Sashe 23
Gidan Misbahu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kwantar da hankalin ka ,fita mubar maka gidan ka ai ya zama dole ,kar manta mu bak'i ne amma bana zana ba na tafiya ,ziyara mukan kawo saboda a gana a kuma sada zumunta. Abunda muke so d'aya ne be kai biyu ba. Da kuma zaka bamu had'in kai cikin mintuna da basu Gaza sha biyar ba zamu yi komai mu gama cikin lokaci, kaga ka taimaki kan ka ka kuma yi mana saving time ,Dan lokaci da kake gani Abu ne me matuqar amfani a rayuwar mu." Dake wa tare da sake fuska d'an ta'addan yayi kafin yaci gaba da cewa "kaga wannan kyaky-kyawar budurwan bake so kawai inga ka angon ce da ita nad'an wani lokaci ,idan kayi mun wannan ka gama mun komai ,idan kuma kak'i labari ze sauya"...
Wani irin zaro ido Haajar tayi ,tsantsar firgici da tsoro yasa bugun zuciyar ta tsananta kamar ana harba ganga ,daddy ko jin maganar yayi kamar saukar arado.
" ina baze yu ba ,idan ma turo Ku akayi to kuje Ku sanar da me shi yayi a banza ,Dan wallahil azim sedai Ku d'auki raina dadai in aikata abunda kuke so in aikata" daddy ya fad'a rai a matuqar b'ace...
Ogan 'yan fashin yace "lallai kuwa daka tafka kuskuren dahar kabar duniya ba zaka tab'a manta wa dashi ba. Kaga wa'yancan yaran naka ,ya nuna masa k'ofa ,a gaban ka zan kwanta dasu d'aya bayan d'aya kuma in saka yarana suyi kamar yadda nayi ,bayan mun gama kuma zan kashe su a gaban ba ba'a bayan kaba. Ina tunanin wannan shine Abu mafi d'aci da koda ban kashe kaba ze iya zama sanadiyyar bugawar zuciyar ka cikin sakan talatin. Saboda haka wanne ka zab'a??? Ban kuma cire maka ko wacce a cikin suba hatta 'yar k'aramar cikin su (da cewa auta) Dan k'ananan yaran ma kusan sun fi manya gishiri, kai wannan d'in ma ya nuna Haajar itama bazamu bar maka mutuncin taba warwas zamu maka haihuwar mayya akace ina d'a tace ta cinye"....
Shiru daddy yayi Dan gaba ki d'aya yanzu kam ya sare, babu abunda yake ambata a k'asan zuciyar shi se sunan Allah da Neman taimako a wajen shi. Ganin yayi shiru yasa ogan 'yan fashin cewa
" karka manta na gaya maka lokaci Abu ne mai tsada a wajen mu, saboda haka kai idan tsabar ya gagare ka ni na tsabar maka.... Ku rufe min su"... Ogan ya k'arasa fad'a tare da nufar hanyar waje alamar wajen su suxee ya nufa...
Kuka Haajar take yi tana shurin daddy akan yayi wani Abu ,amma.....
MUJE ZUWA💃
TAKU HAR KULLUM
SIDIYA...✍️
[8/8, 7:20 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠
*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)
*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*
_BABI NA TALATIN DA BIYU_
*___________________________*
_Har ogan 'yan fashin ya kusa fita ,Haajar ta sance d'aurin dake bakin ta tare da dakatar dashi cikin disash-shen muryar ta da baya fita sosai. Dawo wa baya yayi cikin isa da k'asaita tare da d'aga kai alamar ya akayi?_
_Haajar dake shash-shekan kuka tace "Dan Allah kuyi hak'uri Ku k'yale su kar Ku musu komai ,ze yi duk abunda kuke so yayi indai baza Ku tab'a wa'yancan yaran ba"...
Da mamaki daddy ya kafe ta da ido tare da cewa " Haajar ba kida hankali ne? Ba kiji abunda yake so na aikata miki bane? Fyad'e fa yace ko bakiji bane?"
Wasu hawayen bak'in ciki ne da takaici ya shiga reto a fuskar Haajar wani na bin wani ,k'ok'arin share hawayen ta tayi tace "Daddy naji sosai ,naji abunda suke so ka aikata mun. Amma kai ma baka ji abunda suka fad'a bane akan cewa lallai idan bakayi hakan ba zasu lalata rayuwar su Haseena? Me wa'yannan yaran suka sani? Me suka yi dahar suka cancanci irin wannan d'anyen aika-aikar? Saboda haka bazan iya jure kallon su a irin wani yanayi me kama da wannan ba balle kwatankwacin sa ,na yadda na bada kaina fansa akan su."
Wani irin rufe ido Daddy yayi yana jin wani d'aci a ranshi, a lokaci guda kuma son Haajar ya k'ara ratsa kowani sassa da jijiyoyi na jikin shi. Kafin yayi magana yaji ogan 'yan fashin nan na tafi, tare da cewa
"Good! Kin kyauta sosai. Saboda haka na Baku minti goma. Idan mintuna goman nan suka cika ba kuyi kamar yadda nace ba ,to lallai Ku shirya haihuwar wasu 'ya'yan amma ba wa'yancan na waje ba..." K'ofa yasa aka bud'e, yace "Ku kalla Ku gani"
Waigawar da zasuyi suka ga mutum uku akan su suxee kowanne ya d'ora musu bindiga akai, alamar a shirye yake yayi harbi matuqar an bashi umurni,,,sannan yasa aka rufe masa k'ofar...
Hankalin haajar ne ya sake tashi. Ganin da tayi na daddy baze iya tunkaro taba yasa ta kai masa kanta.
Tana ji tana gani daddy ya rabata ta da 'yan matancin ta. Duk da irin rad'ad'i da azaba dake k'ok'arin ratsa ta a wannan lokacin bakin ta be kasa furta addu'ar saduwa ba. Shigan da daddy ya mata wani irin shiga ne dashi kanshi be San yayi shi ba ,shiga ne irin Wanda ya saba yi da matan shi ,a tunanin shi duk hakan take.
Wani abun da na lura dashi shine kamar duk a cikin matan daddy be tab'a auren ainahin abunda ake cewa cikakkiyar budurwa ba ,Dan yanayin yadda yake shigar Haajar ya tabbatar da hakan...
Wani irin k'ara Haajar ta saki lokacin da daddy yayi nasarar yaga mata rigar budurcin ta, saboda wani irin azaba daya ratsa ta Wanda bata tab'a sanin akwai shi a duniya ba. A hankali take sauke numfashin ta Dan gaba ki d'aya iskan duniyar nan ji tayi ya mata kad'an wajen shak'a...
Wani irin son ta da tausayin tane ya kama daddy ,be San lokacin da hawaye ya fara zubo masa ba, musamman daya ke ganin wacce tafiye masa komai a rayuwa a cikin wannan halin....
Wani dariyar ta'addanci ogan 'yan fashin nan yayi, had'ida wani irin tafi me k'ara, tare da cewa "Job done! Good of u!" Yana gama fad'ar hakan yayi pito ,gaba d'aya yaran shi suka zagaye shi. Hannu ya Sara wa daddy tare da cewa "Good bye"... Yana gama fad'ar hakan suka bar wajen da alama tafiya suka yi gaba d'aya...
Suna fito ba shiri daddy yayo kan Haajar yana jijjiga ta ganin da yayi kamar ko numfashi bata yi ,d'ago ta daze yi se ganin yayi tana zubarda jini. Iya gigicewa daddy ya gigita. Jijjiga ya shiga yi yana kuka kamar wani yaro tare da sako zance iri-iri "Dan Allah ki tashi Haajar. Ki tashi,,,Haajar karki tafi ki barni ,kyace rayuwa ta ,ban tab'a sanin menene dad'in rayuwa ba seda na had'u dake ,kece jin dad'i na dani da yarana,,,,Haajar!!!" Daddy ya dinga maimaitawa kamar wani zazzautacce.
A hankali Haajar ta fara bud'e jajayen idanuwan ta. K'ok'arin d'aga hannun ta take yi a haka har ta samu nasarar cin k'arfin hannun ,tana nuna masa k'ofa.
Cike da zumud'i daddy yace "me kike so?"
Hannun ta ya kalla yaga inda take nuna masa alamar yaje ya dubo su haseena...
Yace "Su Auta?".
Lumshe ida tayi ,se ga wasu siraran hawaye nabin gefen kuncin ta...
Yace " bazan iya nisa dake ba Haajar "
Tattaro duk wani kuzarin ta tayi ta bud'e baki a hankali tace cikin muryatta da se kayi da gaske kafin ka iya gano me take cewa tace "Kaje ka dubo su daddy"...
Ba shiri daddy ya ajiye ta ,Dan duk dramar nan da ake akan hannun shi take, ya nufi wajen. A d'ad'd'aure yagan su ,da alama tun d'aurin da suka musu na farko ne ,sun galabaita ,gaba d'aya k'arfin su ya k'are. K'ok'arin kwance su ya fara yi.
Auta har bacci ya d'auke ta daga nan inda take a d'aure, Suxee kuwa tun tana kukan ,har ya koma sedai hawaye na ke zuba daga idanuwan ta. Tsoro daddy yaji lokacin daya ga ya kwance haseena ta fad'o a jikin shi warwas ,ya d'ago ta ,se jin yayi ya canb'ala hannun shi cikin jini, dubawar daze yi se ganin yayi ta dafe gefen cikin ta ,ga wani jini me guda-guda dake b'ul'bulowa...
Murya a rud'e daddy yace " meya same ta? Haseena!!!Haseena!!! "
Cikin muryar kuka suxee tace "Harbin ta sukayi da bindiga daddy saboda ta musu taurin kai. Sun zo suci zarafin mune ita kuma ta nuna bata yadda ba ,shine suka harbe ta a ciki...."
Wani irin tashin hankali ne ya bayyana k'arara a tattare da Daddy. Kuka yake yana fad'in "me yasa zasu mun haka? Me na musu? Me iyali na suka musu da suka cancanci wannan wulaqancin haka???"...
Ganin baze samu amsar tambayoyin shi a wajen kowa ba yasa ya tashi a daburce ya suri Haseena yakai ta mota ,sannan ya dawo ya d'auko Haajar a k'irjin shi kamar wata 'yar tsana yakai ta mota itama ,suxee ta d'auki auta ,suka bar gidan ,basu taka burki ko inaba se asibitin Dr. Zaidu...
A can suka kwana gaba d'ayan su... Seda safe ya kira Hajj Jamil yake sheda masa akan ya same sa asibitin Dr. Zaidu ,amma be sanar dashi komai ba.
Hankalin Hajj Jamil ya tashi sosai Dan a tunanin shi ko ciwon Daddy ne ya sake tashi. Barin abunda yake yi yayi ya taka mota se asibitin...
_Washe gari su Hajiya Kubra suka duro Nigeria_....
MUJE ZUWA💃
TAKU HAR KULLUM
SIDIYA...✍️
[8/9, 4:19 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠
*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)
*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*
_BABI NA TALATIN DA UKU_
*___________________________*
_Da Suxee Hajj Jamil ya fara cin karo ,tsabar tsoro yasa tana ganin shi da gudu taje ta rumgume shi tare da fashewa da wani marayan kuka me ban tausayi. Wannan Abu ba kad'an ba ya sake d'aga hankalin hajj Jamil har ya rasa da wani Kalma ze yi amfani wajen lallashin suxee Dan duk a tunanin shi ko wani abun ne ya samu Daddy. Lallashin ta ya shiga yi da duk wani kalma me taushi daya zo bakin shi. Seda suka samu wuri suka zauna ,sannan yake tambayar ta ina Daddy???_
Wani irin zaro ido Haajar tayi ,tsantsar firgici da tsoro yasa bugun zuciyar ta tsananta kamar ana harba ganga ,daddy ko jin maganar yayi kamar saukar arado.
" ina baze yu ba ,idan ma turo Ku akayi to kuje Ku sanar da me shi yayi a banza ,Dan wallahil azim sedai Ku d'auki raina dadai in aikata abunda kuke so in aikata" daddy ya fad'a rai a matuqar b'ace...
Ogan 'yan fashin yace "lallai kuwa daka tafka kuskuren dahar kabar duniya ba zaka tab'a manta wa dashi ba. Kaga wa'yancan yaran naka ,ya nuna masa k'ofa ,a gaban ka zan kwanta dasu d'aya bayan d'aya kuma in saka yarana suyi kamar yadda nayi ,bayan mun gama kuma zan kashe su a gaban ba ba'a bayan kaba. Ina tunanin wannan shine Abu mafi d'aci da koda ban kashe kaba ze iya zama sanadiyyar bugawar zuciyar ka cikin sakan talatin. Saboda haka wanne ka zab'a??? Ban kuma cire maka ko wacce a cikin suba hatta 'yar k'aramar cikin su (da cewa auta) Dan k'ananan yaran ma kusan sun fi manya gishiri, kai wannan d'in ma ya nuna Haajar itama bazamu bar maka mutuncin taba warwas zamu maka haihuwar mayya akace ina d'a tace ta cinye"....
Shiru daddy yayi Dan gaba ki d'aya yanzu kam ya sare, babu abunda yake ambata a k'asan zuciyar shi se sunan Allah da Neman taimako a wajen shi. Ganin yayi shiru yasa ogan 'yan fashin cewa
" karka manta na gaya maka lokaci Abu ne mai tsada a wajen mu, saboda haka kai idan tsabar ya gagare ka ni na tsabar maka.... Ku rufe min su"... Ogan ya k'arasa fad'a tare da nufar hanyar waje alamar wajen su suxee ya nufa...
Kuka Haajar take yi tana shurin daddy akan yayi wani Abu ,amma.....
MUJE ZUWA💃
TAKU HAR KULLUM
SIDIYA...✍️
[8/8, 7:20 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠
*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)
*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*
_BABI NA TALATIN DA BIYU_
*___________________________*
_Har ogan 'yan fashin ya kusa fita ,Haajar ta sance d'aurin dake bakin ta tare da dakatar dashi cikin disash-shen muryar ta da baya fita sosai. Dawo wa baya yayi cikin isa da k'asaita tare da d'aga kai alamar ya akayi?_
_Haajar dake shash-shekan kuka tace "Dan Allah kuyi hak'uri Ku k'yale su kar Ku musu komai ,ze yi duk abunda kuke so yayi indai baza Ku tab'a wa'yancan yaran ba"...
Da mamaki daddy ya kafe ta da ido tare da cewa " Haajar ba kida hankali ne? Ba kiji abunda yake so na aikata miki bane? Fyad'e fa yace ko bakiji bane?"
Wasu hawayen bak'in ciki ne da takaici ya shiga reto a fuskar Haajar wani na bin wani ,k'ok'arin share hawayen ta tayi tace "Daddy naji sosai ,naji abunda suke so ka aikata mun. Amma kai ma baka ji abunda suka fad'a bane akan cewa lallai idan bakayi hakan ba zasu lalata rayuwar su Haseena? Me wa'yannan yaran suka sani? Me suka yi dahar suka cancanci irin wannan d'anyen aika-aikar? Saboda haka bazan iya jure kallon su a irin wani yanayi me kama da wannan ba balle kwatankwacin sa ,na yadda na bada kaina fansa akan su."
Wani irin rufe ido Daddy yayi yana jin wani d'aci a ranshi, a lokaci guda kuma son Haajar ya k'ara ratsa kowani sassa da jijiyoyi na jikin shi. Kafin yayi magana yaji ogan 'yan fashin nan na tafi, tare da cewa
"Good! Kin kyauta sosai. Saboda haka na Baku minti goma. Idan mintuna goman nan suka cika ba kuyi kamar yadda nace ba ,to lallai Ku shirya haihuwar wasu 'ya'yan amma ba wa'yancan na waje ba..." K'ofa yasa aka bud'e, yace "Ku kalla Ku gani"
Waigawar da zasuyi suka ga mutum uku akan su suxee kowanne ya d'ora musu bindiga akai, alamar a shirye yake yayi harbi matuqar an bashi umurni,,,sannan yasa aka rufe masa k'ofar...
Hankalin haajar ne ya sake tashi. Ganin da tayi na daddy baze iya tunkaro taba yasa ta kai masa kanta.
Tana ji tana gani daddy ya rabata ta da 'yan matancin ta. Duk da irin rad'ad'i da azaba dake k'ok'arin ratsa ta a wannan lokacin bakin ta be kasa furta addu'ar saduwa ba. Shigan da daddy ya mata wani irin shiga ne dashi kanshi be San yayi shi ba ,shiga ne irin Wanda ya saba yi da matan shi ,a tunanin shi duk hakan take.
Wani abun da na lura dashi shine kamar duk a cikin matan daddy be tab'a auren ainahin abunda ake cewa cikakkiyar budurwa ba ,Dan yanayin yadda yake shigar Haajar ya tabbatar da hakan...
Wani irin k'ara Haajar ta saki lokacin da daddy yayi nasarar yaga mata rigar budurcin ta, saboda wani irin azaba daya ratsa ta Wanda bata tab'a sanin akwai shi a duniya ba. A hankali take sauke numfashin ta Dan gaba ki d'aya iskan duniyar nan ji tayi ya mata kad'an wajen shak'a...
Wani irin son ta da tausayin tane ya kama daddy ,be San lokacin da hawaye ya fara zubo masa ba, musamman daya ke ganin wacce tafiye masa komai a rayuwa a cikin wannan halin....
Wani dariyar ta'addanci ogan 'yan fashin nan yayi, had'ida wani irin tafi me k'ara, tare da cewa "Job done! Good of u!" Yana gama fad'ar hakan yayi pito ,gaba d'aya yaran shi suka zagaye shi. Hannu ya Sara wa daddy tare da cewa "Good bye"... Yana gama fad'ar hakan suka bar wajen da alama tafiya suka yi gaba d'aya...
Suna fito ba shiri daddy yayo kan Haajar yana jijjiga ta ganin da yayi kamar ko numfashi bata yi ,d'ago ta daze yi se ganin yayi tana zubarda jini. Iya gigicewa daddy ya gigita. Jijjiga ya shiga yi yana kuka kamar wani yaro tare da sako zance iri-iri "Dan Allah ki tashi Haajar. Ki tashi,,,Haajar karki tafi ki barni ,kyace rayuwa ta ,ban tab'a sanin menene dad'in rayuwa ba seda na had'u dake ,kece jin dad'i na dani da yarana,,,,Haajar!!!" Daddy ya dinga maimaitawa kamar wani zazzautacce.
A hankali Haajar ta fara bud'e jajayen idanuwan ta. K'ok'arin d'aga hannun ta take yi a haka har ta samu nasarar cin k'arfin hannun ,tana nuna masa k'ofa.
Cike da zumud'i daddy yace "me kike so?"
Hannun ta ya kalla yaga inda take nuna masa alamar yaje ya dubo su haseena...
Yace "Su Auta?".
Lumshe ida tayi ,se ga wasu siraran hawaye nabin gefen kuncin ta...
Yace " bazan iya nisa dake ba Haajar "
Tattaro duk wani kuzarin ta tayi ta bud'e baki a hankali tace cikin muryatta da se kayi da gaske kafin ka iya gano me take cewa tace "Kaje ka dubo su daddy"...
Ba shiri daddy ya ajiye ta ,Dan duk dramar nan da ake akan hannun shi take, ya nufi wajen. A d'ad'd'aure yagan su ,da alama tun d'aurin da suka musu na farko ne ,sun galabaita ,gaba d'aya k'arfin su ya k'are. K'ok'arin kwance su ya fara yi.
Auta har bacci ya d'auke ta daga nan inda take a d'aure, Suxee kuwa tun tana kukan ,har ya koma sedai hawaye na ke zuba daga idanuwan ta. Tsoro daddy yaji lokacin daya ga ya kwance haseena ta fad'o a jikin shi warwas ,ya d'ago ta ,se jin yayi ya canb'ala hannun shi cikin jini, dubawar daze yi se ganin yayi ta dafe gefen cikin ta ,ga wani jini me guda-guda dake b'ul'bulowa...
Murya a rud'e daddy yace " meya same ta? Haseena!!!Haseena!!! "
Cikin muryar kuka suxee tace "Harbin ta sukayi da bindiga daddy saboda ta musu taurin kai. Sun zo suci zarafin mune ita kuma ta nuna bata yadda ba ,shine suka harbe ta a ciki...."
Wani irin tashin hankali ne ya bayyana k'arara a tattare da Daddy. Kuka yake yana fad'in "me yasa zasu mun haka? Me na musu? Me iyali na suka musu da suka cancanci wannan wulaqancin haka???"...
Ganin baze samu amsar tambayoyin shi a wajen kowa ba yasa ya tashi a daburce ya suri Haseena yakai ta mota ,sannan ya dawo ya d'auko Haajar a k'irjin shi kamar wata 'yar tsana yakai ta mota itama ,suxee ta d'auki auta ,suka bar gidan ,basu taka burki ko inaba se asibitin Dr. Zaidu...
A can suka kwana gaba d'ayan su... Seda safe ya kira Hajj Jamil yake sheda masa akan ya same sa asibitin Dr. Zaidu ,amma be sanar dashi komai ba.
Hankalin Hajj Jamil ya tashi sosai Dan a tunanin shi ko ciwon Daddy ne ya sake tashi. Barin abunda yake yi yayi ya taka mota se asibitin...
_Washe gari su Hajiya Kubra suka duro Nigeria_....
MUJE ZUWA💃
TAKU HAR KULLUM
SIDIYA...✍️
[8/9, 4:19 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠
*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)
*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*
_BABI NA TALATIN DA UKU_
*___________________________*
_Da Suxee Hajj Jamil ya fara cin karo ,tsabar tsoro yasa tana ganin shi da gudu taje ta rumgume shi tare da fashewa da wani marayan kuka me ban tausayi. Wannan Abu ba kad'an ba ya sake d'aga hankalin hajj Jamil har ya rasa da wani Kalma ze yi amfani wajen lallashin suxee Dan duk a tunanin shi ko wani abun ne ya samu Daddy. Lallashin ta ya shiga yi da duk wani kalma me taushi daya zo bakin shi. Seda suka samu wuri suka zauna ,sannan yake tambayar ta ina Daddy???_