Sashe 66
Love Circl Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Bayan ya fito ya aika a kira su.. Har gate maryam ta rako fannah tana daga masu hannu... tunda suka fara tafiya bece da ita kala ba har suka iso airport din.. Wayar sa ya dauka yy kira "waiting" kawai yace snn ya juyo yana kallon Fannah ita de bata dago ba duk da taji yana kallon ta .. Knocking glass dinsa akayi.. Zugewa yayi yana kallon gayen jan gashinsa yayi.. Amoon yace "ohch ishak kaifa mugune".. Ishak yana kallon Fannah yace "ur sister cos naga kuna Kama".. Amoon ya kalli fannah "anya kuwa sede kamar na fita kyau ko". Ishak ya yamutsa fuska "ina babu ma hadi tafika".. Fannah na murmushi ta gaisar da ishak ya amsa shima.. Amoon yace "khadeeja".. Ishak ya ware idanu "don't tell me cewa tazo Nigeria".. Amoon ya hararesa "gata ma kana gani"... Ishak yayi saluting fannah "I salute you.. Mace ta farko data sace zuciyar sa".. Murmushi kawai Amoon yayi tare dayima ishak sallama snn suka bar airport din bayan ya karbi sakonsa.. Dan kallon ta yayi.. Yace "why are you silent".. Ta gefen ido ta kallesa ta dauke kai.. "Am I new to you?.. Am still the Amah you knw"... Kallonsa tayi ya dage mata kafada.. kamar bazatayi magana ba se kuma tace "dama ka sanni ne?".. Murmushi yayi.. Ita kuma ta tura baki yace "wai fushi kikayi? But you knw I love you ryt?".. Fannah ta sauke ajiyar zuciya.. Yace "I miss you".. Kallon sa tayi taga hankalin sa nakan driving ta dauke kai.... Yace "so you're not missn me ryt ko dan kin samu wasu".. Kallosa tayi idanun ta cike da kwalla can kuma ta rufe idanun ta tafara kuka.. A hankali yasa hannunsa ya kamo nata yana muzawa a hankali.. "Srry dear".. Tace "what about yusrah and jiddah".. Dan kallon ta yy se kuma ya maida hankalinsa a driving "I love only you". Fannah ta lumshe idanu. Tana jin yanda yake murza hannun ta a hankali.. Zare hannun tayi tare da folding dinsu.. Yace "why". Dan tura baki tayi batare da tayi magana ba.. Yy murmushi yace "but do not worry one day, a day is coming that not only ur hands but the whole you and is soon inshaallah".. Rufe fuska tayi.. Se ta tuno moment dinsu na baya....yanayin parking a gate dinsu ta fita da sauri.. Yace "Fannah".. Da sauri ta juyo tana kallon sa sbd yanda yakira sunanta.. Yace "coming back to ur lyf not just as ur teacher.. I'm ur brother and just knw that Amoon loves you".. Da sauri fannah ta shige tana murmushi..shima murmushin yayi sann ya karasa gida..
a cikin yan kwanakin nan idan kaga su yusrah har wata rama sukayi gaba daya sun tashi hankalin su cikin kankanin lokaci har kowa yasan meke faruwa kowa ya boye sbd kowa abinda ke damunsa .. Farouq ya shiga dakin Mom yana kallon yusrah da kullum batada wani aiki se kuka sannu yayi mata bayan sun gaisa da mom.. Yusrah tace "yaya farouq, yaya Amonn fa". Farouq bece komai ba dan shi kansa Amoon wahalar gani yake masa be sani ba ko fushi yake dashi ko aikine ya masa yawa.. Oho.." Juyawa yayi ya fita.. Can lambu ya nufa sbd ya hango sultan ta window,..
Jin motsin tafiya yasa sultan ya juya ganin farouq yasa ya dauke kansa farouq ya karasa kusa dashi yana kallon sa da dan murmushi.. Yace "sultan Raddah".. "Yes" sultan ya amsa batare daya bude idanunsa dake lumshe ba... Farouq yace *"is either me or you, and that beech ta take fadin tabama zuciyar ta.. Kai ni wann bana ma zancen sa cos ina ganin kamar baya existing ne"*....hope ka tuna maganar da kayi now the beech is back and nasan ze tabbatar maka da yana existing". Sultan ya bude idanunsa da suka canza kala yana kallon farouq.... "Dawowar sa ko rashin dawowar sa be isa ya canza ni akan ra'ayina ba koshi Amoon din ubanane da zanji tsoransa".. Murmushi farouq yayi "ba ubanka bane am telling kar ka shiga gonar daba taka ba".. Sultan ya gyara zama yana kallon farouq.. "Kana tunanin zanji wani darr sbd Amoon ne Amahn da take fada.. Akan me zanji darr dame yake takama ne kyau? Kudi? Ko asali duk abinda yake ji dashi inaji dashi".. Tabe baki farouq yayi kafin yace "babu ko daya sede ka manta abu daya cewa shi ya mallaki zuciyar ta wanda nasan ko digon space baka dashi".. Sultan ya dunga kallon farouq dan maganar ta masa ciwo se ya ware hannu "wnn bani kade ya shafa ba har da kai and I will soon take action on that".. Wani kallo farouq yayi masa.. "Kaide ya shafa I want the best for her.. And after that ma inada chucu kuma dama can inasonta kawai na dauka shi don't have interest on me but now Alhmdllh.. I will just watch you guys".. Daga haka ya fice yabar sultan....
...
Alh. Ahmad ya gama sauraren er uwar tasa.. Tas Mom ta fada masa halin da ake ciki.. Suna gama wayar ya canza akalar kiran zuwa Amoon yana dauka yace "I want see you in the next 2mns".. Daga haka ya katse wayar sa.. Yana kallon mammah yama kasa ce mata komai.. Amoon ya shigo da Sallama..Dad ya dunga kallon dan nasa cike da mmki shi har tsoro ma yake basa idan yana wani Abun. Yana kallonsa da kyau "Ina kasan Fannah".. Shiru kawai Amoon yayi ba tare da amsa wa mahaifin nasa ba.. "Wait knn de duk abun nan dake faruwa kaine Amah din da Fannah ke magana".. Amoon ya gyada kai.. Shi kansa Dad girgiza kai yayi dan yama rasa tunanin da zeyi.. Yasan wane dansa ze aikata abinda ma yafi hakan bn mmki can yace "tashi make sure gobe by 9am kana parlorn Abie".. Gyada kai yy snn ya tashi ya tafi.. Dadd ya bisa da kallo wani lokaci tausayi dan nasa ke basa Amma abunsa se shi...
....
Urs
✨✨✨
Nafeesatuh...😍😍
.....
[8/12, 8:18 PM] +234 811 898 2182: *💫❤LOVE CYCLE✨*
Written by
*@nnafie🖤*
(Smll but mighty😉)
*writer of*
Saif
Adaan
Wata mafita
Saboda duniya
Love cycle......
Bismillahir rahmanir raheem
a cikin yan kwanakin nan idan kaga su yusrah har wata rama sukayi gaba daya sun tashi hankalin su cikin kankanin lokaci har kowa yasan meke faruwa kowa ya boye sbd kowa abinda ke damunsa .. Farouq ya shiga dakin Mom yana kallon yusrah da kullum batada wani aiki se kuka sannu yayi mata bayan sun gaisa da mom.. Yusrah tace "yaya farouq, yaya Amonn fa". Farouq bece komai ba dan shi kansa Amoon wahalar gani yake masa be sani ba ko fushi yake dashi ko aikine ya masa yawa.. Oho.." Juyawa yayi ya fita.. Can lambu ya nufa sbd ya hango sultan ta window,..
Jin motsin tafiya yasa sultan ya juya ganin farouq yasa ya dauke kansa farouq ya karasa kusa dashi yana kallon sa da dan murmushi.. Yace "sultan Raddah".. "Yes" sultan ya amsa batare daya bude idanunsa dake lumshe ba... Farouq yace *"is either me or you, and that beech ta take fadin tabama zuciyar ta.. Kai ni wann bana ma zancen sa cos ina ganin kamar baya existing ne"*....hope ka tuna maganar da kayi now the beech is back and nasan ze tabbatar maka da yana existing". Sultan ya bude idanunsa da suka canza kala yana kallon farouq.... "Dawowar sa ko rashin dawowar sa be isa ya canza ni akan ra'ayina ba koshi Amoon din ubanane da zanji tsoransa".. Murmushi farouq yayi "ba ubanka bane am telling kar ka shiga gonar daba taka ba".. Sultan ya gyara zama yana kallon farouq.. "Kana tunanin zanji wani darr sbd Amoon ne Amahn da take fada.. Akan me zanji darr dame yake takama ne kyau? Kudi? Ko asali duk abinda yake ji dashi inaji dashi".. Tabe baki farouq yayi kafin yace "babu ko daya sede ka manta abu daya cewa shi ya mallaki zuciyar ta wanda nasan ko digon space baka dashi".. Sultan ya dunga kallon farouq dan maganar ta masa ciwo se ya ware hannu "wnn bani kade ya shafa ba har da kai and I will soon take action on that".. Wani kallo farouq yayi masa.. "Kaide ya shafa I want the best for her.. And after that ma inada chucu kuma dama can inasonta kawai na dauka shi don't have interest on me but now Alhmdllh.. I will just watch you guys".. Daga haka ya fice yabar sultan....
...
Alh. Ahmad ya gama sauraren er uwar tasa.. Tas Mom ta fada masa halin da ake ciki.. Suna gama wayar ya canza akalar kiran zuwa Amoon yana dauka yace "I want see you in the next 2mns".. Daga haka ya katse wayar sa.. Yana kallon mammah yama kasa ce mata komai.. Amoon ya shigo da Sallama..Dad ya dunga kallon dan nasa cike da mmki shi har tsoro ma yake basa idan yana wani Abun. Yana kallonsa da kyau "Ina kasan Fannah".. Shiru kawai Amoon yayi ba tare da amsa wa mahaifin nasa ba.. "Wait knn de duk abun nan dake faruwa kaine Amah din da Fannah ke magana".. Amoon ya gyada kai.. Shi kansa Dad girgiza kai yayi dan yama rasa tunanin da zeyi.. Yasan wane dansa ze aikata abinda ma yafi hakan bn mmki can yace "tashi make sure gobe by 9am kana parlorn Abie".. Gyada kai yy snn ya tashi ya tafi.. Dadd ya bisa da kallo wani lokaci tausayi dan nasa ke basa Amma abunsa se shi...
....
Urs
✨✨✨
Nafeesatuh...😍😍
.....
[8/12, 8:18 PM] +234 811 898 2182: *💫❤LOVE CYCLE✨*
Written by
*@nnafie🖤*
(Smll but mighty😉)
*writer of*
Saif
Adaan
Wata mafita
Saboda duniya
Love cycle......
Bismillahir rahmanir raheem