Sashe 1
Fini A Uba In Fiki A Miji Complete Hausa Novel · about 5 min read
[8/6, 23:11] +234 814 948 5104: FINI A MIJI IN FIKI A UBAFI NI A UBA👨👧👧👨👧👧👨👧👧IN FIKI A MIJI💑
WRITTEN BY HANNE ADO ABDULLAHI
Yarinya ce 'yar kimanin shekaru goma sanye da kayan makaranta take gudu cin cin cin karfinta.
Duk kokarinta bai wuce n ba ganin ta kamo sabuwar mota kirar seinna mai cike da sauran yara wadanda suka fita da kuma wadanda tafi.
Duk kokarinta ya tafi a banza lokacin da driver motar ya karya kwana wanda hakan ya sa taji hawaye ya zubo a idonta. Ta gama hakkakewa yau ma ta rasa darasin yau.
Zainab ke nan diya a wajen commisioner kudin na jihar watau Dr Abdullahi Zubair.
Asalinsu mutanen Kera ne ta nan kasar garko.
Kwazonsa ya sanya ya fito daga riga ya shiga birni da kafar dama. Tun da kuwa ya shigo bai koma ba.
Hatta ladan nomar da aka auran masa watau mahaifiyar Zainab babbar 'yarsa sai da ya rabu da ita.
Ko da yake ita din ya so zama da ita ko don kyawunta da biyayyarta da kuma yadda take tattalinsa. Amma haduwarsa da Rumaisa sai tayi sanadin da ya kori uwargidansa Khadija.
Ya gama digeen farko zai tafi kasar waje karo ilmi aka aura masa ita. 'Yar aminin mahaifinsa ce amma shi ya ganta yana so iyayen suka bashi.
Kuma da ita yayi jagaltun karatu a England inda yayi degree na biyu dana uku.
Yana dawowa kuwa da babban kwali ya samu matsayi dai dai misali.
A nan ne kuma ya hadu da Rumaisa. Aiki take yi a oficce dinsu.
Ko kyansa ya isa ya ruda mace. Ita ma kuwa haka Rumaisa ta dinga shiga tana fita har sai da ta ja hankalinsa suka fara soyayya.
Tun da kuwa suka hade ya daina karyawa a gida saboda kullum da garar da Rumaisa zata shirya masa.
Kuma itama Khadijan kar ku dauka ko kin wayewa tayi tsaf da ita. Tun da ta gama secondary ta aure shi. Kuma zamansu a turai ta samu ta yi degree a education.
Amma kisisinar Rumaisa sai da ta hana ta zaman gidan nan.
Kun san idan mutum mai son kansa ne kuma yana da shegen wayo tsaf zai yi cinikin ka baka sani ba.
Ita ma Khadija abin da ya faru da zamansu ke nan.
Da farko zaman nasu ba matsala. Samun ciki Rumaisa mai yawan laulayi shi ya bata nasarar korar Khadija.
Wai ita mai abin arziki ganin yadda take fama da laulayi saita dauke mata girki. Ita take komai a gidan.
Kuma duk da hakan ba zata dora tukunya ranar girkin Rumaisa ba tare data tambayeta me za a girka ba.
Idan ta ta shi sai ta sata ta lafta abinci da sunan za a yi baki. Taki kuma fitowa da shi sai ya lalace dai dai sanda taga mijin nasu ya na wajen sai ta fara karya murya a dole ita mai ladabi ce. Ta ringa fadin "yaya ya akayi ki kabar abinci ya baci. Bawan Allah nan yana kokarinsa mu kuma ba sai mu dinga alkintawa ba".
Da ya taso zai tufe Khadija da fada sai ta hana ta ringa fadin bari Dr ba girman ka bane fada da mats ".
Idan kuma shi da ita ne sai ta ringa gaya masa "kara hakuri in samu lafiya. Zan daidaita maka komai na gidanka. Amma in kana mata fada raina ka za tayi".
Ko kuma idan ta dauki albashi haka za a yo masa dinki mai kyan gaske a saya masa su turare. Ko a lafto masa cefane da sunan san a taimaka masa.
Kuma duk randa tayi irin wan nan ta ringa fadin " yaushe ma zan zauna in barka kayi ta wahala kai kadai. In ma banda sakaryar mace wa ke jira sai miji ya dauko ya bata. Kuma idan ban maka ba meye amfanin kudin nawa".
Kan sa kuwa ba karamin fasuwa yake da kalamanta ba. Sabanin Khadija da Allah ya yo ta shiru shiru bata magana.
Sai dai in abin ya isheta ta shiga daki tayi ta kuka.
Ta yaye Zainab ba dadewa, ya gaji saboda da duk hanyar da Rumaisa zatabi ta tabbatar ta fitar da Khadija daga zuciyarsa sai da tayi.
Saboda haka Khadija dai a gida ta yaye Zainab. Ranar sunan 'yar Rumaisa ta fari watau Farida a ranar aka yi ta ta kare.
Dr ne yace idan an gama abincin suna a aika masa da yawa ofis saboda abokanan aikinsa.
Sako dai bai samu Khadija ba da aka turo direban daukar abincin ma wanda ta karbi sakon safe ita ya samu saboda ita tana da waya. Yana iya kiranta yayi magana da ita.
A lokacin kuma waya bata zaga gari haka ba.
Rumaisa ta tura wata daga bakin 'yan suna akan a fadawa direban Dr babu abinci ya kare.
Sun kuwa taru a conference room wan nan sako ya same shi.
Ba karamin bacin rai yayi ba. Ya kuwa dawo gida ya rufe Khadija da fada da bata san na meya ba.
Tayi yunkurin nuna masa bata samu sakon sa ba.
Nan kuwa Rumaisa ta shiga kuka da rantsuwa wacce har sai da ta gigita ita kanta Khadijan. Kuma gaba daya daga ita har mai gidan ta hana su magana sai kuka take tana fadin "kiji tsoron Allah Khadija. Nan na same ki har bakin kicin na fada miki sakon Dr. har kuma na sake fitowa na sake jaddada miki lokacin kina rabon abinci. Ni kam na shiga uku. Me nayi miki kike son sai kin hadani fada da mijina".
Ba karamin mamaki ne ya rufe Khadija da zantuttukan da Rumaisa take yi . Tana yi kuma tana rantsuwar Allah ne shaidarta.
A nan dai shedan ya samu rabonsa. Ba tare da ya saurari jawabin da take kokarin yi masa ba ya yanka mata reciept dinta mai gaba daya. Kuma gudun kar yaje gida a bashi hakurin ya mai da ita ya sanya ya bata saki uku rigis.
Haka ta rungumi 'yarta Zaunab ta koma gida.
Daga baya ta samu miji wani dan uwansu dake malamin makaranta a sakandiren Garko ya aureta. Yayi alkawain rike mata 'ya amma uban Zainab yaki. Ta koma gidan mahaifinta lokacin tana 'yar shekara biyar.
Ta tarar da kannenta mata biyu. Farida da Farisa. Da kuma kannen matar gidan suma su biyu' 'yanmata dasu. Anti Sakina da anti bilki.
[8/6, 23:11] +234 814 948 5104: FINI A UBA IN FIKI A MIJI👨👧👧
BY HANNE ADO ABDULLAHI
WRITTEN BY HANNE ADO ABDULLAHI
Yarinya ce 'yar kimanin shekaru goma sanye da kayan makaranta take gudu cin cin cin karfinta.
Duk kokarinta bai wuce n ba ganin ta kamo sabuwar mota kirar seinna mai cike da sauran yara wadanda suka fita da kuma wadanda tafi.
Duk kokarinta ya tafi a banza lokacin da driver motar ya karya kwana wanda hakan ya sa taji hawaye ya zubo a idonta. Ta gama hakkakewa yau ma ta rasa darasin yau.
Zainab ke nan diya a wajen commisioner kudin na jihar watau Dr Abdullahi Zubair.
Asalinsu mutanen Kera ne ta nan kasar garko.
Kwazonsa ya sanya ya fito daga riga ya shiga birni da kafar dama. Tun da kuwa ya shigo bai koma ba.
Hatta ladan nomar da aka auran masa watau mahaifiyar Zainab babbar 'yarsa sai da ya rabu da ita.
Ko da yake ita din ya so zama da ita ko don kyawunta da biyayyarta da kuma yadda take tattalinsa. Amma haduwarsa da Rumaisa sai tayi sanadin da ya kori uwargidansa Khadija.
Ya gama digeen farko zai tafi kasar waje karo ilmi aka aura masa ita. 'Yar aminin mahaifinsa ce amma shi ya ganta yana so iyayen suka bashi.
Kuma da ita yayi jagaltun karatu a England inda yayi degree na biyu dana uku.
Yana dawowa kuwa da babban kwali ya samu matsayi dai dai misali.
A nan ne kuma ya hadu da Rumaisa. Aiki take yi a oficce dinsu.
Ko kyansa ya isa ya ruda mace. Ita ma kuwa haka Rumaisa ta dinga shiga tana fita har sai da ta ja hankalinsa suka fara soyayya.
Tun da kuwa suka hade ya daina karyawa a gida saboda kullum da garar da Rumaisa zata shirya masa.
Kuma itama Khadijan kar ku dauka ko kin wayewa tayi tsaf da ita. Tun da ta gama secondary ta aure shi. Kuma zamansu a turai ta samu ta yi degree a education.
Amma kisisinar Rumaisa sai da ta hana ta zaman gidan nan.
Kun san idan mutum mai son kansa ne kuma yana da shegen wayo tsaf zai yi cinikin ka baka sani ba.
Ita ma Khadija abin da ya faru da zamansu ke nan.
Da farko zaman nasu ba matsala. Samun ciki Rumaisa mai yawan laulayi shi ya bata nasarar korar Khadija.
Wai ita mai abin arziki ganin yadda take fama da laulayi saita dauke mata girki. Ita take komai a gidan.
Kuma duk da hakan ba zata dora tukunya ranar girkin Rumaisa ba tare data tambayeta me za a girka ba.
Idan ta ta shi sai ta sata ta lafta abinci da sunan za a yi baki. Taki kuma fitowa da shi sai ya lalace dai dai sanda taga mijin nasu ya na wajen sai ta fara karya murya a dole ita mai ladabi ce. Ta ringa fadin "yaya ya akayi ki kabar abinci ya baci. Bawan Allah nan yana kokarinsa mu kuma ba sai mu dinga alkintawa ba".
Da ya taso zai tufe Khadija da fada sai ta hana ta ringa fadin bari Dr ba girman ka bane fada da mats ".
Idan kuma shi da ita ne sai ta ringa gaya masa "kara hakuri in samu lafiya. Zan daidaita maka komai na gidanka. Amma in kana mata fada raina ka za tayi".
Ko kuma idan ta dauki albashi haka za a yo masa dinki mai kyan gaske a saya masa su turare. Ko a lafto masa cefane da sunan san a taimaka masa.
Kuma duk randa tayi irin wan nan ta ringa fadin " yaushe ma zan zauna in barka kayi ta wahala kai kadai. In ma banda sakaryar mace wa ke jira sai miji ya dauko ya bata. Kuma idan ban maka ba meye amfanin kudin nawa".
Kan sa kuwa ba karamin fasuwa yake da kalamanta ba. Sabanin Khadija da Allah ya yo ta shiru shiru bata magana.
Sai dai in abin ya isheta ta shiga daki tayi ta kuka.
Ta yaye Zainab ba dadewa, ya gaji saboda da duk hanyar da Rumaisa zatabi ta tabbatar ta fitar da Khadija daga zuciyarsa sai da tayi.
Saboda haka Khadija dai a gida ta yaye Zainab. Ranar sunan 'yar Rumaisa ta fari watau Farida a ranar aka yi ta ta kare.
Dr ne yace idan an gama abincin suna a aika masa da yawa ofis saboda abokanan aikinsa.
Sako dai bai samu Khadija ba da aka turo direban daukar abincin ma wanda ta karbi sakon safe ita ya samu saboda ita tana da waya. Yana iya kiranta yayi magana da ita.
A lokacin kuma waya bata zaga gari haka ba.
Rumaisa ta tura wata daga bakin 'yan suna akan a fadawa direban Dr babu abinci ya kare.
Sun kuwa taru a conference room wan nan sako ya same shi.
Ba karamin bacin rai yayi ba. Ya kuwa dawo gida ya rufe Khadija da fada da bata san na meya ba.
Tayi yunkurin nuna masa bata samu sakon sa ba.
Nan kuwa Rumaisa ta shiga kuka da rantsuwa wacce har sai da ta gigita ita kanta Khadijan. Kuma gaba daya daga ita har mai gidan ta hana su magana sai kuka take tana fadin "kiji tsoron Allah Khadija. Nan na same ki har bakin kicin na fada miki sakon Dr. har kuma na sake fitowa na sake jaddada miki lokacin kina rabon abinci. Ni kam na shiga uku. Me nayi miki kike son sai kin hadani fada da mijina".
Ba karamin mamaki ne ya rufe Khadija da zantuttukan da Rumaisa take yi . Tana yi kuma tana rantsuwar Allah ne shaidarta.
A nan dai shedan ya samu rabonsa. Ba tare da ya saurari jawabin da take kokarin yi masa ba ya yanka mata reciept dinta mai gaba daya. Kuma gudun kar yaje gida a bashi hakurin ya mai da ita ya sanya ya bata saki uku rigis.
Haka ta rungumi 'yarta Zaunab ta koma gida.
Daga baya ta samu miji wani dan uwansu dake malamin makaranta a sakandiren Garko ya aureta. Yayi alkawain rike mata 'ya amma uban Zainab yaki. Ta koma gidan mahaifinta lokacin tana 'yar shekara biyar.
Ta tarar da kannenta mata biyu. Farida da Farisa. Da kuma kannen matar gidan suma su biyu' 'yanmata dasu. Anti Sakina da anti bilki.
[8/6, 23:11] +234 814 948 5104: FINI A UBA IN FIKI A MIJI👨👧👧
BY HANNE ADO ABDULLAHI