Sashe 7
Life Partner Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 5 min read
Folding hannayensa yayi yana kallan idanta ya ce "This is not strictly true" ta saukar da kanta kasa a hankali ta ce "It's true" murmushi me kyau yayi ya dan matsa gefe kafin ya ce "To ki shiga ciki" ta noke kafada ta ce "No, i'm going back home" ya ce "Why?" Ta ce "Yace zai dukeni to" ya danyi murmushi yana shafa tulin gashin dake kansa ya ce "To muje na kar6a maki" ta dan zaro ido ta ce "Are u serious?" Ya ce"Sure let's go" ta saki wani daddaden murmushi tabi bayansa suka shiga gate din. Ba kowa a compound din sai sound din karatun student, ya juyo yana kallanta ya ce "where is ur class?" Ta nuna masa upstairs da hannunta ta ce"A sama ne" bin staircase din yayi da kallo kafin ya fara takawa tabi bayansa. Suna hawa ta nuna masa class dinsu, ya shiga da sallama ya mikawa malamin hannu, ita dai Rafi'ah na tsaye bakin door tana kallansu, bayan sun gama magana Yusuf yayi masa godiya sannan ya fito, a dai~dai bakin kofa ya tsaya yana kallan Rafi'ah ya ce "U can go in, and kicewa Umma a dinga saka maki robber a wando ba tazuge ba" tayi saurin rife fuskarta da hijab dinta, ya danyi murmushi a hankali ya ce "Bye bye" daga haka ya nufi stairs ya fara sakkowa, Yana fitowa ya shiga motarsa yasa mata key ya wuce.
Minti 10 ya kaishi gida, yayi horn gate man ya bude sannan ya shiga yayi parking, fitowa yayi ya bude back seat ya dauko laptop dinsa da lab coat sannan ya nufi entrance din gidan, da sallama ya shiga parlon fuskarsa hade da murmushi as usual, Jiddah ta taso da sauri ta kar6i laptop din hannunsa tana farfara ido ta ce "You are welcome Ya Yusuf" shi dai kallanta kawai yake da mamaki, ta turo baki ta ce "Ya Yusuf ba magana kuma" sauke idansa yayi a kanta ya ce "Thank u, when did u came back?" Fuskarta dauke da murmushi ta ce "In the morning" Ya ce "U are welcome" daga haka ya wuce dakinsa tabi bayansa, kan bed ya nuna mata ta ajiye masa laptop din sannan ta juyo tana kallansa ta ce "Yaya" ya ce "I'm all ears?" Ta ce "What will u eat" juya kansa yayi gefe baice komai ba, ta dinga kallansa kafin ta ce "Or are u not hungry?" Sai lokacin ya sauke ajiyar zuciya ya ce "I just need a cup of tea" ta ce "Alright, bana hada maka" daga haka ta nufi kofar fita ya bita da kallo.
Jiddah na hada tea tana ta murmushi Anty Khadija ta shigo kitchen din, strictly ta dinga kallanta kafin ta ce "Wa kike hadawa tea da la'asar din nan" Jiddah ta juyo tana murmushi ta ce "Anty Khadija Ya Yusuf ne ya dawo, and he want to take a cup of tea" Anty Khadija taja dogon tsaki ta karasa gabanta ta dauka cup din tea din ta zubar cikin sink kafin ta kama kunkuminta tana kallan Jiddah eyes into eyes ta ce "Ubanwa yasa ki hada masa tea?" Sauke kanta tayi kasa ta ce "Anty Khadija naga yanzu ya dawo a Clinic kuma yana bukatar kulawa tin safe... " bige bakinta Anty Khadija tayi ta ce "Keep quite before i give u a dirty slap, kawai daga ganin sarkin power sai miya tayi zaki, an gaya miki kulawa dashi kika zo yi" Murguda mata baki Jiddah tayi kafin ta ce "To ke ina ruwanki dani, nifa gaskiya bazaki takuramin ba wallahi, ki fita a harkata kawai, idan ba haka ba duk abinda na miki ke kika sani" daga haka tayi wucewarta fuuuuuu ta barta tsaye a wajen. Mamaki sosai ya kama Anty Khadija ganin abinda Jiddah ta mata, har yaushe bakinta ya bude da zata na fada mata maganganu irin haka, ta sauke ajiyar zuciya kafin ta fita a kitchen din tayi hanyar stairs.
Alhaji Muhammad Sageer shine mahaifin Yusuf, babban dan kasuwane sannan yana da tarin dukiya, Alhaji Muhammad mutum ne mai san mutane da taimakon talakawa, matarsa kwaya daya tak me suna Aisha, shekararsu 5 da aure sannan ta haifi Yusuf, tin daga lokacin ya dauki san duniya ya daurawa Yusuf, idan kanaso kaga 6acin ransa to ka ta6a masa only son dinsa a rannan ne zakaga 6acin ransa kaca~Kaca. Watarana suka dauki hanyar Kaduna dan zuwa ziyarar 'yan uwa da abokan arziki, a hanyarsu ta dawowa sukai hatsari Allah ya kar6i ransa da matarsa, a lokacin Yusuf nada shekara 15. Tin daga ranar kanwar mahaifin Yusuf ta kar6eshi, zama na rashin dadi Yusuf yake a hannunta, daga haka har ta kafe ta tsare duk wani gadon Yusuf ya dawo hannunta, gashi ba komai take masa ba, kai kace ba da dukiyarsa take shanawa ba, itama mijinta ya mutu sai 'yarta kwaya daya Khadija, tin daga lokacin bata kara aure ba, itace waccen kasa gobe wannan, ta sayi gidaje da dama bayan na gadon Yusuf, daga haka ta tsunduma cikin kasuwanci, kan kace kwabo kudi sai kara haka6a yake, sai dai Yusuf ba abinda ya karu da kudin duk da kudinsa ne, karatun likitanma da yayi a Dubai mijin kanwar mahaifiyarsa ce ya biya masa, bayan ya tafi itama Umma ta biyawa Anty Khadija tayi karatunta a kasar Cyprus, kusan a tare suka dawo, suka kuma fara aiki a tare sai dai kowa inda yake aiki da ban ne.
Jiddah 'ya ce agun kanin mahaifin Khadija, shekararta 20 kacal a duniya, gidansu yana nan kusan su Anty Khadija, tinda Yusuf ya nuna yana santa Anty Khadija ta koreta wai sai ta koma gidansu saboda ba gidan ubanta bane, watan ta kusan 5 bata gidan, sai yanzu ta kirata ta bata hakuri saboda dawowanta zai mata amfani wajen 6ata soyayyar Yusuf da Rafi'ah a yadda ta dauka soyayya suke.
*😃 sorry ina busy wallah, ziyara nake kota ina, but i promise akwai update gobe insha Allah.*
_08103810398_
[6/9, 11:00 AM] Teemarh: *_...شريك حياتي..._*
_{MY LIFE PARTNER}_
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️
_We are here to Educate, Motivate and Entertain our Readers_
〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️
*BY FATIMA* _{Real~Teemarh}_
_9~10_
Minti 10 ya kaishi gida, yayi horn gate man ya bude sannan ya shiga yayi parking, fitowa yayi ya bude back seat ya dauko laptop dinsa da lab coat sannan ya nufi entrance din gidan, da sallama ya shiga parlon fuskarsa hade da murmushi as usual, Jiddah ta taso da sauri ta kar6i laptop din hannunsa tana farfara ido ta ce "You are welcome Ya Yusuf" shi dai kallanta kawai yake da mamaki, ta turo baki ta ce "Ya Yusuf ba magana kuma" sauke idansa yayi a kanta ya ce "Thank u, when did u came back?" Fuskarta dauke da murmushi ta ce "In the morning" Ya ce "U are welcome" daga haka ya wuce dakinsa tabi bayansa, kan bed ya nuna mata ta ajiye masa laptop din sannan ta juyo tana kallansa ta ce "Yaya" ya ce "I'm all ears?" Ta ce "What will u eat" juya kansa yayi gefe baice komai ba, ta dinga kallansa kafin ta ce "Or are u not hungry?" Sai lokacin ya sauke ajiyar zuciya ya ce "I just need a cup of tea" ta ce "Alright, bana hada maka" daga haka ta nufi kofar fita ya bita da kallo.
Jiddah na hada tea tana ta murmushi Anty Khadija ta shigo kitchen din, strictly ta dinga kallanta kafin ta ce "Wa kike hadawa tea da la'asar din nan" Jiddah ta juyo tana murmushi ta ce "Anty Khadija Ya Yusuf ne ya dawo, and he want to take a cup of tea" Anty Khadija taja dogon tsaki ta karasa gabanta ta dauka cup din tea din ta zubar cikin sink kafin ta kama kunkuminta tana kallan Jiddah eyes into eyes ta ce "Ubanwa yasa ki hada masa tea?" Sauke kanta tayi kasa ta ce "Anty Khadija naga yanzu ya dawo a Clinic kuma yana bukatar kulawa tin safe... " bige bakinta Anty Khadija tayi ta ce "Keep quite before i give u a dirty slap, kawai daga ganin sarkin power sai miya tayi zaki, an gaya miki kulawa dashi kika zo yi" Murguda mata baki Jiddah tayi kafin ta ce "To ke ina ruwanki dani, nifa gaskiya bazaki takuramin ba wallahi, ki fita a harkata kawai, idan ba haka ba duk abinda na miki ke kika sani" daga haka tayi wucewarta fuuuuuu ta barta tsaye a wajen. Mamaki sosai ya kama Anty Khadija ganin abinda Jiddah ta mata, har yaushe bakinta ya bude da zata na fada mata maganganu irin haka, ta sauke ajiyar zuciya kafin ta fita a kitchen din tayi hanyar stairs.
Alhaji Muhammad Sageer shine mahaifin Yusuf, babban dan kasuwane sannan yana da tarin dukiya, Alhaji Muhammad mutum ne mai san mutane da taimakon talakawa, matarsa kwaya daya tak me suna Aisha, shekararsu 5 da aure sannan ta haifi Yusuf, tin daga lokacin ya dauki san duniya ya daurawa Yusuf, idan kanaso kaga 6acin ransa to ka ta6a masa only son dinsa a rannan ne zakaga 6acin ransa kaca~Kaca. Watarana suka dauki hanyar Kaduna dan zuwa ziyarar 'yan uwa da abokan arziki, a hanyarsu ta dawowa sukai hatsari Allah ya kar6i ransa da matarsa, a lokacin Yusuf nada shekara 15. Tin daga ranar kanwar mahaifin Yusuf ta kar6eshi, zama na rashin dadi Yusuf yake a hannunta, daga haka har ta kafe ta tsare duk wani gadon Yusuf ya dawo hannunta, gashi ba komai take masa ba, kai kace ba da dukiyarsa take shanawa ba, itama mijinta ya mutu sai 'yarta kwaya daya Khadija, tin daga lokacin bata kara aure ba, itace waccen kasa gobe wannan, ta sayi gidaje da dama bayan na gadon Yusuf, daga haka ta tsunduma cikin kasuwanci, kan kace kwabo kudi sai kara haka6a yake, sai dai Yusuf ba abinda ya karu da kudin duk da kudinsa ne, karatun likitanma da yayi a Dubai mijin kanwar mahaifiyarsa ce ya biya masa, bayan ya tafi itama Umma ta biyawa Anty Khadija tayi karatunta a kasar Cyprus, kusan a tare suka dawo, suka kuma fara aiki a tare sai dai kowa inda yake aiki da ban ne.
Jiddah 'ya ce agun kanin mahaifin Khadija, shekararta 20 kacal a duniya, gidansu yana nan kusan su Anty Khadija, tinda Yusuf ya nuna yana santa Anty Khadija ta koreta wai sai ta koma gidansu saboda ba gidan ubanta bane, watan ta kusan 5 bata gidan, sai yanzu ta kirata ta bata hakuri saboda dawowanta zai mata amfani wajen 6ata soyayyar Yusuf da Rafi'ah a yadda ta dauka soyayya suke.
*😃 sorry ina busy wallah, ziyara nake kota ina, but i promise akwai update gobe insha Allah.*
_08103810398_
[6/9, 11:00 AM] Teemarh: *_...شريك حياتي..._*
_{MY LIFE PARTNER}_
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️
_We are here to Educate, Motivate and Entertain our Readers_
〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️
*BY FATIMA* _{Real~Teemarh}_
_9~10_