannan tace..
Bamu waje...
Da rawar jiki juwairiya tabar dakin..
"Kilishi ta kalli yarima..
Wane irin barci ne kayi yau jalal?
Baki na can a fada ka shanya su..
Jalal cike da rashin fahimta yace baki kuma?
Kilishi ta yatsine fuska..
Wai Galadima ne tare da mutanen sa suka zo wajen mahaifinku ajan mgnr auren hamza da diyarsa..
Jalal ya jinjina kai,ai ban san da zuwan su bane umma..ina jin magaji ya shafa'a ne bai fada min ba jiya...
Kilishi ta tabe baki,ni wlh bama son wannan hadin nake ba..
Jalal yace sbd me umma?
Kilishi tace,kai kana ganin dacewar jinin sarauta kamar hamza ya hada zuri'a da wata diyar galadima can? ai yafi karfinta nesa ma ba kusa ba...
Ta gyara zamanta,shiyasa nake masa sha'awar diyar sarkin kano amma kasan halin mahaifin naku..
Jalal dai da kallo kawai yake bin ummar tasa,tun ba yau ba yasan ta da shegen son mulki,kwata kwata bata kaunar wanda bashi da mulki ko abunda duniya..
Ya jinjina kai yace,umma ai hamza mijin mace hudu ne...ko ya aure ta ai zaki iya hadasa da yarinyar da kike so ko...
Kilishi tayi murmushi hakane kam ka kawo shawara..yanzu dai tashi ka shiga wanka ka shirya..
Yarima ya gyada kai sannan cikin subutar baki yace ,
"gashi kuma har ta tafi bata hada min ruwan wankan ba"(in a disappointing tune)
Kilishi da mamaki tace..
Wacece?
Jalal yadan daburce..
Ah eh ina nufin baiwar data fita yanzun..
Kilishi tadanyi jim,kafin ta mike tace,ni zan tafi amma kayi da jiki dan Allah kada mahaifinku yayi fushi dakai..
*************
"An saka bikin diyar galadima da hamza nan da wata biyu kacal,sannan tsohon sarki Abdul-Jabbar ya bawa jalal umarnin tafiya kasar zazzau a gobe kan maganar auren turaki da jikar sarkin..
"Su khadija manya kuwa ana can madafa an dukufa hadawa yarima delicacies kala'kala..
Har gidansu ta aika rabi dan ta tambayo mata recipes din mamanta,sbd ta san jalal najin dadin abincin innarta sosai..
"Bayan sun dauki lkc me tsayi suka kammala komai sannan ta shige sashenta ta sake kimtsawa taci gayu kamar a sace ta..sannan ta nufi sashen jalal..
************
A gajiye sosai jalal ya dawo daga fa'da,dan haka jakadiya ta saka kuyangi suka hada masa ruwan wankan sa..
Sai daya yi wanka ya dan wuta sannan jakadiya ta shigo ta sanar masa da zuwan khadija..
Jalal yadan ja tsaki..
Sannan ya mike yana tunanin ita kuma wane irin shirmen zata basa yau..
"Khadija na ganin ya fito ta mike da sauri ta taro sa..
Ya jalal sannu da fitowa..
Jalal ya amsa da yauwa ya zauna..
Khadija ta kalli rabi tace,zuba masa mana..
Rabi tace toh ranki ya dade..
Khadija sai sakin murmushi takeyi tasan dole ne abincin da tayi ya tafi da tunani yarima..
Jalal ya kalli plate din sannan ya kalleta..
Ina fatan kema baki zo da niyyar bata min lkc ba,dan na lura ba wani abun arziki kuka iya ba..
Khadija ta turo baki,nidai ba haka nake ba yaya,dan Allah kaci kaji...
Jalal ya tabe baki kafin ya fara cin abincin...
3 spoon kawai yayi amma ya kasa dai daurewa ya ajiye cukayin hannunsa..
Khadija ta shagwabe fuska, ya naga ka ajiye cukalin?
Jalal ya girgiza kai dan bai taba cin abinci da bashi da dandano ba kamar wannan..
Khadija tayi fuskar tausayi..
Jalal ya dago ya kalle ta..
"Khadija bazan iya ci gaba da cin wannan abincin naki ba dan bashi da dandano ko kadan..
Gabanta ne ya fadi,tace ban fahimce ka ba ya jalal..
Jalal yaja tsaki ya dauki cup din ruwa yasha sannan ya mike ya koma dakinsa..
Khadija cikin sauri ta shiga dandana abincin, babu abunda ya rasa komai yaji zam zam,toh me yasa ya jalal zai ce mata abincin ta babu dandano?
Kuka ta farayi sannan a fusace ta bar sashen cike da bakin ciki..
****************
Washe gari ..
"Jakadiya ta samu juwairiya a dakinsu da asubahi..
Tace,juwairiya inaso kije sashen mai martaba yanzu..
Juwairiya dake linke kayan shinfidar su tace..
Inna tun yanzun kuma?
Jakadiya tace,kinsan fa yau ne tafiyarsa kasar zazzau dan haka ya bukaji dana tura ki dan shirya masa kayansa..
Juwairiya ta gyada kai sannan ta shiga shiryawa..
*********
"Koda ta shiga sasheen fadawa ne kawai a waje babu kowa a ciki..
"A hankali ta shiga dakin..
Ta hango sa yana ta sharar barcinsa..
Taja lumfashi sannan ta karasa wajen kayansa ta shiga hada mishi...
"Jalal ya bude ido ahankali jin motsi a cikin dakinsa..
Ware ido yayi ganin haske gari har ya waye..
Mikewa yayi zaune yana dafe kansa..
Sai hango ta yayi ta juya baya tana linke masa babbar rigar sa..
Kura wa bayanta ido...
Juwairiya taji ajikinta kamar ana kallonta..
A hankali ta juyo suka hada ido dashi..
Tayi saurin dukawa kasa ta gaishe da shi..
Ya shafa fuskarsa yana amsa mata..kafin ya sauko daga kan gadon....
Muje zuwa 👇
TEAM RUMFAR BAYI
[9/18, 3:22 PM] Aysha Galadima: *RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Na Afrah bhai
Page 28
Wattpad @afreey101
********************
"Bayan wata daya...
'A cikin wannan watan daya gabata, ba karamin shakuwa ce ta shiga a tsakanin jalal da juwairiya ba..
Duk lkcn zata shigo kyara masa daki toh sai sun samu lkc sun sha yar firar su duk da dai ba wani mgnr kirki bace amma hakan yana saka zuciyoyin su cikin tsantsar farin ciki...
"Kamar yau ma ta shigo sashen nasa danta gyara masa dakin ta tarar da baya ciki,tayi mamaki sosai da haka har ta kammala gyaran bata ganshi ba...
Ta fito falo kenan taji kuyangi nata kananan maganganu kasa kasa..
Shiga tayi cikinsu dan taji me suke fada..jitai sunce..
"Gsky Allah yayi wa sarki jalal kyawu"kin ganshi kuwa?kamar wani balarabe..
A take duk Suka shiga leken kofar wajen shakatawar sa..
Juwairiya tabi su itama sai hango shi tayi kwance akan kujerar lilo barci ya dauke sa..fuskar sa kamar me murmushi ga cute lips dinsa da dogayen eye lashes dinsa..
Ta kura masa ido tanajin yarda bayi keta kyasa sa,a ranta kuwa cewa tayi,duk son da nake maka nasan bazan taba samun ka ba...
Jakadiya ce tazo ta kore su daga wajen..
Sannan ta kalli juwairiya tace, kije waje magaji ya turo ayi masa kiran ki..
Mamaki ne ya kamata,me kuma zatayi wa magaji?
Fita tayi tabi bayan bawan da aka aiko kiran nata..
A gaban wata bishiyar mangoro taga bawan ya tsaya....
Sai hango magaji tayi a tsaye yana sakar mata murmushi ya jin gina jikinsa da bishiyar...
Waro ido tayi tana kallonsa cike da tsoro...
Jalal ya tsare ta da ido..jitai yace..
"Kinsan kuwa miye hukuncin abunda kikayi yanzun?
Bakin ta na rawa ta girgiza masa kai..
In a naughty tune yace....
Baki san da cewa duk baiwar da ta hada jikinta dana sarki ba ta zama mallakinsa.... (wato concubine dinsa)
ta Sa'ke ware idonta dan ta tsorata sosai..
Jalal yayi murmushin mugunta..kafin yaja hancinta yace..
Haka kike so ai...
Shiyasa kika kawo kanki kan shinfida ta ko?
Juwairiya kamar ta nutse ta shiga kokarin tashi tana girgiza kanta..
Jalal ya sake ta yana kunshe dariyar sa..ta mike tana jin kamar lumfashin ta ya dauke..
se jan iska takeyi tana dafe da kirjinta..
Shi kansa yarima ji yakeyi kamar gangar jikinsa kamar ba tasa ba dan duk jikinsa ya daskare waje daya..
"Juwairiya ta karasa wajen window tana jan lumfashi tana lumshe idonta,kafin ta dawo ta fara kimtsa dakin..
Jalal ya sauko daga kan gadon idonshi yakai kan cup din fresh milk din da surayya tace ta ajiye masa..
Karasawa yayi ya dauka yashanye duka dan ji yake makoshinsa duk ya bushe..
Ke...!
Ya kira juwairiya dake kokarin kakkabe kujera..
Zo ki fitar da wannan..ya nuna tiren gabansa..
Ta gyada kai tazo ta dauka ta fita..
Yabi ta da kallo kafin ya saki murmushi..
"Tana fita ta mikawa wata baiwa tace ta tayata fitar mata dashi..
Umayma dake lebe tana kallonsu ta saki murmushin murna ganin kofin madarar babu komai a ciki..
Ai da gudu ta karasa sashen surayya..
Surayya ta mike da sauri ganinta..
Umayma tace, ranki shi dade sarki jalal yashanye madarar nan duka..
Surayya ta kwashe da dariya..
Haka nake so...!
Ai wannan shegiyar yarinyar sai ta raina kanta yau itama..
Umayma tace,kwarai kuwa ranki shi dade shiyasa na samo mana wannan maganin me fitar da dandanon harshe (lack of taste) kinga komai zata girka ma sarki jalal bazai taba jin dan danon sa ba..ko kokarinta zai zama a banza
Surayya ta gyada kai,shi yasa nake alfahari dake umaymah duk suka saka dariyar samun nasara..
*************
"Juwairiya na gyaran dakin jalal na zaune akan kujera yana kallonta..
Har dai ta fara tsarguwa da irin kallon nashi,duk dagowar da zatayi se sun hada ido dashi,..
Wai yau bashi da aikin yi ne ko me?
Ko wanka bata ga yana niyyar shiga yayi ba ma..
"Tana kammala gyaran ta kalleshi..
Na kammala ranka shi dade ka huta lafiya..
Jalal yayi saurin mikewa yasa hannu ya fisgo ta baya..
Ta kalleshi da tsantsar mamaki..
Langwabar da kai yayi yace..
Ke nake jira ki shiga ki hado min ruwan wankana..
Juwairiya tadan yi kasa da kai..
Amma mai martaba ai akwai kuyangin da suke hada maka..
Jalal ya samu kansa da fadin..
"Ke nake so kiyi min...."
juwairiya taji mgnr har cikin kokon zuciyarta wani dadi ne ya ziyarce ta..
Ta samu kanta da kallonsa cikin ido..
Sai dayaji gabansa ya fadi..
Can cikin kun'nansu suka jiyo jakadiya na sanar da shigowar kilishi sashen..
Ai Gaba dayansu sai da suka tsure.
Juwairiya ta rasa ina zata saka kanta..
Jalal kansa sai da ya dan rikice..
Tsintsiyar dake kasa ya dauka ya mika mata da sauri..
Sannan ya koma ya kwanta kan gado shi kuma..
Kilishi ta shigo dakin cike da takama..
juwairiya tayi saurin zubewa ta gaisar da ita..
kallon kyama tabi ta dashi sannan tace..
Bamu waje...
Da rawar jiki juwairiya tabar dakin..
"Kilishi ta kalli yarima..
Wane irin barci ne kayi yau jalal?
Baki na can a fada ka shanya su..
Jalal cike da rashin fahimta yace baki kuma?
Kilishi ta yatsine fuska..
Wai Galadima ne tare da mutanen sa suka zo wajen mahaifinku ajan mgnr auren hamza da diyarsa..
Jalal ya jinjina kai,ai ban san da zuwan su bane umma..ina jin magaji ya shafa'a ne bai fada min ba jiya...
Kilishi ta tabe baki,ni wlh bama son wannan hadin nake ba..
Jalal yace sbd me umma?
Kilishi tace,kai kana ganin dacewar jinin sarauta kamar hamza ya hada zuri'a da wata diyar galadima can? ai yafi karfinta nesa ma ba kusa ba...
Ta gyara zamanta,shiyasa nake masa sha'awar diyar sarkin kano amma kasan halin mahaifin naku..
Jalal dai da kallo kawai yake bin ummar tasa,tun ba yau ba yasan ta da shegen son mulki,kwata kwata bata kaunar wanda bashi da mulki ko abunda duniya..
Ya jinjina kai yace,umma ai hamza mijin mace hudu ne...ko ya aure ta ai zaki iya hadasa da yarinyar da kike so ko...
Kilishi tayi murmushi hakane kam ka kawo shawara..yanzu dai tashi ka shiga wanka ka shirya..
Yarima ya gyada kai sannan cikin subutar baki yace ,
"gashi kuma har ta tafi bata hada min ruwan wankan ba"(in a disappointing tune)
Kilishi da mamaki tace..
Wacece?
Jalal yadan daburce..
Ah eh ina nufin baiwar data fita yanzun..
Kilishi tadanyi jim,kafin ta mike tace,ni zan tafi amma kayi da jiki dan Allah kada mahaifinku yayi fushi dakai..
*************
"An saka bikin diyar galadima da hamza nan da wata biyu kacal,sannan tsohon sarki Abdul-Jabbar ya bawa jalal umarnin tafiya kasar zazzau a gobe kan maganar auren turaki da jikar sarkin..
"Su khadija manya kuwa ana can madafa an dukufa hadawa yarima delicacies kala'kala..
Har gidansu ta aika rabi dan ta tambayo mata recipes din mamanta,sbd ta san jalal najin dadin abincin innarta sosai..
"Bayan sun dauki lkc me tsayi suka kammala komai sannan ta shige sashenta ta sake kimtsawa taci gayu kamar a sace ta..sannan ta nufi sashen jalal..
************
A gajiye sosai jalal ya dawo daga fa'da,dan haka jakadiya ta saka kuyangi suka hada masa ruwan wankan sa..
Sai daya yi wanka ya dan wuta sannan jakadiya ta shigo ta sanar masa da zuwan khadija..
Jalal yadan ja tsaki..
Sannan ya mike yana tunanin ita kuma wane irin shirmen zata basa yau..
"Khadija na ganin ya fito ta mike da sauri ta taro sa..
Ya jalal sannu da fitowa..
Jalal ya amsa da yauwa ya zauna..
Khadija ta kalli rabi tace,zuba masa mana..
Rabi tace toh ranki ya dade..
Khadija sai sakin murmushi takeyi tasan dole ne abincin da tayi ya tafi da tunani yarima..
Jalal ya kalli plate din sannan ya kalleta..
Ina fatan kema baki zo da niyyar bata min lkc ba,dan na lura ba wani abun arziki kuka iya ba..
Khadija ta turo baki,nidai ba haka nake ba yaya,dan Allah kaci kaji...
Jalal ya tabe baki kafin ya fara cin abincin...
3 spoon kawai yayi amma ya kasa dai daurewa ya ajiye cukayin hannunsa..
Khadija ta shagwabe fuska, ya naga ka ajiye cukalin?
Jalal ya girgiza kai dan bai taba cin abinci da bashi da dandano ba kamar wannan..
Khadija tayi fuskar tausayi..
Jalal ya dago ya kalle ta..
"Khadija bazan iya ci gaba da cin wannan abincin naki ba dan bashi da dandano ko kadan..
Gabanta ne ya fadi,tace ban fahimce ka ba ya jalal..
Jalal yaja tsaki ya dauki cup din ruwa yasha sannan ya mike ya koma dakinsa..
Khadija cikin sauri ta shiga dandana abincin, babu abunda ya rasa komai yaji zam zam,toh me yasa ya jalal zai ce mata abincin ta babu dandano?
Kuka ta farayi sannan a fusace ta bar sashen cike da bakin ciki..
****************
Washe gari ..
"Jakadiya ta samu juwairiya a dakinsu da asubahi..
Tace,juwairiya inaso kije sashen mai martaba yanzu..
Juwairiya dake linke kayan shinfidar su tace..
Inna tun yanzun kuma?
Jakadiya tace,kinsan fa yau ne tafiyarsa kasar zazzau dan haka ya bukaji dana tura ki dan shirya masa kayansa..
Juwairiya ta gyada kai sannan ta shiga shiryawa..
*********
"Koda ta shiga sasheen fadawa ne kawai a waje babu kowa a ciki..
"A hankali ta shiga dakin..
Ta hango sa yana ta sharar barcinsa..
Taja lumfashi sannan ta karasa wajen kayansa ta shiga hada mishi...
"Jalal ya bude ido ahankali jin motsi a cikin dakinsa..
Ware ido yayi ganin haske gari har ya waye..
Mikewa yayi zaune yana dafe kansa..
Sai hango ta yayi ta juya baya tana linke masa babbar rigar sa..
Kura wa bayanta ido...
Juwairiya taji ajikinta kamar ana kallonta..
A hankali ta juyo suka hada ido dashi..
Tayi saurin dukawa kasa ta gaishe da shi..
Ya shafa fuskarsa yana amsa mata..kafin ya sauko daga kan gadon....
Muje zuwa 👇
TEAM RUMFAR BAYI
[9/18, 3:22 PM] Aysha Galadima: *RUMFAR BAYI*
(A historical fiction)
Na Afrah bhai
Page 28
Wattpad @afreey101
********************
"Bayan wata daya...
'A cikin wannan watan daya gabata, ba karamin shakuwa ce ta shiga a tsakanin jalal da juwairiya ba..
Duk lkcn zata shigo kyara masa daki toh sai sun samu lkc sun sha yar firar su duk da dai ba wani mgnr kirki bace amma hakan yana saka zuciyoyin su cikin tsantsar farin ciki...
"Kamar yau ma ta shigo sashen nasa danta gyara masa dakin ta tarar da baya ciki,tayi mamaki sosai da haka har ta kammala gyaran bata ganshi ba...
Ta fito falo kenan taji kuyangi nata kananan maganganu kasa kasa..
Shiga tayi cikinsu dan taji me suke fada..jitai sunce..
"Gsky Allah yayi wa sarki jalal kyawu"kin ganshi kuwa?kamar wani balarabe..
A take duk Suka shiga leken kofar wajen shakatawar sa..
Juwairiya tabi su itama sai hango shi tayi kwance akan kujerar lilo barci ya dauke sa..fuskar sa kamar me murmushi ga cute lips dinsa da dogayen eye lashes dinsa..
Ta kura masa ido tanajin yarda bayi keta kyasa sa,a ranta kuwa cewa tayi,duk son da nake maka nasan bazan taba samun ka ba...
Jakadiya ce tazo ta kore su daga wajen..
Sannan ta kalli juwairiya tace, kije waje magaji ya turo ayi masa kiran ki..
Mamaki ne ya kamata,me kuma zatayi wa magaji?
Fita tayi tabi bayan bawan da aka aiko kiran nata..
A gaban wata bishiyar mangoro taga bawan ya tsaya....
Sai hango magaji tayi a tsaye yana sakar mata murmushi ya jin gina jikinsa da bishiyar...