Sashe 10
Gidan Misbahu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Godia Daddy ya mata sosai, sannan ya d'auka ya nufi sashen Hajiya Gwaggo, a lokacin ta fito daga ban d'aki. Har k'asa ya zube ya gaishe ta a ladabce kamar yadda ya saba. A yatsine ta amsa shi. Kafin ta soma halin nata
"Se yau kaga damar zuwa ,ko da yake inaga se yau uwar taka suwaiba ta baka izinin zuwa inajin ,wato ni ban isa ba ,ban kuma da muhimmanci a wajen Ku dahar zaku yi Abu ba tare da kun sanar dani ba ,tun ba yau ba ,na riga na gane dakai da uwar ka suwaiba so kuke in mutu, to wallahi ahir d'in Ku ,k'walelen kare da antar kura ,ni d'in nan da bakwasan gani wallahi se kun ganni.
To kunyi yadda kuke so ,yanzu nima zakaji nawa hukuncin ,saboda haka ka bud'e kunnuwan ka dakyau kaji ni. Kai bama zan fad'a a gaban ka kai kad'ai ba tashi muje ayi a gaban suwaibar".
Tana gama fad'in haka tayi gaba. Shidai daddy be ce mata ci kanki ba ,Dan Allah yayi mai sanyin hali ,girgiza kai kurum yayi sannan ya tashi yabi bayan ta.
A b'angaren hajiyar daddy ,tun da taji sallamar Hajiya Gwaggo gaban ta ya shiga dukan tara-tara ,Dan tasan azziki baya kawo ta se dai akasin shi. Tsaye ta tashi tana mata sannu da zuwa ,sallamar Daddy yasa ta maida duban ta gun k'ofar shigo wa ,a mamakin shine yaushe Daddy yazo? Kuma meya kawo shi a wannan lokacin? Gashi ta ganshi da Hajiya Gwaggo, tasan ko ba'a fad'a mata ba ita ta kira shi. Nan fa hankalin ta ya k'ara tashi ,Dan tasan wani matsalar ce zata kunno kai.
Daddy gaida Hajia yayi ,ta amsa fuska a sake. Bata ko zauna ba ,ta mike ta d'auko wa Hajiya Gwaggo ruwa ,taje a gaban ta
"Ba ruwan ki ya kawo ni ba ,ni za'a gaya wa ruwa ,nida keda ruwan tukunyar k'asa ta dauri ,masu k'ara lafiya. To ki saurare ni dakyau. Kunyi San ranku ,azzikin Ku d'aya da bana nan. Kinje kin nemo masa mata kin aura mata ,kuma 'yar wannan battalalliyar qawar taki, saboda kun ga jini na me kyau ne ,anga azziki ,shine Dan mugunta Dan kika nema masa aure, to bazan ce ya sake ta ba ,tunda an riga anyi ,amma ina me tabbatar miki ,Wani auren ze sake ,kuma nice nan zan sama masa mata 'yar azziki..."
Daddy ji yayi kamar an buga masa guduma... Hajiya ma haka taji abun kamar saukar aradu, wai Aure...
"Aure kuma???" Daddy ya furta ba tare dama yasan maganar ta fito fili ba
"Eh aure. Wannan umurni na ne ba shawara ba". Hajiya Gwaggo ta fad'a tana wani irin gimtse fuska ...
MUJE ZUWA💃
TAKU HAR KULLUM
SIDIYA...✍️
[7/21, 3:08 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠
*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)
*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*
_BABI NA GOMA SHA BIYAR_
*________________________*
_Magana daddy yaso yi amma Hajiyar shi ta katse shi. K'ak'aro murmushin dole tayi ,kafin tace "Hajiya Gwaggo insha Allahu zaki same mu masu yi miki biyayya, kada Allah ya kawo randa zaki yi magana ni suwaiba ince ba haka ba ,ki qaddara bani bace insha Allahu Rabbi. Aure kuma ba wai nayi wa Daddy shi akan wata manufa bane, nayi mishi ne ko Dan in Samar musu nutsuwa shi da iyalan shi. Amma Dan Allah kiyi hak'uri idan kina ganin an miki ba daidai ba"_
_tsabar jaraba irin na Hajiya Gwaggo duk lallamin nan da Hajiya tayi mata be yi nata ba ,a'a wai Dan me za'a ce mata idan tana ganin an mata lefi tayi hak'uri, nan fa ta fara zazzaga musu ,se abunda ta manta. " Nace dai ba ke kad'ai kike da iko dashi ba ,har wani wai idan an mun lefi in yi hak'uri, to bazan yi hak'urin ba da guntun tsugudidin ki, ba abunda ya kawo ni ba kenan. Kai kuma..."_ _ta fad'a tana nuna Daddy dake zaune ya sunkuyar dakai ,shi kad'ai yasan me yake ji a k'asan ran shi. D'an d'agowa yayi yana duban ta ,ai fa wannan be yi mata ba "Au bazaka iya amsawa ba ,kai kurma ne? To ka amsa ko kar ka amsa wannan matsalar ka ce"_
_Taci gaba da cewa " Yarinya dai ba wata bace in la wacce nasani kuka Sani ,yarinya 'yar gidan mutunci ,ga kamala da tsari. Sama da shekaru aru-aru da muke zaune a layin nan ban tab'a jin ance sunyi rigima da wuni ba, ba kowa bace illa LUBABATU... Kai idan baka sheda ta ba , ita suwaibar uwar ka ai ta Santa farin Sani ,balle ma baka isa kace baka gane wacce Lubabatun ba, saboda duk zuwan da kayi tana zuwa yi maka sannu da zuwa ,har ma tayo maka girki. Saboda haka na gama magana da iyayen ta ,se da nayi da gaske ma kafin suka amince ,mun kuma tsaida ranar biki ,nan da wata biyu me kamawa, se ka fara shirye-shirye ,ka kuma turo mana da isassun kud'i ,kar muji kunya ,kaji na gaya maka, kafin ka tafi se ka leqa Ku gaisa"_ _Hajiya Gwaggo ta k'arasa fad'a yayin da take barin d'akin..._
_Wani takaici ne ya tokare wa Daddy mak'oshi ,babu ma abunda yafi bak'an ta mishi rai ,irin da Hajiya Gwaggo ke cewa ,seda tayi da gaske sannan aka bata wannan auren ,kai kace saka ta yayi. Wani abun takaicin ma wai ya leqa ,kamar shi ,maimakon ma tace zan tura a kira maka ita ,shine zata ce ya leqa da girman shi"... Daddy ke ta zancen zucin shi shi kad'ai.
Ita dai Hajiyar Daddy kusan bugun zuciyar ta ne ya kusa tsayawa cak ,,,, Dan wannan ba k'aramin al-amari bane. Ta gane Lubabatun da ake magana ,se dai tana jin wasu rad'e-rad'in maganganu marasa dad'i akan gidan su ,ta kuma ji ance ta tab'a aure ,amma fa badan ta tabbatar ba. Wani gajeren ajiyan zuciya ta sauke ,tare da zuba wa Daddy ido, ita gaba d'aya ma wallahi tausayin shi take ji ,shi ba wani babba ba can amma duk an taru an kashe masa rayuwa da gurb'atattun mata marasa tsoron Allah. Gashi bata da wani abun yi daya wuce ta dage wajen gayawa Allah... Hajiya keta sak'e-sak'e a ranta. Kafin ta kira sunan daddy cikin Muryar lallashi.
"MISBAHU!!!" Da sauri Daddy ya d'ago ,Dan idan baze manta ba wannan shine karo na biyu da Hajiya ta kira sunan shi ,tun da kuwa yake da ita.
A sanyaye ta fara basa baki "Kayi hak'uri kuma ka d'auki abunda abunda yake faruwa dakai a matsayin qaddarar rayuwar ka. Allah na sane dakai ,be manta dakai ba. Cewar kawai kayi imani bashi ze sa Allah ya kasa jarabtar kaba, dole ne ayi maka gwaji ,musamman ma kai da Allah yayi wa bud'i. Menene Allah be baka ba na duniya? To se kuma kace a had'a maka dad'in duniya gaba d'aya? Baze yu ba ,Shiyasa Allah ya maka jarabawa da mafi girman jarabta, Dan mace qalubale ce ,kuma babbar jarabawa ce a rayuwa. Dan haka kayi k'ok'arin danne zuciyar ka wajen ganin ka ci wannan jarabawar. Sannan kar ka damu zanyi iya bakin k'ok'ari na wajen yin bincike akan ita wannan yarinya ,Addu'a kuma ba fasawa nayi ba koda yaushe albarka ta na tare dakai. Kar ka kuma yi mamakin wannan itace jarabawar ka ta k'arshe ,ta iya yuwa kuma a wannan karon kaji dad'in aure ina fatar hakan..." Shiru ne ya biyo baya nad'an wani lokaci kafin Hajiya ta tambaye shi "to yanzu ya zaman iyalan naka yake a can?"
A tunani na ko Daddy ze gayawa Hajiya duk abunda yake faruwa ,sedai Banyi mamakin jin be wani tsawaita zancen ba ,Dan Allah yayi Daddy wani mutum me matuqar zurfin ciki. A sanyaye yace
"Suna can lafiya qlau ,sedai zaman ba dad'i gaba d'ayan su ,Dan kusan duk wani Abu da kubra keyi shi khaltum ta koma yi ita ma ,duk dai abun se hamdala".
" Oh Allah! Ka kawo mana d'auki da sassauci acikin wannan al'amarin" cewar hajiyar Daddy.
Daddy yace "shiyasa naso ace da Hajiya Gwaggo zata bar maganan auren nan ,jna ga zefi sauqi ,wancan wutar ma dake gaba na se dad'a huruwa take ,balle kuma ace na kai wata ,Hajiya kar fa su kashe ni"
Murmushi irin nasu na manya Hajiya tayi tare da cewa "bame kashe wani se kwanan shi ya k'are ,rayuwar ka ba'a hannun su take ba ,a hannun Allah take, idan ma wannan bashi bane k'arshen ijabar ,to ina ji a jiki bada jimawa ba ,Allah ze musanya maka da mafi alkhairi insha Allahu."""
A ranar dai daddy da Hajiya kwana suka yi suna tattauna matsalolin gidan shi, da daddare yaso ya tafi sashen bak'i ya kwana ,ko ya samu yaji rad'ad'in da zuciyar sa ke masa ya ragu ,amma tsakanin d'a da mahaifi se Allah ,tunda Hajiya ta karanto akwai damuwa a tattare dashi ,hana shi fita tayi ,se dai suka kwana a sashen ta. Ko parlour bata bari ya tako ba ,gadon ta ta sauka ta bashi ,ita kuma tayi shimfid'a a k'asa, ranar kwana yi masa nasihohi tayi ,tare da lallashin zuciyar shi ,a haka Daddy be ma San bacci yayi awon gaba dashi ba...
_washe gari tunda sassafe Hajiya sakina (kishiyar Hajiya Gwaggo), ta auko wa daddy da abun karin kumallo..._
MUJE ZUWA💃
TAKU HAR KULLUM
SIDIYA...✍️
[7/23, 2:19 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠
*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)
*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*
_BABI NA SHA SHIDA_
*_________________________*
"Se yau kaga damar zuwa ,ko da yake inaga se yau uwar taka suwaiba ta baka izinin zuwa inajin ,wato ni ban isa ba ,ban kuma da muhimmanci a wajen Ku dahar zaku yi Abu ba tare da kun sanar dani ba ,tun ba yau ba ,na riga na gane dakai da uwar ka suwaiba so kuke in mutu, to wallahi ahir d'in Ku ,k'walelen kare da antar kura ,ni d'in nan da bakwasan gani wallahi se kun ganni.
To kunyi yadda kuke so ,yanzu nima zakaji nawa hukuncin ,saboda haka ka bud'e kunnuwan ka dakyau kaji ni. Kai bama zan fad'a a gaban ka kai kad'ai ba tashi muje ayi a gaban suwaibar".
Tana gama fad'in haka tayi gaba. Shidai daddy be ce mata ci kanki ba ,Dan Allah yayi mai sanyin hali ,girgiza kai kurum yayi sannan ya tashi yabi bayan ta.
A b'angaren hajiyar daddy ,tun da taji sallamar Hajiya Gwaggo gaban ta ya shiga dukan tara-tara ,Dan tasan azziki baya kawo ta se dai akasin shi. Tsaye ta tashi tana mata sannu da zuwa ,sallamar Daddy yasa ta maida duban ta gun k'ofar shigo wa ,a mamakin shine yaushe Daddy yazo? Kuma meya kawo shi a wannan lokacin? Gashi ta ganshi da Hajiya Gwaggo, tasan ko ba'a fad'a mata ba ita ta kira shi. Nan fa hankalin ta ya k'ara tashi ,Dan tasan wani matsalar ce zata kunno kai.
Daddy gaida Hajia yayi ,ta amsa fuska a sake. Bata ko zauna ba ,ta mike ta d'auko wa Hajiya Gwaggo ruwa ,taje a gaban ta
"Ba ruwan ki ya kawo ni ba ,ni za'a gaya wa ruwa ,nida keda ruwan tukunyar k'asa ta dauri ,masu k'ara lafiya. To ki saurare ni dakyau. Kunyi San ranku ,azzikin Ku d'aya da bana nan. Kinje kin nemo masa mata kin aura mata ,kuma 'yar wannan battalalliyar qawar taki, saboda kun ga jini na me kyau ne ,anga azziki ,shine Dan mugunta Dan kika nema masa aure, to bazan ce ya sake ta ba ,tunda an riga anyi ,amma ina me tabbatar miki ,Wani auren ze sake ,kuma nice nan zan sama masa mata 'yar azziki..."
Daddy ji yayi kamar an buga masa guduma... Hajiya ma haka taji abun kamar saukar aradu, wai Aure...
"Aure kuma???" Daddy ya furta ba tare dama yasan maganar ta fito fili ba
"Eh aure. Wannan umurni na ne ba shawara ba". Hajiya Gwaggo ta fad'a tana wani irin gimtse fuska ...
MUJE ZUWA💃
TAKU HAR KULLUM
SIDIYA...✍️
[7/21, 3:08 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠
*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)
*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*
_BABI NA GOMA SHA BIYAR_
*________________________*
_Magana daddy yaso yi amma Hajiyar shi ta katse shi. K'ak'aro murmushin dole tayi ,kafin tace "Hajiya Gwaggo insha Allahu zaki same mu masu yi miki biyayya, kada Allah ya kawo randa zaki yi magana ni suwaiba ince ba haka ba ,ki qaddara bani bace insha Allahu Rabbi. Aure kuma ba wai nayi wa Daddy shi akan wata manufa bane, nayi mishi ne ko Dan in Samar musu nutsuwa shi da iyalan shi. Amma Dan Allah kiyi hak'uri idan kina ganin an miki ba daidai ba"_
_tsabar jaraba irin na Hajiya Gwaggo duk lallamin nan da Hajiya tayi mata be yi nata ba ,a'a wai Dan me za'a ce mata idan tana ganin an mata lefi tayi hak'uri, nan fa ta fara zazzaga musu ,se abunda ta manta. " Nace dai ba ke kad'ai kike da iko dashi ba ,har wani wai idan an mun lefi in yi hak'uri, to bazan yi hak'urin ba da guntun tsugudidin ki, ba abunda ya kawo ni ba kenan. Kai kuma..."_ _ta fad'a tana nuna Daddy dake zaune ya sunkuyar dakai ,shi kad'ai yasan me yake ji a k'asan ran shi. D'an d'agowa yayi yana duban ta ,ai fa wannan be yi mata ba "Au bazaka iya amsawa ba ,kai kurma ne? To ka amsa ko kar ka amsa wannan matsalar ka ce"_
_Taci gaba da cewa " Yarinya dai ba wata bace in la wacce nasani kuka Sani ,yarinya 'yar gidan mutunci ,ga kamala da tsari. Sama da shekaru aru-aru da muke zaune a layin nan ban tab'a jin ance sunyi rigima da wuni ba, ba kowa bace illa LUBABATU... Kai idan baka sheda ta ba , ita suwaibar uwar ka ai ta Santa farin Sani ,balle ma baka isa kace baka gane wacce Lubabatun ba, saboda duk zuwan da kayi tana zuwa yi maka sannu da zuwa ,har ma tayo maka girki. Saboda haka na gama magana da iyayen ta ,se da nayi da gaske ma kafin suka amince ,mun kuma tsaida ranar biki ,nan da wata biyu me kamawa, se ka fara shirye-shirye ,ka kuma turo mana da isassun kud'i ,kar muji kunya ,kaji na gaya maka, kafin ka tafi se ka leqa Ku gaisa"_ _Hajiya Gwaggo ta k'arasa fad'a yayin da take barin d'akin..._
_Wani takaici ne ya tokare wa Daddy mak'oshi ,babu ma abunda yafi bak'an ta mishi rai ,irin da Hajiya Gwaggo ke cewa ,seda tayi da gaske sannan aka bata wannan auren ,kai kace saka ta yayi. Wani abun takaicin ma wai ya leqa ,kamar shi ,maimakon ma tace zan tura a kira maka ita ,shine zata ce ya leqa da girman shi"... Daddy ke ta zancen zucin shi shi kad'ai.
Ita dai Hajiyar Daddy kusan bugun zuciyar ta ne ya kusa tsayawa cak ,,,, Dan wannan ba k'aramin al-amari bane. Ta gane Lubabatun da ake magana ,se dai tana jin wasu rad'e-rad'in maganganu marasa dad'i akan gidan su ,ta kuma ji ance ta tab'a aure ,amma fa badan ta tabbatar ba. Wani gajeren ajiyan zuciya ta sauke ,tare da zuba wa Daddy ido, ita gaba d'aya ma wallahi tausayin shi take ji ,shi ba wani babba ba can amma duk an taru an kashe masa rayuwa da gurb'atattun mata marasa tsoron Allah. Gashi bata da wani abun yi daya wuce ta dage wajen gayawa Allah... Hajiya keta sak'e-sak'e a ranta. Kafin ta kira sunan daddy cikin Muryar lallashi.
"MISBAHU!!!" Da sauri Daddy ya d'ago ,Dan idan baze manta ba wannan shine karo na biyu da Hajiya ta kira sunan shi ,tun da kuwa yake da ita.
A sanyaye ta fara basa baki "Kayi hak'uri kuma ka d'auki abunda abunda yake faruwa dakai a matsayin qaddarar rayuwar ka. Allah na sane dakai ,be manta dakai ba. Cewar kawai kayi imani bashi ze sa Allah ya kasa jarabtar kaba, dole ne ayi maka gwaji ,musamman ma kai da Allah yayi wa bud'i. Menene Allah be baka ba na duniya? To se kuma kace a had'a maka dad'in duniya gaba d'aya? Baze yu ba ,Shiyasa Allah ya maka jarabawa da mafi girman jarabta, Dan mace qalubale ce ,kuma babbar jarabawa ce a rayuwa. Dan haka kayi k'ok'arin danne zuciyar ka wajen ganin ka ci wannan jarabawar. Sannan kar ka damu zanyi iya bakin k'ok'ari na wajen yin bincike akan ita wannan yarinya ,Addu'a kuma ba fasawa nayi ba koda yaushe albarka ta na tare dakai. Kar ka kuma yi mamakin wannan itace jarabawar ka ta k'arshe ,ta iya yuwa kuma a wannan karon kaji dad'in aure ina fatar hakan..." Shiru ne ya biyo baya nad'an wani lokaci kafin Hajiya ta tambaye shi "to yanzu ya zaman iyalan naka yake a can?"
A tunani na ko Daddy ze gayawa Hajiya duk abunda yake faruwa ,sedai Banyi mamakin jin be wani tsawaita zancen ba ,Dan Allah yayi Daddy wani mutum me matuqar zurfin ciki. A sanyaye yace
"Suna can lafiya qlau ,sedai zaman ba dad'i gaba d'ayan su ,Dan kusan duk wani Abu da kubra keyi shi khaltum ta koma yi ita ma ,duk dai abun se hamdala".
" Oh Allah! Ka kawo mana d'auki da sassauci acikin wannan al'amarin" cewar hajiyar Daddy.
Daddy yace "shiyasa naso ace da Hajiya Gwaggo zata bar maganan auren nan ,jna ga zefi sauqi ,wancan wutar ma dake gaba na se dad'a huruwa take ,balle kuma ace na kai wata ,Hajiya kar fa su kashe ni"
Murmushi irin nasu na manya Hajiya tayi tare da cewa "bame kashe wani se kwanan shi ya k'are ,rayuwar ka ba'a hannun su take ba ,a hannun Allah take, idan ma wannan bashi bane k'arshen ijabar ,to ina ji a jiki bada jimawa ba ,Allah ze musanya maka da mafi alkhairi insha Allahu."""
A ranar dai daddy da Hajiya kwana suka yi suna tattauna matsalolin gidan shi, da daddare yaso ya tafi sashen bak'i ya kwana ,ko ya samu yaji rad'ad'in da zuciyar sa ke masa ya ragu ,amma tsakanin d'a da mahaifi se Allah ,tunda Hajiya ta karanto akwai damuwa a tattare dashi ,hana shi fita tayi ,se dai suka kwana a sashen ta. Ko parlour bata bari ya tako ba ,gadon ta ta sauka ta bashi ,ita kuma tayi shimfid'a a k'asa, ranar kwana yi masa nasihohi tayi ,tare da lallashin zuciyar shi ,a haka Daddy be ma San bacci yayi awon gaba dashi ba...
_washe gari tunda sassafe Hajiya sakina (kishiyar Hajiya Gwaggo), ta auko wa daddy da abun karin kumallo..._
MUJE ZUWA💃
TAKU HAR KULLUM
SIDIYA...✍️
[7/23, 2:19 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠
*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)
*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*
_BABI NA SHA SHIDA_
*_________________________*