Sashe 52
Gidan Misbahu Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Da suxee zata koma gidan ta, kamfani d'aya daddy ya bama mahmud a matsayin kyauta, kowa yaji dad'i matuwa. Bayan shekara biyu Haajar ta sake haihuwar d'anta namiji aka sanya sunan mahaifin daddy ana kiran shi da Abba. Lokacin su Hassan sun fara zuwa makaranta. Suxee ma ta sake haihuwa ta haifi mace Barr Kabir ya yiwa Haajar takwara ,su na kiran ta da Anty. Daga k'arshe aikin Barr Kabir ya koma bangaladash gaba d'aya, ya d'auki Matar shi da 'ya'yan shi suka koma can da zama, duk hutun k'arshen shekara suke dawowa ganin gida, wani lokacin kuma daddy ya kwashe iyalan shi gaba d'aya suje kai musu ziyara. Lokacin da auta ta kammala makaratar sakandire d'inta ,ta samu admission a Bangladesh wato babban birnin india inda su suxee ke zaune. A hannun su daddy ya damqa amanar shukra.
Hajj jamil ma Matar shi ta sake haihuwa ,aka sanya Aisha.
Tun daga wannan lokacin ,farin ciki da alkhairin Allah yaci gaba sauka a *GIDAN MISBAHU* ,rayuwa ta dawo musu sabuwa ,kowa na qaunar d'an uwan sa...
*BAYAN SHEKARA GOMA SHA BIYAR* Auta shukra tayi aure a can bangaladash ,ta auri wani abokin aikin Barr Kabir har ma Allah ya azurta su da yara uku mata biyu namiji d'aya. A b'angaren daddy 'ya'yan shi tara ,Hassan da hussaina sun gama secondary school d'in su ,Hassan ha samu admission a k'asar paris a inda sameer babban d'an Hajj jamil ke aiki, hussaina kuma ta samu a jami'ar d'an fodiyo dake nan jahar sakkwato itada Suxee k'arama 'yar hajj jamil da suke sa'anni,,, su Amna da ummi kuma na shirye-shiryen gama sakandire ,yayin da Abba ke aji uku a sakandire, Abdul-Ahad na aji biyu a sakandire, sai Abdul-jalil dake aji d'aya ,Husnat da Auta Hafsat kuma na primary...
Hajj jamil shi kuma 'ya'yan shi shida, sameer, suxee ,Aisha, mukhtar, Ali sai Auta Asma'u.
Suxee ma yaranta shida, Mahmud, Anty, Hassan da hussaini, khadija da kuma Hamida.
Zumunci yaci gaba tsakanin daddy da hajj jamil Dan yanzu haka ana shirye-shiryen bikin d'an hajj jamil sameer da kuma hussaina 'yar gidan daddy. Sai kuma Hassan Dan gidan daddy da Aisha er gidan hajj jamil Wannan had'i yayiwa kowa dad'i...
A cikin wa'yannan shekarun kuma an yi rashe-rashe ,Dan kuwa Hajiya sakina ta rasu ,yayar daddy Hajiya bara ta rasu itama, malam na Allah kakan kubra shima ya rasu. Anan sai dai muce Allah ya jiqan wa'yanda suka Riga mu gidan gaskiya.
Bayan bikin su hussaina ,daddy na zaune yadda iyali suka dabaibaye shi, ga 'ya'ya ga jikoki. Murmushi daddy yayi tare da cewa _Bayan wuya sai dad'i_...
*_____TAMMAT__________________________*
ALHAMDULILLAHI ALA KULLI HALIN. GODIYA TA TABBATA GA ALLAH MAI KOWA MAI KOWA WANDA CIKIN IYAWAR SA DA YADDAR SA YA BANI IKON FARA WANNAN LITTAFI MAI SUNA GIDAN MISBAHU ,A YAU KUMA ALLAH YA NUFA NA KAMMALA WANNAN LITTAFI, FATAR ALLAH YA YAFE MIN KURAKUREN DAKE CIKI ,ABUNDA NAYI DAIDAI KUMA ALLAH YA BANI LADAN SHI.
MASOYA NA MASU BIBIYAR WANNAN LITTAFI INA MIK'A SAQON GAISUWA TA GARE KU ,DA ADDU'AR ALLAH YABAR QAUNA. NAGODE SOSAI DA SOYAYYAR DA KU KE NUNA MIN.😘💖💖
SAI KUN JI NI A SABON LITTAFI NA INSHA ALLAHU RABBI MAI SUNA...
TAKU HAR KULLUM💃
SIDIYA...✍️09064458468
Hajj jamil ma Matar shi ta sake haihuwa ,aka sanya Aisha.
Tun daga wannan lokacin ,farin ciki da alkhairin Allah yaci gaba sauka a *GIDAN MISBAHU* ,rayuwa ta dawo musu sabuwa ,kowa na qaunar d'an uwan sa...
*BAYAN SHEKARA GOMA SHA BIYAR* Auta shukra tayi aure a can bangaladash ,ta auri wani abokin aikin Barr Kabir har ma Allah ya azurta su da yara uku mata biyu namiji d'aya. A b'angaren daddy 'ya'yan shi tara ,Hassan da hussaina sun gama secondary school d'in su ,Hassan ha samu admission a k'asar paris a inda sameer babban d'an Hajj jamil ke aiki, hussaina kuma ta samu a jami'ar d'an fodiyo dake nan jahar sakkwato itada Suxee k'arama 'yar hajj jamil da suke sa'anni,,, su Amna da ummi kuma na shirye-shiryen gama sakandire ,yayin da Abba ke aji uku a sakandire, Abdul-Ahad na aji biyu a sakandire, sai Abdul-jalil dake aji d'aya ,Husnat da Auta Hafsat kuma na primary...
Hajj jamil shi kuma 'ya'yan shi shida, sameer, suxee ,Aisha, mukhtar, Ali sai Auta Asma'u.
Suxee ma yaranta shida, Mahmud, Anty, Hassan da hussaini, khadija da kuma Hamida.
Zumunci yaci gaba tsakanin daddy da hajj jamil Dan yanzu haka ana shirye-shiryen bikin d'an hajj jamil sameer da kuma hussaina 'yar gidan daddy. Sai kuma Hassan Dan gidan daddy da Aisha er gidan hajj jamil Wannan had'i yayiwa kowa dad'i...
A cikin wa'yannan shekarun kuma an yi rashe-rashe ,Dan kuwa Hajiya sakina ta rasu ,yayar daddy Hajiya bara ta rasu itama, malam na Allah kakan kubra shima ya rasu. Anan sai dai muce Allah ya jiqan wa'yanda suka Riga mu gidan gaskiya.
Bayan bikin su hussaina ,daddy na zaune yadda iyali suka dabaibaye shi, ga 'ya'ya ga jikoki. Murmushi daddy yayi tare da cewa _Bayan wuya sai dad'i_...
*_____TAMMAT__________________________*
ALHAMDULILLAHI ALA KULLI HALIN. GODIYA TA TABBATA GA ALLAH MAI KOWA MAI KOWA WANDA CIKIN IYAWAR SA DA YADDAR SA YA BANI IKON FARA WANNAN LITTAFI MAI SUNA GIDAN MISBAHU ,A YAU KUMA ALLAH YA NUFA NA KAMMALA WANNAN LITTAFI, FATAR ALLAH YA YAFE MIN KURAKUREN DAKE CIKI ,ABUNDA NAYI DAIDAI KUMA ALLAH YA BANI LADAN SHI.
MASOYA NA MASU BIBIYAR WANNAN LITTAFI INA MIK'A SAQON GAISUWA TA GARE KU ,DA ADDU'AR ALLAH YABAR QAUNA. NAGODE SOSAI DA SOYAYYAR DA KU KE NUNA MIN.😘💖💖
SAI KUN JI NI A SABON LITTAFI NA INSHA ALLAHU RABBI MAI SUNA...
TAKU HAR KULLUM💃
SIDIYA...✍️09064458468