Sashe 53
Rumfar Bayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Sati na zagayo wa akasha bikin sunar yan tagwaye..
ba karamin kudi jalal ya kashe ba..
Mai martaba tsohon sarki ne ya radawa yaran suna..
Hassan shi yaci sunan ABDULSAMAD na biyu...
Shi hussaini kuwa yaci sunan kakansa ABDUL-JABBAR na biyu..
Sai dai gimbiya kilishi ta samo musu sunan banza kamar haka..
Hasssan wato abdulsamad zasu ringa kiran sa da YARIMA SARAKI..
Shi kuma hussaini Abdul-Jabbar SADAUKI zasu ringa kiransa dashi..
Bayan sati biyu itama samira santalo nata dan shima namiji ne,ranar suna yaci sunan JALALLUDEEN na biyu wato kawun sa sarki Amale kenan..
Nafisa kuwa sai da yan biyu sukayi kusan wata uku sannan ta haifo yarta mace wacce taci sunan kilishi wato MAIMUNA kenan..
Surayya baiwar Allah se dai ta zama uwar ya'ya dan kullum hanne sai ta kai mata yan biyu dan su dan debe mata kewa..
Hakan kuwa ba karamin dadi yakeyi mata ba,kullum sai tasha kukan bakin cikin yarda ta mayar da rayuwar ta a baya gashi yanzu ta cuci kanta...
Jalal kuwa har tausayin ta ya fara ji dan kullum bata da mgn sai ta Sadauki da saraki..
************
Bayan shekaru sha tara 19yrs..
"A cikin wadan nan shekarun da suka gaba ta...
juwairiya ta sake haihuwar yan matan ta har biyu..
akwai me sunan mahaifiyar ta wato ZARAH'U fatima kenan suna kiranta da BATOOL sai kuma JAHAWIR itace karama kuma autar su a ciki..
Zainaba da magaji nada yaran su biyu suma mace da namiji..
Akwai IBRAHIM KHALEEL da RASHIDA..
Samira ma ta sake haihuwar ZEENATU...
nafisa kuwa yaranta uku yanzu itama maimuna,Ramla da halimatu..
Khadija ta sake haihuwar ABUBAKAR da FADILA..
Masarautar daura kam ta cika da yara masu albarka da shiga rai..
"Juwairiya ce na hango ta kara girmanta tayi jiki ta kara haske ga wani irin kwarjini da ta kara....
Zaune take a sashenta..ta hakimce akan kilisar..
ta kalli hanne tace wai ina yarima saraki ya shiga ne?
Hanne ta buga uban tagumi tace..
Ai ranki ya dade ni na rasa me yarima saraki yake nema a cikin *RUMFAR BAYI*.... nan kullum fa sai ya matsa min akan wai shi sai ya shiga har ciki yaga irin tsarin wajen....
Nasha fada mishi Kanskanci ne ace dan Sarki kamar sa ya shiga RUMFAR BAYI amma gaba daya ya kasa fahimta..
Juwairiya tayi murmushi tace,Saraki kenan yanzu...
Yanzu dai jeki ki kira min shi sannan ki biya sashen khadija ki kira min su BATOOL da JAWAHIR suma tunda shi sarkin yawo Sadauki yabi babansa ziyara gidan magaji..
Hanne ta mike ta fice tana fadin toh ranki ya dade ....
"Tana shiga sashen khadija ta iske yaran gaba daya yan matan sai wasa sukeyi amma banda JAWAHIR ta na can a zaune abunta tana kallonsu..
Hanne da rabi sukayi murmushi dan ba karamin burge su halayen jawahir yake ba kullum a natse zaka same ta..ga fara'a da son mutane sam bata da wata damuwa ba kamar Batool ba..
"YARIMA SARAKI kuwa yana can kogin mai martaba a zaune tare da bawan sa Cigari suna shan iska abunsu..
Ya hakimce yana kallon yarda ruwa ke gudana a wajen ga iska me sanyi yana kadasa sai lumshe ido yakeyi..
Hanne ce ta shigo wajen da sallama..
Ta jinjina kai tana mamakin irin kasaita da girman kai na yarima saraki...
Sam shi ko mgn ma wahala take masa in ba da babansa sarki JALAL suke mgn ba toh da kyal ne kaji muryasa a wani waje..
Shiyasa take tausayawa cigari kullum sai dai suyi zaune babu uhm bare uhm uhm..
Kirari kawai ta shiga yi masa...
Lafiya jinjirin wata sha kallo..
Lafiya sukukun bakaka..
Lafiya kwankwason jimina mai wuyar shafawa.
Lafiya Gar'kami wandon karfe
Lafiya Toron Giwa SARKIN GOBE..
Kai kawai ya jinjina mata kafin a kasalance yace..
Meke tafe dake inna hanne?
Ta kalli Cigari daya tsare ta da ido..
Tace,dama GIMBIYA GIWAR AMALE ce take son ganinka..
Ya mike cike da nutsuwa ya kalli Cigari yace muje..
Sukayi gaba aka bar hanne tana ta sakin murmushi..
"A falon ta ya iske ta saman kilisarta..
Ya zauna yana yankwashe kafafunsa..
juwairiya ta kurawa dan nata ido tabbas dolene ta gode wa Allah daya bata ya'ya nagari masu so da kaunarta..
"SARAKI inaso ka fada min miye dalilin ka na son shiga cikin RUMFAR BAYI?
Ya dago suka hada ido da ita..
Yace umma.....
Kawai so nake naga a inda mahaifiyata tayi Rayuwa a baya...
Juwairiya tayi murmushi..tace
Saraki kenan...
Ya dan dukar da kai yace,ki bani izinin ki gobe na shiga cikin RUMFAR BAYI..
MUMA haka UMMA...!
Sukaji muryar JAWAHIR da BATOOL a bayansu..
Juwairiya tayi murmushi kawai kafin tace dasu...
kada ku damu yarana gobe nayi muku alkawarin zamu shiga cikin RUMFAR BAYI..daku
Zamu canza DOKAR wannan masarautar..
Dan babu wani Kanskanci aciki..
dan kawai Jinin sarauta ya shiga muhallin Bayinsa.....
Nayi rayuwa a cikin RUMFAR BAYI kuma tabbas yana da babban tahiri a kaina..
********
"A Lkcn da jalal ya dawo tare da SADAUKI a sashen juwairiya suka sauka nan suka hade da yaran duka aka hau fira cike da kaunar juna..
Kafin saga bisani jalal ya janye matarsa sukayi sashen sa..
"Suna shiga ya jawo ta jikinsa ya Rungume ta yana fadin..
Maman yara nayi kewar ki dayawa..
Juwairiya tayi murmushi tace..
nima haka Amalena..
Ya shafa gefen fuskarta yace...
a kullum bazan bar shi miki albarka ba dan kuwa nasha fada miki KE Din TA DABAN CE a cikin zuciyar JALALLUDEEN...
Juwairiya tayi murmushin farin ciki tace..
Nagode sosai da soyayyarka ALLAH YA KUMA BARMU TARE har abada..
Jalal ya janyo ta jikinsa kafin ya amsa da..
AMEEEEN....GIWATA...
Karshe...
Tammat...
A yau na kawo muku karshen littafin RUMFAR BAYI...
"Idan nayi laifi ko wani sa'bo a rashin sani ina neman gafarar ka Allah...
Godiya ta musamman ga...
"Duk Fans din RUMFAR BAYI nagode sosai da Kaunar ku,na kuma gode da duk addu’o'in ku Allah yabar zumunci..
"Godiya ga dukkan RUMFAR BAYI whatsapp Groups..
"Godiya ga PHERTY NOVELS group.
"Godiya ga FATIMERH XARAH didi i love you😘
"Godiya ga WATTPADIANS u guys r just d best..
"Godiya ga TASKAR MARUBUTA group.
" godiya ga RASH KARDAM HAUSA NOVELS.
"Godiya ga QUEEN MEEMI Fans..
AFRAH BHAI LOVE YOU ALL...😘😘
Watch out for my new novel inshaAllah...
Coming Sooon....
And👇
Dnt forget to follow me on instagram @khadi_nana
ba karamin kudi jalal ya kashe ba..
Mai martaba tsohon sarki ne ya radawa yaran suna..
Hassan shi yaci sunan ABDULSAMAD na biyu...
Shi hussaini kuwa yaci sunan kakansa ABDUL-JABBAR na biyu..
Sai dai gimbiya kilishi ta samo musu sunan banza kamar haka..
Hasssan wato abdulsamad zasu ringa kiran sa da YARIMA SARAKI..
Shi kuma hussaini Abdul-Jabbar SADAUKI zasu ringa kiransa dashi..
Bayan sati biyu itama samira santalo nata dan shima namiji ne,ranar suna yaci sunan JALALLUDEEN na biyu wato kawun sa sarki Amale kenan..
Nafisa kuwa sai da yan biyu sukayi kusan wata uku sannan ta haifo yarta mace wacce taci sunan kilishi wato MAIMUNA kenan..
Surayya baiwar Allah se dai ta zama uwar ya'ya dan kullum hanne sai ta kai mata yan biyu dan su dan debe mata kewa..
Hakan kuwa ba karamin dadi yakeyi mata ba,kullum sai tasha kukan bakin cikin yarda ta mayar da rayuwar ta a baya gashi yanzu ta cuci kanta...
Jalal kuwa har tausayin ta ya fara ji dan kullum bata da mgn sai ta Sadauki da saraki..
************
Bayan shekaru sha tara 19yrs..
"A cikin wadan nan shekarun da suka gaba ta...
juwairiya ta sake haihuwar yan matan ta har biyu..
akwai me sunan mahaifiyar ta wato ZARAH'U fatima kenan suna kiranta da BATOOL sai kuma JAHAWIR itace karama kuma autar su a ciki..
Zainaba da magaji nada yaran su biyu suma mace da namiji..
Akwai IBRAHIM KHALEEL da RASHIDA..
Samira ma ta sake haihuwar ZEENATU...
nafisa kuwa yaranta uku yanzu itama maimuna,Ramla da halimatu..
Khadija ta sake haihuwar ABUBAKAR da FADILA..
Masarautar daura kam ta cika da yara masu albarka da shiga rai..
"Juwairiya ce na hango ta kara girmanta tayi jiki ta kara haske ga wani irin kwarjini da ta kara....
Zaune take a sashenta..ta hakimce akan kilisar..
ta kalli hanne tace wai ina yarima saraki ya shiga ne?
Hanne ta buga uban tagumi tace..
Ai ranki ya dade ni na rasa me yarima saraki yake nema a cikin *RUMFAR BAYI*.... nan kullum fa sai ya matsa min akan wai shi sai ya shiga har ciki yaga irin tsarin wajen....
Nasha fada mishi Kanskanci ne ace dan Sarki kamar sa ya shiga RUMFAR BAYI amma gaba daya ya kasa fahimta..
Juwairiya tayi murmushi tace,Saraki kenan yanzu...
Yanzu dai jeki ki kira min shi sannan ki biya sashen khadija ki kira min su BATOOL da JAWAHIR suma tunda shi sarkin yawo Sadauki yabi babansa ziyara gidan magaji..
Hanne ta mike ta fice tana fadin toh ranki ya dade ....
"Tana shiga sashen khadija ta iske yaran gaba daya yan matan sai wasa sukeyi amma banda JAWAHIR ta na can a zaune abunta tana kallonsu..
Hanne da rabi sukayi murmushi dan ba karamin burge su halayen jawahir yake ba kullum a natse zaka same ta..ga fara'a da son mutane sam bata da wata damuwa ba kamar Batool ba..
"YARIMA SARAKI kuwa yana can kogin mai martaba a zaune tare da bawan sa Cigari suna shan iska abunsu..
Ya hakimce yana kallon yarda ruwa ke gudana a wajen ga iska me sanyi yana kadasa sai lumshe ido yakeyi..
Hanne ce ta shigo wajen da sallama..
Ta jinjina kai tana mamakin irin kasaita da girman kai na yarima saraki...
Sam shi ko mgn ma wahala take masa in ba da babansa sarki JALAL suke mgn ba toh da kyal ne kaji muryasa a wani waje..
Shiyasa take tausayawa cigari kullum sai dai suyi zaune babu uhm bare uhm uhm..
Kirari kawai ta shiga yi masa...
Lafiya jinjirin wata sha kallo..
Lafiya sukukun bakaka..
Lafiya kwankwason jimina mai wuyar shafawa.
Lafiya Gar'kami wandon karfe
Lafiya Toron Giwa SARKIN GOBE..
Kai kawai ya jinjina mata kafin a kasalance yace..
Meke tafe dake inna hanne?
Ta kalli Cigari daya tsare ta da ido..
Tace,dama GIMBIYA GIWAR AMALE ce take son ganinka..
Ya mike cike da nutsuwa ya kalli Cigari yace muje..
Sukayi gaba aka bar hanne tana ta sakin murmushi..
"A falon ta ya iske ta saman kilisarta..
Ya zauna yana yankwashe kafafunsa..
juwairiya ta kurawa dan nata ido tabbas dolene ta gode wa Allah daya bata ya'ya nagari masu so da kaunarta..
"SARAKI inaso ka fada min miye dalilin ka na son shiga cikin RUMFAR BAYI?
Ya dago suka hada ido da ita..
Yace umma.....
Kawai so nake naga a inda mahaifiyata tayi Rayuwa a baya...
Juwairiya tayi murmushi..tace
Saraki kenan...
Ya dan dukar da kai yace,ki bani izinin ki gobe na shiga cikin RUMFAR BAYI..
MUMA haka UMMA...!
Sukaji muryar JAWAHIR da BATOOL a bayansu..
Juwairiya tayi murmushi kawai kafin tace dasu...
kada ku damu yarana gobe nayi muku alkawarin zamu shiga cikin RUMFAR BAYI..daku
Zamu canza DOKAR wannan masarautar..
Dan babu wani Kanskanci aciki..
dan kawai Jinin sarauta ya shiga muhallin Bayinsa.....
Nayi rayuwa a cikin RUMFAR BAYI kuma tabbas yana da babban tahiri a kaina..
********
"A Lkcn da jalal ya dawo tare da SADAUKI a sashen juwairiya suka sauka nan suka hade da yaran duka aka hau fira cike da kaunar juna..
Kafin saga bisani jalal ya janye matarsa sukayi sashen sa..
"Suna shiga ya jawo ta jikinsa ya Rungume ta yana fadin..
Maman yara nayi kewar ki dayawa..
Juwairiya tayi murmushi tace..
nima haka Amalena..
Ya shafa gefen fuskarta yace...
a kullum bazan bar shi miki albarka ba dan kuwa nasha fada miki KE Din TA DABAN CE a cikin zuciyar JALALLUDEEN...
Juwairiya tayi murmushin farin ciki tace..
Nagode sosai da soyayyarka ALLAH YA KUMA BARMU TARE har abada..
Jalal ya janyo ta jikinsa kafin ya amsa da..
AMEEEEN....GIWATA...
Karshe...
Tammat...
A yau na kawo muku karshen littafin RUMFAR BAYI...
"Idan nayi laifi ko wani sa'bo a rashin sani ina neman gafarar ka Allah...
Godiya ta musamman ga...
"Duk Fans din RUMFAR BAYI nagode sosai da Kaunar ku,na kuma gode da duk addu’o'in ku Allah yabar zumunci..
"Godiya ga dukkan RUMFAR BAYI whatsapp Groups..
"Godiya ga PHERTY NOVELS group.
"Godiya ga FATIMERH XARAH didi i love you😘
"Godiya ga WATTPADIANS u guys r just d best..
"Godiya ga TASKAR MARUBUTA group.
" godiya ga RASH KARDAM HAUSA NOVELS.
"Godiya ga QUEEN MEEMI Fans..
AFRAH BHAI LOVE YOU ALL...😘😘
Watch out for my new novel inshaAllah...
Coming Sooon....
And👇
Dnt forget to follow me on instagram @khadi_nana