Sashe 35
Life Partner Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 7 min read
*I'm on my way to Kano now, ur prayer pls*
_08103810398_
[7/29, 6:47 AM] Zarah: *_...شريك حياتي..._*
_{MY LIFE PARTNER}_
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_We are here to Educate, Motivate and Entertain our Readers._
_By FATIMA ✍🏻_
_30_
Hannunta na rawa tayi saurin janye jikinta tana kokarin mikewa, Jawad ya durkusa yana kallan eyeballs dinta dake fitar da hawaye ya ce "Are you ok Fatima?" Ta daga masa kai tana san tafiya amma jiri takeji bana wasa ba, har lokacin yana rike da hannunta yana kallanta, ta dafa wall ta fara tafiya a hankali ya kamo ta ya ce "You sit down and rest first" girgiza masa kai tayi, ya kamo hannunta ya ajiyeta akan balcony ya ce "Don't u there try to get up, keep quite and remain still" kanta ta kifa akan cinyoyinta ta fashe da kuka, Jawad ya zauna gefenta yana kallanta da mamaki, kusan minti 5 tana kukan kafin ta dago kanta tana kallanshi ta ce "Zan iya tafiya Yaya, i'm not feeling anything" ya ce "Ohk, but what happened" tayi saurin girgiza masa kai ta ce "I'm having headache but no one offended me" daga haka ta mike walking slowly ta bar wajen, har idanuwanta sun kada sosai ta tura kofar parlon su ta shiga tana dafe da kirjinta, ba kowa a parlor hakan yasa ta nufi upstairs, tana gama hawa stairs ta shige dakinta tasa key, zubewa tayi a kasa ta fara kuka me cin rai yadda ba wanda zaiji, da kyar ta karasa kan gadonta ta jawo wayarta ta kira number Ameera, tana dagawa ta ce "Dan Allah Ameera kizo gidanmu, let me tell u ko zanji saukin abinda nakeji" Ameera da hankalinta ya tashi ta ce "What are u saying Fatima? Is Ummi not at home" tsayar da kukan Rafi'ah tayi ta ce "I'm begging u Ameera, dan Allah kizo karna mutu" cikin tashin hankali Ameera ta ce "Ohk gani nan" daga haka tayi hanging wayar. Cikin minti 10 sai gata ta shigo gidan, ta murda handle din kofar ta shigo parlorn, dan murmushi tayi ganin Ummi a parlor tare da Jawad ta ce "Ina yini Ummi" Ummi dake kallanta ta ce "Lafiya kalau Zainab, ya hutu dasu Mamanki?" A hankali ta ce "Duk lafiya suke" kallan Jawad tayi shima ta gaishe shi ya amsa, Ummi ta ce "Gashi kamar ma ta fita fa Zainab, amma bari na kirata a waya" mikewa Ameera tayi ta ce "A'a ita ta kirani, tana sama ina ga" Ummi ta ce "Ohh ta dawo kenan, to ki shiga mana" Ameera ta ce "To Ummi" daga haka ta wuce upstair. Tana murda kofar dakin taji a kulle ta fara bubbuga kofar tana kiran sunan Rafi'ah, tashi tayi ta cire hijabin jikinta sannan ta karasa kofar ta bude, Ameera ta rungumeta ta ce "What is it Fatima? Are u sick?" Rafi'ah ta tura kofar ta kamo hannun Ameera ta ce "Ameera ya zanyi, my Doctor is getting marriage" zaro ido Ameera tayi tana kallan yadda ta fashe da kuka, ta kara rungume Ameera ta ce "Allah inason shi, kema kin sani Ameera, but suddenly yau yake cemin akwai wacce zai aura after then saiya aureni, Ameera my heart is beaten i dont want to have attack" tana magana amma hawaye sunki tsaya mata, Ameera ta shiga share mata idanta ta ce "Kiyi shiru, kinsha magani kuma?" Rafi'ah ta girgiza mata kai ta ce "I took all before u came" Ameera ta kamo hamnunta ta ce "To yanzu ya zamuyi, zaki rabu dashi ne?" Da sauri Rafi'ah ta kalleta zuciyarta na bugawa ta ce "Are u out of ur senses Ameerah, ya zanyi na rabu da abinda zuciyata take so, ai koda mata uku zai aura zanje ta hudu i don't care" Ameera ta dalla mata harara ta ce "And if u don't care why are u crying?" Rafi'ah dake share hawayenta ta ce "Kinsan dai i most...is a most... I repeat a most...a fada maka magana irin haka unexpected ace bakai kuka ba, but ya zanyi Ameera ina san Yusuf fiye da tinanin kowa, amma tinda haka Allah ya tsaramin i will accept my fate and i pray, nasan Allah ya ga zuciyana banajin zan iya rayuwa da kowa inba Doctor ba, he is just a half of me Ameera" tana rife bakinta wasu siraran hawaye suka shiga sauko mata, Ameera ta mike tana murmushi ta ce "That's the best for u Teemah, kiyi ta addu'a kawai, and i will also contribute mine" rungumeta Rafi'ah rayi ta ce "Thank u friend, i luv u" Ameera ta share mata idanta ta ce "Dan Allah ki daina kuka, ai naga kece ma zakije a amarya ba'a tsohuwa ba" dariya ta bawa Rafi'ah, ta danyi murmushi ta ce "Haka ne mana, and nasan Doctor zai iya komai dan ya saki farinciki, kuma hakan da yayi shine adalci daya sanar dake tin yanzu, kinga kinsan da zamanta kenan, koda auransu yazo bazakiji kamar yadda idan baki sani ba, and last last u stop crying dear, i'm begging u" murmushi Rafi'ah ta sakeyi ta ce "Insha Allah i won't Ameerah, nagode sosai" Ameera ta yafa veil dinta ta ce "I'm going, Mama bata gida na bar su Noor su kadai" tashi Rafi'ah tayi ta zura hijabinta ta ce "Bari na raka ki" daga haka suka fito a dakin, suna saukowa downstairs Ameera ta dan rusuna ta ce "Ummi zan tafi sai anjima" Ummi ta ce "To Zainab, ki gaishe da gida" daga haka suka fita Jawad ya bisu da kallo, bakin gate Rafi'ah ta rakata sannan ta juyo, tana shiga parlorn suka hada ido da Jawad, ya dinga kallanta to make sure she isn't crying, ta wuce upstairs da sauri tana turo baki, a dakinta ta samu Ummi na duba abu a wardrobe, ta cire hijab dinta ta zauna bakin gado, Ummi ta gama tattara takardun ta juyo tana kallanta ta ce "Meya samu idonki? Kamar kinyi kuka" ta ce "Abune ya fada min" Ummi ta ce "Ya fita ne?" ta ce "Ehh" daga haka Ummi ta fita a dakin.
Shafa kansa yayi yana kallanta yana murmushi , Ammi ta ce "To meyasa baku shigo na ganta ba?" Ya ce "Zan kawota watarana ta ganki" Ammi ta ce "Ai shikkenan, muna ta bakayi aure da wuri ba ashe kaikam da biyu zaka fara" Farouk dake zaune yayi dariya ya ce "Ammi yanzu nan aka ce maki ba lokaci daya zai auresu ba" Ammi ta ce "Shekara daya kaam ai kamar yau ne Farouk" murmushi sukai duk tasu, Ammi ta ce "Gobe insha Allah zanje naga lefen Jiddan" ya ce "Ohk, amma karkije da Khairiyya bakinta baya shiru" Ammi ta ce "Kanku akeji kuma" da sallama Sameer ya shigo parlorn yana rike da key din motarsa, ya mijawa Yusuf hannu suka gaisa, bayan ya zauna Ammi ta ce "Saura kai Sameer, Yusuf ya kusan zama ango, dama ku biyun nan ku aka sawa ido, yana kaucewa saura kai kuma" Sameer ya daga kafada ya ce "Ni ai da hudu zan fara Ammi" Farouk dai na zaune sai dariya yake, Sameer ya ce "Na bawa Yusuf za6i ya samo min daya, na samo daya da kaina, keda Daddy sai ku samo daddaya" Yusuf ya ce "Aa ba ruwana nikam" Sameer ya mike yana dariya ya ce "Ehh mana, kaga sai ku tayani nema, amma kuma zanfisan waccen zan samo maganar gaskiya" a tare duk suka kwashe da dariya, Ammi ta ce "Ba zancen wasa ba Sameer, da anyi maganar aure saika waske da wasa shekara 34 kana zaune min a gida ga uban ci, gara ma Yusuf baya wani ci, amma kaikam duk wacce ta aureka ta shiga uku da girki" sai murmushi yake ya nufi kaan dinning ya dauki plate, Ammi ta ce "Ka gani ko Yusuf, to ko a office haka yake, yana aiki yana ci" Yusuf dai dariya kawai yake yana kallan Sameer, ya juyo yana kallan Farouk ya ce "Yaushe zaka koma Cyprus Umar?" Farouk ya ce "Next month, hutun dama ba yawa" Yusuf ya ce "Allah ya kaimu" daga haka ya mike yana kallan Ammi ya ce "Zan tafi Ammi" Khairiyya dake kwance jikin Ammi ta ce "Yaya ka gaishe da Anty" ya ce "To zataji, bye bye" daga haka ya daga mata hannu, Sameer ya daga masa hannu ya ce "Sai yaushe kuma?" ya ce "Sai dai kazo kawai" daga haka sukai sallama ya fita a parlor, yana isa parking lot wayarshi tayi kara, ya zaro ta a pocket dinsa yana kallan message din Jiddah kamar haka _"Hello, i just text to tell u that ansa ranar auranmu nan da 1 month, and i hope u will come back soon? Saboda mu nuna farincikinmu, na hada maka favorite food dinka I luv u Yaya"_.
*For the sake of Khadija KK, ga update nan very little 😟 ba dan nacin kiba da bazanyi ba 😄 i'm so tired wallah* .
[7/29, 6:47 AM] Zarah: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
*_...شريك حياتي..._*
_{MY LIFE PARTNER}_
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_We are here to Educate, Motivate and Entertain our Readers._
_By FATIMA ✍🏻_
_31_
_08103810398_
[7/29, 6:47 AM] Zarah: *_...شريك حياتي..._*
_{MY LIFE PARTNER}_
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_We are here to Educate, Motivate and Entertain our Readers._
_By FATIMA ✍🏻_
_30_
Hannunta na rawa tayi saurin janye jikinta tana kokarin mikewa, Jawad ya durkusa yana kallan eyeballs dinta dake fitar da hawaye ya ce "Are you ok Fatima?" Ta daga masa kai tana san tafiya amma jiri takeji bana wasa ba, har lokacin yana rike da hannunta yana kallanta, ta dafa wall ta fara tafiya a hankali ya kamo ta ya ce "You sit down and rest first" girgiza masa kai tayi, ya kamo hannunta ya ajiyeta akan balcony ya ce "Don't u there try to get up, keep quite and remain still" kanta ta kifa akan cinyoyinta ta fashe da kuka, Jawad ya zauna gefenta yana kallanta da mamaki, kusan minti 5 tana kukan kafin ta dago kanta tana kallanshi ta ce "Zan iya tafiya Yaya, i'm not feeling anything" ya ce "Ohk, but what happened" tayi saurin girgiza masa kai ta ce "I'm having headache but no one offended me" daga haka ta mike walking slowly ta bar wajen, har idanuwanta sun kada sosai ta tura kofar parlon su ta shiga tana dafe da kirjinta, ba kowa a parlor hakan yasa ta nufi upstairs, tana gama hawa stairs ta shige dakinta tasa key, zubewa tayi a kasa ta fara kuka me cin rai yadda ba wanda zaiji, da kyar ta karasa kan gadonta ta jawo wayarta ta kira number Ameera, tana dagawa ta ce "Dan Allah Ameera kizo gidanmu, let me tell u ko zanji saukin abinda nakeji" Ameera da hankalinta ya tashi ta ce "What are u saying Fatima? Is Ummi not at home" tsayar da kukan Rafi'ah tayi ta ce "I'm begging u Ameera, dan Allah kizo karna mutu" cikin tashin hankali Ameera ta ce "Ohk gani nan" daga haka tayi hanging wayar. Cikin minti 10 sai gata ta shigo gidan, ta murda handle din kofar ta shigo parlorn, dan murmushi tayi ganin Ummi a parlor tare da Jawad ta ce "Ina yini Ummi" Ummi dake kallanta ta ce "Lafiya kalau Zainab, ya hutu dasu Mamanki?" A hankali ta ce "Duk lafiya suke" kallan Jawad tayi shima ta gaishe shi ya amsa, Ummi ta ce "Gashi kamar ma ta fita fa Zainab, amma bari na kirata a waya" mikewa Ameera tayi ta ce "A'a ita ta kirani, tana sama ina ga" Ummi ta ce "Ohh ta dawo kenan, to ki shiga mana" Ameera ta ce "To Ummi" daga haka ta wuce upstair. Tana murda kofar dakin taji a kulle ta fara bubbuga kofar tana kiran sunan Rafi'ah, tashi tayi ta cire hijabin jikinta sannan ta karasa kofar ta bude, Ameera ta rungumeta ta ce "What is it Fatima? Are u sick?" Rafi'ah ta tura kofar ta kamo hannun Ameera ta ce "Ameera ya zanyi, my Doctor is getting marriage" zaro ido Ameera tayi tana kallan yadda ta fashe da kuka, ta kara rungume Ameera ta ce "Allah inason shi, kema kin sani Ameera, but suddenly yau yake cemin akwai wacce zai aura after then saiya aureni, Ameera my heart is beaten i dont want to have attack" tana magana amma hawaye sunki tsaya mata, Ameera ta shiga share mata idanta ta ce "Kiyi shiru, kinsha magani kuma?" Rafi'ah ta girgiza mata kai ta ce "I took all before u came" Ameera ta kamo hamnunta ta ce "To yanzu ya zamuyi, zaki rabu dashi ne?" Da sauri Rafi'ah ta kalleta zuciyarta na bugawa ta ce "Are u out of ur senses Ameerah, ya zanyi na rabu da abinda zuciyata take so, ai koda mata uku zai aura zanje ta hudu i don't care" Ameera ta dalla mata harara ta ce "And if u don't care why are u crying?" Rafi'ah dake share hawayenta ta ce "Kinsan dai i most...is a most... I repeat a most...a fada maka magana irin haka unexpected ace bakai kuka ba, but ya zanyi Ameera ina san Yusuf fiye da tinanin kowa, amma tinda haka Allah ya tsaramin i will accept my fate and i pray, nasan Allah ya ga zuciyana banajin zan iya rayuwa da kowa inba Doctor ba, he is just a half of me Ameera" tana rife bakinta wasu siraran hawaye suka shiga sauko mata, Ameera ta mike tana murmushi ta ce "That's the best for u Teemah, kiyi ta addu'a kawai, and i will also contribute mine" rungumeta Rafi'ah rayi ta ce "Thank u friend, i luv u" Ameera ta share mata idanta ta ce "Dan Allah ki daina kuka, ai naga kece ma zakije a amarya ba'a tsohuwa ba" dariya ta bawa Rafi'ah, ta danyi murmushi ta ce "Haka ne mana, and nasan Doctor zai iya komai dan ya saki farinciki, kuma hakan da yayi shine adalci daya sanar dake tin yanzu, kinga kinsan da zamanta kenan, koda auransu yazo bazakiji kamar yadda idan baki sani ba, and last last u stop crying dear, i'm begging u" murmushi Rafi'ah ta sakeyi ta ce "Insha Allah i won't Ameerah, nagode sosai" Ameera ta yafa veil dinta ta ce "I'm going, Mama bata gida na bar su Noor su kadai" tashi Rafi'ah tayi ta zura hijabinta ta ce "Bari na raka ki" daga haka suka fito a dakin, suna saukowa downstairs Ameera ta dan rusuna ta ce "Ummi zan tafi sai anjima" Ummi ta ce "To Zainab, ki gaishe da gida" daga haka suka fita Jawad ya bisu da kallo, bakin gate Rafi'ah ta rakata sannan ta juyo, tana shiga parlorn suka hada ido da Jawad, ya dinga kallanta to make sure she isn't crying, ta wuce upstairs da sauri tana turo baki, a dakinta ta samu Ummi na duba abu a wardrobe, ta cire hijab dinta ta zauna bakin gado, Ummi ta gama tattara takardun ta juyo tana kallanta ta ce "Meya samu idonki? Kamar kinyi kuka" ta ce "Abune ya fada min" Ummi ta ce "Ya fita ne?" ta ce "Ehh" daga haka Ummi ta fita a dakin.
Shafa kansa yayi yana kallanta yana murmushi , Ammi ta ce "To meyasa baku shigo na ganta ba?" Ya ce "Zan kawota watarana ta ganki" Ammi ta ce "Ai shikkenan, muna ta bakayi aure da wuri ba ashe kaikam da biyu zaka fara" Farouk dake zaune yayi dariya ya ce "Ammi yanzu nan aka ce maki ba lokaci daya zai auresu ba" Ammi ta ce "Shekara daya kaam ai kamar yau ne Farouk" murmushi sukai duk tasu, Ammi ta ce "Gobe insha Allah zanje naga lefen Jiddan" ya ce "Ohk, amma karkije da Khairiyya bakinta baya shiru" Ammi ta ce "Kanku akeji kuma" da sallama Sameer ya shigo parlorn yana rike da key din motarsa, ya mijawa Yusuf hannu suka gaisa, bayan ya zauna Ammi ta ce "Saura kai Sameer, Yusuf ya kusan zama ango, dama ku biyun nan ku aka sawa ido, yana kaucewa saura kai kuma" Sameer ya daga kafada ya ce "Ni ai da hudu zan fara Ammi" Farouk dai na zaune sai dariya yake, Sameer ya ce "Na bawa Yusuf za6i ya samo min daya, na samo daya da kaina, keda Daddy sai ku samo daddaya" Yusuf ya ce "Aa ba ruwana nikam" Sameer ya mike yana dariya ya ce "Ehh mana, kaga sai ku tayani nema, amma kuma zanfisan waccen zan samo maganar gaskiya" a tare duk suka kwashe da dariya, Ammi ta ce "Ba zancen wasa ba Sameer, da anyi maganar aure saika waske da wasa shekara 34 kana zaune min a gida ga uban ci, gara ma Yusuf baya wani ci, amma kaikam duk wacce ta aureka ta shiga uku da girki" sai murmushi yake ya nufi kaan dinning ya dauki plate, Ammi ta ce "Ka gani ko Yusuf, to ko a office haka yake, yana aiki yana ci" Yusuf dai dariya kawai yake yana kallan Sameer, ya juyo yana kallan Farouk ya ce "Yaushe zaka koma Cyprus Umar?" Farouk ya ce "Next month, hutun dama ba yawa" Yusuf ya ce "Allah ya kaimu" daga haka ya mike yana kallan Ammi ya ce "Zan tafi Ammi" Khairiyya dake kwance jikin Ammi ta ce "Yaya ka gaishe da Anty" ya ce "To zataji, bye bye" daga haka ya daga mata hannu, Sameer ya daga masa hannu ya ce "Sai yaushe kuma?" ya ce "Sai dai kazo kawai" daga haka sukai sallama ya fita a parlor, yana isa parking lot wayarshi tayi kara, ya zaro ta a pocket dinsa yana kallan message din Jiddah kamar haka _"Hello, i just text to tell u that ansa ranar auranmu nan da 1 month, and i hope u will come back soon? Saboda mu nuna farincikinmu, na hada maka favorite food dinka I luv u Yaya"_.
*For the sake of Khadija KK, ga update nan very little 😟 ba dan nacin kiba da bazanyi ba 😄 i'm so tired wallah* .
[7/29, 6:47 AM] Zarah: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
*_...شريك حياتي..._*
_{MY LIFE PARTNER}_
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_We are here to Educate, Motivate and Entertain our Readers._
_By FATIMA ✍🏻_
_31_