Sashe 12
Gidan Misbahu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ni ina ganin lokaci yayi daya kamata muyi wa toka hanci. A gani na MISBAHU rayuwar Gidan ka na buqatar mace me TAUHIDI,,, ita kad'ai ce zata iya zama dakai da zuciya d'aya ,ta kuma yi yak'i wajen ganin ta dawo maka da martabar kujeran ka na cikakken namiji me inci. Ina ganin lokaci yayi da zaka farka daga dogon suman da kayi ,dan wannan ya wuce a kira shi da nannauyan bacci. MISBAHU ,kwatakwata baka San me ake cewa jin dad'in rayuwar aure ba ,kai ba jin dad'in aure kad'ai ba ,baka ma San me ake cewa soyayya ba ,idan ban manta ba ,daga auren ka na farko har zuwa na ukun nan da ake shirin yi ,ba Wanda kayi Dan ra'ayin kan ka, ko wacce had'a ka akayi da ita. Kubra matar ka ta farko Hajiya Gwaggo ce sanadiyyar auren ,wanda 'ya ce ga Abokin mahaifin ka Allah ya jik'an rai ,ga Khaltum ita kuma wacce zab'in Hajiya ce, ga wannan za ake magana ita duk dai zani ce ta tadda muje. To yaushe zakayi incin kanka ,da har zaka fara bawa zuciyar ka daman ta zab'i abunda take so? Ko kuwa kana nufin haka rayuwar ka zata ci gaba da tafiya a gurgunce?"
Tunda Hajj Jamil ya fara magana ,daddy ya natsu yana sauraren shi ,tabbas yasan duk abunda yake gaya masa gaskiya ne ,Amma shi ta ina ma ya kamata ya fara ,tunda yake a rayuwa be tab'a furta wa wata 'ya mace Kalmar so ba, shi dama baya shiga sabgar mata ,to ta ina kuma ze fara Neman mace har ma me TAUHIDI...
Ajiyan zuciya ya sauke, kafin yace "To yanzu Hajj Jamil ta ina zan fara?"
"Bincika wa zaka yi ,ko kuma kasa a duba maka ,sannan se kaci gaba da Addu'a."
"Shi kenan Allah yasa a dace d'in, zanyi bakin k'ok'ari na" inji daddy
Hajj Jamil yace "gaskiya kam da yafi".
A ranar ma Daddy a gidan hajj Jamil ya kwana. Washe gari da ze koma gidan shi, Hajj Jamil ya buqaci akan yabar su suxee sud'an kwana biyu anan d'in, tunda ga Haajar nan tana tare dasu ,har zuwa lokacin da ze k'ara auren sa na uku ,ita kuma aga kamun ludayin ta. Daddy be musa masa ba ,Dan be tab'a jin akwai wata alfarma da Hajj Jamil ze nema a wajen sa ya kasa yi masa ba.
Koda su suxee suka samu labarin zasu zauna a gidan Hajj Jamil nad'an wani lokaci ,sosai suka yi murna ,Dan haseena har cewa tayi " Allah yasa ma Daddy yabar mu anan gaba d'aya "...
GIDAN DADDY...tun bayan tafiyar daddy da yaran shi ,su kubra suka bar k'asar zuwa GERMANY...
MUJE ZUWA💃
TAKU HAR KULLUM
SIDIYA...✍️
[7/24, 8:55 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠
*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)
*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*
_BABI NA GOMA SHA TAKWAS_
*_________________________*
_Bayan Daddy ya dawo gida ,bedroom d'in shi ,ya wuce Dan ya aje kayan shi ya watsa ruwa ,be ko lura da drawern kud'in shi dake bud'e ba. Se bayan ya fito wanka ne ,ya nufi Wardrobe Dan d'aukan k'ananan kaya ya sanya wa jikin shi ,sakamakon wani zafi da ake a wunin ranar. Guiwar k'afar shine yaci karo da marfin drawern dake bud'e ta k'asa. D'an guntun tsaki yayi ,tare da rusunawa ze rufe marfin ,amma a mamakin shi wayam drawern bako sisi ,zaro ido ya shiga yi ,gaba d'aya gurfanewa yayi akan guiwowin shi guda biyu ya shiga bin cike drowowin d'akin amma taro ba sisi. Nan take wani zufa ya fara tartso masa ,kud'i ne ba k'ananan kud'i ba ya ajiye ,Wanda shi kanshi baze ce ga adadin su ba. Tunani ya fara yi ,waye ze masa wannan mummunan abun ,to ko dai bayan tafiya na b'arayi sun shigo ne? Daddy ya tambayi kan shi. Dak'yar ya iya mik'e wa ,ya saka k'ananan kayan daya daya Ciro ,fito wa yayi ya nufi wajen me gadi ,jikin shi a mace yake tafiyan, har wani dishi-dishi yake gani ,a haka har ya iso wajen me gadi. Babangida me gadi na ganin shi ,da sauri ya k'araso_
"Barka da fitowa Alhaji!"
kasa bud'e baki daddy yayi ya amsa ,dak'yar ya iya k'arfin halin cewa "Babangida bayan nayi tafiya dawa dawa yazo gidan nan?"
Babangida yace "Eh to gaskiya Alhaji ,kasan yadda gidan namu yake koda yaushe cikin bak'i su Hajiya suke maza da mata. Bayan tafiyar Ku ma dai hakan ne ,sedai awa she gari suma Hajiya uwargida d Hajiya amarya suka yi tafiya ,sun gaya mun cewa ,duk Wanda yazo Neman su ince sun tafi wace k'asa ma??? Am yauwa GERMANY!!!"
"Akwai wa'yanda suka shiga sashen na ne?" Daddy ya sake tambayar shi
Babangida yace "A'ah to gaskiya Alhaji bazan San wannan ba, sedai ko su Hajiya ,Dan su kad'ai nake ganin suke wurgawa ta wajejen".
Wani irin jiri ne ya iba daddy ,saura kad'an yakai k'asa ,badan Babangida yayi saurin taro shi ba. A kid'ime babangida ke fad'in " ba kada lafiya ne Alhaji?? Ko dai akai ka Asibiti ne???" Shidai daddy shi kad'ai yasan me yake ji ,kai ya gyad'a wa babangida alamar a'ah ,sannan ya masa nuni akan ya taimaka masa ya koma ciki. Da taimakon babangida daddy ya k'arasa ciki, suna shiga parlou daddy yace "Banni anan in kwanta ,zaka iya tafiya". Daddy ya fad'a murya can k'asa. Fatar samun sauqi babangida ya yiwa daddy sannan yaja masa k'ofa ya koma bakin aikin shi cike da tausayin me gidan nashi. Bayan fitar babangida ,tashi daddy yayi yana daddafa bango saboda wani irin jiri dake shirin buga shi da k'asa ,wayar shi ya lalubo ya turawa Hajj Jamil text, seda ya tabbatar yaje sannan ya kashe wayar ya ajiye. Kan kace me zazzab'i me zafin gaske ya rufe daddy ,jikin shi har karkarwa yake yi ,idanuwan shi na wani kakkafewa kamar me shirin barin duniya.
_Ina gida ba nida lafiya ,I need ur help_ Hajj Jamil ya furta " Subhanallahi ! Bayan ya gama karanta text d'in daddy. Cikin ran shi yake raya, me kuma ya faru bayan ya koma gida, bayan ni nan mun rabu lafiya qlau dashi?" Ganin baze samu amsa a wajen kowa ba ,yasa yayi hanzarin d'aukan mukullan motar shi ,ba tare da ya ga yawa kowa inda zashi ba. Cikin mintunan da basu gaza sha biyar zuwa ashirin ba Hajj Jamil yakai gidan Daddy ,a bakin gate yayi parking motar shi ,Dan ba yada kuzarin dahar ze iya shiga da mota ,da sauri yayi parking motar ya shiga gidan. Masu gadi se gaida shi suke amma ina ,shi ko jin su ma bayayi ,hankalin shi ya wurin yaje yaga halin da aminin shi ya shiga. Sauri yake yi hadda d'an had'a wa da gudu ,a haka har ya k'arasa sashen Daddy
Be tsaya wata wata ba kawai ya bud'e k'ofar tare da sa kai cikin parloun ,da sallama d'auke a bakin shi. Waige waige ya shiga yi yana baza ido ,yaga ta inda ze hango mutum amma be hango kowa ba. Sallama ya sake yi ta yadda idan ma akwai mutum yasan ze iya jiyo shi amma shiru. Ganin ba alamar kowa yasa ya nufi bedroom d'in. Se da ya fara knocking tukunna ,Nan ma shiru.
Tunani ya fara yi ,to ina Daddy ze shiga ,bayan ya gaya masa yana gida ba yada lafiya ,k'ofar fita ya nufa ,da niyyar yaje ya tambayi koda d'aya daga cikin masu aikin gidan. Har yakai bakin k'ofa ,se kuma wata zuciyar tace masa 'kai koma dai ka duba ciki ,Daddy na nan ba inda ze je' ,fasa fita yayi ,maida k'ofar yayi ya rufe ,sannan ya nufi bedroom d'in, wannan karon yana zuwa bud'e wa yayi tare da shiga ciki.
Taku d'aya yayi ,be kai na biyu ba ,ya hango Daddy tsube a tsakar d'aki warwass. Ba shiri ya k'araso da gudu a lokaci d'aya yana furta "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un"
"MISBAHU!!! MISBAHU!!!" Hajj Jamil ya shiga girgiza shi yana kiran sunan shi ,cike da tashin hankali da fargaba. Juyo shin da zeyi ,se yaga ko numfashi baya yi ,se wasu siririn hawayen dake saukowa daga gefen idon shi na hagu...
MUJE ZUWA💃
TAKU HAR KULLUM
SIDIYA...✍️
[7/25, 2:43 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠
*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)
*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*
_BABI NA GOMA SHA TARA_
*_________________________*
_Gaba d'aya hankalin Hajj Jamil idan yayi dubu ya tashi. Tunanin meze yi meze yi ya fara yi ,tunowa da yayi yana da numbern babangida me gadi ,yasa yayi saurin Ciro wayar shi ,ya kira shi ,bugu d'aya ya d'auka tare da gaishe shi "Ka same ni yanzu a sashen daddy ,kayi sauri ina jiran ka". Shine kawai abunda Hajj Jamil ya iya cewa tare da yanke kiran. Cikin mintuna da basu gaza biyar zuwa goma ba se ga babangida ya shigo ,ganin ba kowa a parloun kuma k'ofar bedroom d'in a bud'e yake yasa ya shiga kai tsaye ,Dan yasan koma menene to ba lafiya ba._
_Ganin daddy da babangida yayi a kwance a k'asa kamar matacce yasa shima hankalin shi ya tashi ,kafin yace komai ,Hajj Jamil yace " yanzu ba lokacin magana bane ,kama shi mu saka shi a mota",,,, da taimakon babangida aka saka Daddy a mota, Ba b'ata lokaci Hajj Jamil yaja motar ,be yi tunanin kai Daddy babban asitin garin sakkwato ba ,Dan yasan daddy sanannen mutum ne, a take abun ze baza duniya ,Dan haka se ya yanke shawaran kiran wani abokin su dake aiki a asibitin UDUTH ,ya sheda masa abunda ke faruwa ,ya kuma fad'a masa dalilin sa na rashin son kai daddy babban asibiti. Kasancewar manyan likitocin nan se ka same su da asibitin kan su a waje ,wato private hospital, nan Dr Zaidu yawa hajj Jamil kwatancen asibitin shi, tun basu gama wayar ba Hajj Jamil ya karyar dakan motar shi zuwa asibitin da Dr Zaidu ya kwatanta masa._
_Dr Zaidu k'wararren likita ne daya samu yabo da k'warewa akan aikin shi. Hajj Jamil na isa ba b'ata lokaci Dr yasa aka shiga dashi ciki._
Tunda Hajj Jamil ya fara magana ,daddy ya natsu yana sauraren shi ,tabbas yasan duk abunda yake gaya masa gaskiya ne ,Amma shi ta ina ma ya kamata ya fara ,tunda yake a rayuwa be tab'a furta wa wata 'ya mace Kalmar so ba, shi dama baya shiga sabgar mata ,to ta ina kuma ze fara Neman mace har ma me TAUHIDI...
Ajiyan zuciya ya sauke, kafin yace "To yanzu Hajj Jamil ta ina zan fara?"
"Bincika wa zaka yi ,ko kuma kasa a duba maka ,sannan se kaci gaba da Addu'a."
"Shi kenan Allah yasa a dace d'in, zanyi bakin k'ok'ari na" inji daddy
Hajj Jamil yace "gaskiya kam da yafi".
A ranar ma Daddy a gidan hajj Jamil ya kwana. Washe gari da ze koma gidan shi, Hajj Jamil ya buqaci akan yabar su suxee sud'an kwana biyu anan d'in, tunda ga Haajar nan tana tare dasu ,har zuwa lokacin da ze k'ara auren sa na uku ,ita kuma aga kamun ludayin ta. Daddy be musa masa ba ,Dan be tab'a jin akwai wata alfarma da Hajj Jamil ze nema a wajen sa ya kasa yi masa ba.
Koda su suxee suka samu labarin zasu zauna a gidan Hajj Jamil nad'an wani lokaci ,sosai suka yi murna ,Dan haseena har cewa tayi " Allah yasa ma Daddy yabar mu anan gaba d'aya "...
GIDAN DADDY...tun bayan tafiyar daddy da yaran shi ,su kubra suka bar k'asar zuwa GERMANY...
MUJE ZUWA💃
TAKU HAR KULLUM
SIDIYA...✍️
[7/24, 8:55 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠
*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)
*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*
_BABI NA GOMA SHA TAKWAS_
*_________________________*
_Bayan Daddy ya dawo gida ,bedroom d'in shi ,ya wuce Dan ya aje kayan shi ya watsa ruwa ,be ko lura da drawern kud'in shi dake bud'e ba. Se bayan ya fito wanka ne ,ya nufi Wardrobe Dan d'aukan k'ananan kaya ya sanya wa jikin shi ,sakamakon wani zafi da ake a wunin ranar. Guiwar k'afar shine yaci karo da marfin drawern dake bud'e ta k'asa. D'an guntun tsaki yayi ,tare da rusunawa ze rufe marfin ,amma a mamakin shi wayam drawern bako sisi ,zaro ido ya shiga yi ,gaba d'aya gurfanewa yayi akan guiwowin shi guda biyu ya shiga bin cike drowowin d'akin amma taro ba sisi. Nan take wani zufa ya fara tartso masa ,kud'i ne ba k'ananan kud'i ba ya ajiye ,Wanda shi kanshi baze ce ga adadin su ba. Tunani ya fara yi ,waye ze masa wannan mummunan abun ,to ko dai bayan tafiya na b'arayi sun shigo ne? Daddy ya tambayi kan shi. Dak'yar ya iya mik'e wa ,ya saka k'ananan kayan daya daya Ciro ,fito wa yayi ya nufi wajen me gadi ,jikin shi a mace yake tafiyan, har wani dishi-dishi yake gani ,a haka har ya iso wajen me gadi. Babangida me gadi na ganin shi ,da sauri ya k'araso_
"Barka da fitowa Alhaji!"
kasa bud'e baki daddy yayi ya amsa ,dak'yar ya iya k'arfin halin cewa "Babangida bayan nayi tafiya dawa dawa yazo gidan nan?"
Babangida yace "Eh to gaskiya Alhaji ,kasan yadda gidan namu yake koda yaushe cikin bak'i su Hajiya suke maza da mata. Bayan tafiyar Ku ma dai hakan ne ,sedai awa she gari suma Hajiya uwargida d Hajiya amarya suka yi tafiya ,sun gaya mun cewa ,duk Wanda yazo Neman su ince sun tafi wace k'asa ma??? Am yauwa GERMANY!!!"
"Akwai wa'yanda suka shiga sashen na ne?" Daddy ya sake tambayar shi
Babangida yace "A'ah to gaskiya Alhaji bazan San wannan ba, sedai ko su Hajiya ,Dan su kad'ai nake ganin suke wurgawa ta wajejen".
Wani irin jiri ne ya iba daddy ,saura kad'an yakai k'asa ,badan Babangida yayi saurin taro shi ba. A kid'ime babangida ke fad'in " ba kada lafiya ne Alhaji?? Ko dai akai ka Asibiti ne???" Shidai daddy shi kad'ai yasan me yake ji ,kai ya gyad'a wa babangida alamar a'ah ,sannan ya masa nuni akan ya taimaka masa ya koma ciki. Da taimakon babangida daddy ya k'arasa ciki, suna shiga parlou daddy yace "Banni anan in kwanta ,zaka iya tafiya". Daddy ya fad'a murya can k'asa. Fatar samun sauqi babangida ya yiwa daddy sannan yaja masa k'ofa ya koma bakin aikin shi cike da tausayin me gidan nashi. Bayan fitar babangida ,tashi daddy yayi yana daddafa bango saboda wani irin jiri dake shirin buga shi da k'asa ,wayar shi ya lalubo ya turawa Hajj Jamil text, seda ya tabbatar yaje sannan ya kashe wayar ya ajiye. Kan kace me zazzab'i me zafin gaske ya rufe daddy ,jikin shi har karkarwa yake yi ,idanuwan shi na wani kakkafewa kamar me shirin barin duniya.
_Ina gida ba nida lafiya ,I need ur help_ Hajj Jamil ya furta " Subhanallahi ! Bayan ya gama karanta text d'in daddy. Cikin ran shi yake raya, me kuma ya faru bayan ya koma gida, bayan ni nan mun rabu lafiya qlau dashi?" Ganin baze samu amsa a wajen kowa ba ,yasa yayi hanzarin d'aukan mukullan motar shi ,ba tare da ya ga yawa kowa inda zashi ba. Cikin mintunan da basu gaza sha biyar zuwa ashirin ba Hajj Jamil yakai gidan Daddy ,a bakin gate yayi parking motar shi ,Dan ba yada kuzarin dahar ze iya shiga da mota ,da sauri yayi parking motar ya shiga gidan. Masu gadi se gaida shi suke amma ina ,shi ko jin su ma bayayi ,hankalin shi ya wurin yaje yaga halin da aminin shi ya shiga. Sauri yake yi hadda d'an had'a wa da gudu ,a haka har ya k'arasa sashen Daddy
Be tsaya wata wata ba kawai ya bud'e k'ofar tare da sa kai cikin parloun ,da sallama d'auke a bakin shi. Waige waige ya shiga yi yana baza ido ,yaga ta inda ze hango mutum amma be hango kowa ba. Sallama ya sake yi ta yadda idan ma akwai mutum yasan ze iya jiyo shi amma shiru. Ganin ba alamar kowa yasa ya nufi bedroom d'in. Se da ya fara knocking tukunna ,Nan ma shiru.
Tunani ya fara yi ,to ina Daddy ze shiga ,bayan ya gaya masa yana gida ba yada lafiya ,k'ofar fita ya nufa ,da niyyar yaje ya tambayi koda d'aya daga cikin masu aikin gidan. Har yakai bakin k'ofa ,se kuma wata zuciyar tace masa 'kai koma dai ka duba ciki ,Daddy na nan ba inda ze je' ,fasa fita yayi ,maida k'ofar yayi ya rufe ,sannan ya nufi bedroom d'in, wannan karon yana zuwa bud'e wa yayi tare da shiga ciki.
Taku d'aya yayi ,be kai na biyu ba ,ya hango Daddy tsube a tsakar d'aki warwass. Ba shiri ya k'araso da gudu a lokaci d'aya yana furta "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un"
"MISBAHU!!! MISBAHU!!!" Hajj Jamil ya shiga girgiza shi yana kiran sunan shi ,cike da tashin hankali da fargaba. Juyo shin da zeyi ,se yaga ko numfashi baya yi ,se wasu siririn hawayen dake saukowa daga gefen idon shi na hagu...
MUJE ZUWA💃
TAKU HAR KULLUM
SIDIYA...✍️
[7/25, 2:43 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠
*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)
*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*
_BABI NA GOMA SHA TARA_
*_________________________*
_Gaba d'aya hankalin Hajj Jamil idan yayi dubu ya tashi. Tunanin meze yi meze yi ya fara yi ,tunowa da yayi yana da numbern babangida me gadi ,yasa yayi saurin Ciro wayar shi ,ya kira shi ,bugu d'aya ya d'auka tare da gaishe shi "Ka same ni yanzu a sashen daddy ,kayi sauri ina jiran ka". Shine kawai abunda Hajj Jamil ya iya cewa tare da yanke kiran. Cikin mintuna da basu gaza biyar zuwa goma ba se ga babangida ya shigo ,ganin ba kowa a parloun kuma k'ofar bedroom d'in a bud'e yake yasa ya shiga kai tsaye ,Dan yasan koma menene to ba lafiya ba._
_Ganin daddy da babangida yayi a kwance a k'asa kamar matacce yasa shima hankalin shi ya tashi ,kafin yace komai ,Hajj Jamil yace " yanzu ba lokacin magana bane ,kama shi mu saka shi a mota",,,, da taimakon babangida aka saka Daddy a mota, Ba b'ata lokaci Hajj Jamil yaja motar ,be yi tunanin kai Daddy babban asitin garin sakkwato ba ,Dan yasan daddy sanannen mutum ne, a take abun ze baza duniya ,Dan haka se ya yanke shawaran kiran wani abokin su dake aiki a asibitin UDUTH ,ya sheda masa abunda ke faruwa ,ya kuma fad'a masa dalilin sa na rashin son kai daddy babban asibiti. Kasancewar manyan likitocin nan se ka same su da asibitin kan su a waje ,wato private hospital, nan Dr Zaidu yawa hajj Jamil kwatancen asibitin shi, tun basu gama wayar ba Hajj Jamil ya karyar dakan motar shi zuwa asibitin da Dr Zaidu ya kwatanta masa._
_Dr Zaidu k'wararren likita ne daya samu yabo da k'warewa akan aikin shi. Hajj Jamil na isa ba b'ata lokaci Dr yasa aka shiga dashi ciki._