Sashe 6
Feeryal Part 2 Complete Hausa Novel.t · about 8 min read
Ameerah ta ce da kawayen nasu
"Dalla kuzo mu tafi muna b'ata lokacin mu anan."
Hafsat d'aya daga cikin kawayen nasu ta ce
"Haba da kun bari ta shiga nan ai, ni wlh tagama tafiya da ni kamar na kwana ina kallon ta,
sai kace ba 'yar'uwar ku ba kuke hantarar ta haka."
Ameerah ta yamutsa fuska ta ce
"Wa wannan aljanar babu abin da ya had'a mu da ita, 'yar tsintuwa ce ba dangin mu ba."
"Ko ni ma tayi min kyau bari mu isa muyi musanyar number na sata a friend list d'ina, wannan ka shiga da ita cikin kawaye ai girmanka sai ya karu."
cewar d'aya kawar tasu Laila.
bakin ciki kamar ya kashe Ameerah anyi abin da ta tsana wato yabon wata bayan ita,
sai taji ta dad'a tsanar Feeryal.
har suka isa tana jan tsaki da yin kwafa.
Motar su ta riga nasu Miemie isowa.
Feenat ta tare su da murna tana mu su oyoyo, ta jasu ta kai su gurin zaman da ta tanadarmu su.
ta cike su da kayan motsa baki
Zaman su da kamar 20min motar su Miemie ya iso. suna shigowa Hall d'in kallo ya dawo kansu.
Feenat ta mike da gudu tazo ta rungume su,
Feenat dama ita tasan Feeryal sau biyu suna had'uwa da ita idan tazo gurin su Miemie.
ta ce
"Kai Feeryal gaskiya naji dad'i ganin ki taho muje ku gaisa da su Mommy da ango da amarya.
taja hannun Feeryal Miemie ta biyo su tana cewa
"Au ita kad'ai ma kakaji dad'in zuwan ta to mu bari mu koma."
sukayi dariya.
dai dai sanda suka karaso zasu ratsa ta tsakiyar filin.
MC ya canza wata zazzafar waka,
bai sai kaji gurin ya amsa da hele ba.
ya yin da camara ya saito su yana ta kashe musu hotuna masu d'aukar video suma suna yi.
Feeryal kunya kamar ta nitse kasa, Miemie da Feenat kuwa sai wani fankama sukeyi.
suka janyota cikin takama, ita ko da kyar take iya d'aga kafarta har suka iso gurin zaman ango da amarya.
Feenat cikin rawar kafa ta ke fad'in
"Feeryal Miemie ga ango Ya Mujahid ga amaryar tamu Aunty Nuwaira,
Ya Mujahid kawaye na ne wannan Feeryal wannan Miemie."
ta nuna ko wannen su.
Mujahid ya fad'ad'a murmushin sa ya ce
"Mun gode da ziyartar taya mu murna."
"Bayan naku sai namu da ita wlh ni naga mata."
maganar abokin ango ke nan Ibrahim daya taso daga gurin zaman sa.
yana d'aya daga cikin mazajen da suka kasa control d'in kansu da ganin ta har sai da ya iso gare ta.
Mujahid ya yi dariya ya ce
"Allah aboki na."
"Insha'allahu kuwa akwai Mom d'ina anan bari na kirata tazo shaida ga surukarta nan."
Feeryal dai kasa tayi da kanta.
suna kokarin barin gurin suka jiyo magana a bayan su.
"Ina surukar tawa take, wacece haka ta birkita min lissafin my son?."
Feeryal takuma yin kasa da kai.
Mom in Ibrahim ta leko fuskarta tana fad'in
"Ah lallai ba shakka dole ka rud'e insha'allahu kuwa ka samo mata, Feenat kawarki ce ko daga ina ta taho?."
kai Feenat ta gyad'a tana murmushi, ta ce
"Daga gidan Alhaji Abubakar Fiya."
"Masha'allah zamu dangana da gidan kuwa domin a bamu ita."
Ibrahim ya kankame hannun Mom d'in sa ya ce
"Mom dan Allah yau aje."
ta dunguri goshin sa ta ce
"Ba yau ba kam sai gobe."
Feeryal kam takasa cewa komai kanta na kasa tana wasa da 'yan yatsunta su Miemie nata dariya.
Feenat ta ja su zuwa gurin su Mommyn ta
tagabatar da su, a gurin Mommy'n ta da kawayen ta.
atake a gurin wata hajiya ta ce tayi wa d'anta kamun Feeryal.
Daga can in da su Ameerah ke zaune suna kallon duk abin da ke faruwa,
sun cika sunyi tab kar Ameerah taji labari.
har sai da ta gaza b'oye kishin ta ta ce
"Lallai ma Feenat mu da muka zo kan lokaci ma bata gabatar da mu ga kowa ba, sai masu zuwan kurarren lokaci su ake wani gabatar da su kamar wasu kwamishinoni, mttsss aikin banza,
ni yanzu ma zan tafi."
A d'an gefe da su Ameerah Feenat ta sama wa su Miemie gurin zama.
suna zama wasu maza guda biyu suka dumfaro in da suke.
cikin kasa da murya Miemie ta ce
"Feeryal ga wasu gayu fa suna zuwa nan, kalli can yadda wasu gungun gayun ma ke kallonki,
gaskiya ke me sa'a ce,
dalla ki ware jiki kiyi abu kamar wayayyiya, sai wani shan jiki kike."
"Miemie nikam mu tafi."
tafad'a tana sunkuyar dan tana d'agowa taga idon mutane a kanta.
"Sannunku 'yammata ko zaki samin number ki?."
d'aya daga cikin samarukan da suka iso gurin su ya fad'a yana mikawa Feeryal wayarsa.
Feeryal tayi shiru batayi magana ba.
Miemie ce ta karb'a ta saka masa lambar ta mika masa.
ya amsa tare da fad'in "Thanks."
kana suka koma gurin zaman su.
Feenat ta kawo musu drinks da d'an abin motsa baki.
Miemie ce ta ci Feeryal kam ko drink bata iya sha ba, dan gaba d'aya a takure take idon jama'a ya takura mata.
anata gudanar da shagalin biki.
MC ya gayyato kannen ango zuwa fili.
Feenat ta ja su Miemie, Feeryal ta make kafad'a tace suje ita kam bazata iya ba.
duk yadda Miemie tayi ta tashi fir taki.
haka suka kyaleta suka je gurin su Ameerah.
Feenat ta ce
"Ameerah Sahla Nabila Hafsat Lailat ku zo mu shiga fili ga MC na kiran mu."
duk suka mike ban da Ameerah da ta b'ata rai.
"Ameerah ta so mana."
cewar Feenat.
ta ce
"Kuje kawai bazan shiga ba."
bata kuma mata magana ba jin MC na ta nanata kannen ango su fito, suka garzaya cikin fili aka sakar musu kid'a suka sunkuya tika rawa.
Feeryal sai murmushi take sakewa idanunta akan su Miemie da suke ta cashewa.
bata yi aune ba taji saukar lips d'in mutum kan kumatun ta.
dai-dai lokacin kuma hasken camara ya haske su.
a razane ta juyo wanda jin hakan ya bada dama wajen dai-dai tar fuskarta da tashi, nan ma hasken camara takuma haska su.
a razane ta mike tsaye tana binsa da kallon tsoro.
shigo gayan murmushi ya mata tare da kashe mata ido ya ce
"Hi baby haupa."
yaja kujerar ya zauna yana fad'in
"Zauna mana muyi hira, nifa sonki nake ko zamuje mu sha ice cream."
da sauri tayi baya dan ba karamin tsorata da shi tayi ba.
Ameerah ta mike tsaye tare da jefa wayar ta cikin jaka, da sauri ta shige cikin filin ta ja hannunsu Sahla da Nabila, suka fito.
suka ce yaya dai Ameerah?.
ta ce
"Ku taho mu tafi gida yanzu fa karfe goma da rabi, kafin mu isa 11 ta wuce."
tayi gaba suka biyo ta a baya suka shige mota dama direba na zaune a ciki yana jiran su sukayi gida.
Feeryal na tsaye jikin ta na b'ari shiko yana zaune idanunsa a kanta yana latsar lips d'in sa da kanne mata ido.
"Gashi kamar wayayyiya kina abu kamar na marasa waye wa, muje hotel ki tayani kwana duk abin da kike so zanyi miki, zan kuma sallame ki da 2 million,
idan baki aminta da ni ba zan iya using da condoms."
Jikin ta ya d'au b'ari tsoro yadad'a bayyana a gare ta.
maganar Miemie taji a bayan ta
"Feeryal wai rawan ne baki iya ba ko me."
da sauri ta waigo murya na rawa ta ce
"Miemie mu tafi gida."
mikewa ya yi yazaro kati cikin aljuhun sa ya aje sa kan table d'in gaban su ya ce
"Idan kin yanke kuhunci zaki iya nemana ta wannan katina ne, I'm waiting for you, kiyi shawari da kawar taki ina jiran ki ko yaushe."
ya juya ya bar gurin.
Miemie ta bi bayansa da kallo tana fad'in
"Wai mene ne Feeryal?."
Feeryal tayi rau-rau da ido sai ga hawaye sharr, ta d'aura yatsar ta kan kumatun ta sannan ta ce
"Kiss yamin a nan sannan ya ce wai na bishi hotel."
ido Miemie ta waro ta ce
"Shine baki masa kaca-kaca ba kika tsaya kina masa kallon tsoro,
d'an iska ina yashiga na tara masa jama'a anan awa d'an iska dukan tsiya."
"Miemie ki rabu da shi ni kam mu tafi gida kawai."
tayi maganar hawaye na ci gaba da zuba a idon ta.
"Dan Allah share hawayen ki kar kisa mutane su tsaya kallon mu, na gane shi ai wlh sai na nemo shi,
tsaya Feenat ta zo tace mu jira ta."
Feeryal ta share hawayen ta da tafin hannunta.
Miemie sai masifa take tana d'urawa mutumin zagi.
sun b'ata lokaci a zaune kafin Feenat ta dawo gurin su.
lokacin karfe 11 saura minti 15.
suna fita Ibrahim ya biyo su, nan suka kuma b'ata lokaci har 11 ta cika, kafin suka d'auko hanyar gida.
Su Ameerah kuwa karfe 10 da mintuna 50 dai-dai suka ido gida.
direba na gyara parking a babban parking lot suka fito.
suna tafe kowa zai wuce sashin su suka hangi Abdurrahim zaune cikin wani kayataccen zagayayyen gurin da aka zagaye shi da fulawowu masu kyau da kawa,
sama d'an rumfar bukka ce mai zawaye da koyayen wuta, kasan rumfar kujeru ne.
gurin haske ne sosai kamar tsakiyar rana ba dare ba.
yana zaune laptop na gaban sa yana danne-danne a cikin sa.
"Kuzo nan."
yafad'a idanunsa akan laptop.
kallon junan su sukayi, kana suka janyo kafafunsu inda yake.
suka durkusa a gaban sa.
sunkai minti 5 bai ce da su komai ba kuma bai d'ago ya dube su ba, yana ta aikin latsa laptop d'in sa.
"Dalla kuzo mu tafi muna b'ata lokacin mu anan."
Hafsat d'aya daga cikin kawayen nasu ta ce
"Haba da kun bari ta shiga nan ai, ni wlh tagama tafiya da ni kamar na kwana ina kallon ta,
sai kace ba 'yar'uwar ku ba kuke hantarar ta haka."
Ameerah ta yamutsa fuska ta ce
"Wa wannan aljanar babu abin da ya had'a mu da ita, 'yar tsintuwa ce ba dangin mu ba."
"Ko ni ma tayi min kyau bari mu isa muyi musanyar number na sata a friend list d'ina, wannan ka shiga da ita cikin kawaye ai girmanka sai ya karu."
cewar d'aya kawar tasu Laila.
bakin ciki kamar ya kashe Ameerah anyi abin da ta tsana wato yabon wata bayan ita,
sai taji ta dad'a tsanar Feeryal.
har suka isa tana jan tsaki da yin kwafa.
Motar su ta riga nasu Miemie isowa.
Feenat ta tare su da murna tana mu su oyoyo, ta jasu ta kai su gurin zaman da ta tanadarmu su.
ta cike su da kayan motsa baki
Zaman su da kamar 20min motar su Miemie ya iso. suna shigowa Hall d'in kallo ya dawo kansu.
Feenat ta mike da gudu tazo ta rungume su,
Feenat dama ita tasan Feeryal sau biyu suna had'uwa da ita idan tazo gurin su Miemie.
ta ce
"Kai Feeryal gaskiya naji dad'i ganin ki taho muje ku gaisa da su Mommy da ango da amarya.
taja hannun Feeryal Miemie ta biyo su tana cewa
"Au ita kad'ai ma kakaji dad'in zuwan ta to mu bari mu koma."
sukayi dariya.
dai dai sanda suka karaso zasu ratsa ta tsakiyar filin.
MC ya canza wata zazzafar waka,
bai sai kaji gurin ya amsa da hele ba.
ya yin da camara ya saito su yana ta kashe musu hotuna masu d'aukar video suma suna yi.
Feeryal kunya kamar ta nitse kasa, Miemie da Feenat kuwa sai wani fankama sukeyi.
suka janyota cikin takama, ita ko da kyar take iya d'aga kafarta har suka iso gurin zaman ango da amarya.
Feenat cikin rawar kafa ta ke fad'in
"Feeryal Miemie ga ango Ya Mujahid ga amaryar tamu Aunty Nuwaira,
Ya Mujahid kawaye na ne wannan Feeryal wannan Miemie."
ta nuna ko wannen su.
Mujahid ya fad'ad'a murmushin sa ya ce
"Mun gode da ziyartar taya mu murna."
"Bayan naku sai namu da ita wlh ni naga mata."
maganar abokin ango ke nan Ibrahim daya taso daga gurin zaman sa.
yana d'aya daga cikin mazajen da suka kasa control d'in kansu da ganin ta har sai da ya iso gare ta.
Mujahid ya yi dariya ya ce
"Allah aboki na."
"Insha'allahu kuwa akwai Mom d'ina anan bari na kirata tazo shaida ga surukarta nan."
Feeryal dai kasa tayi da kanta.
suna kokarin barin gurin suka jiyo magana a bayan su.
"Ina surukar tawa take, wacece haka ta birkita min lissafin my son?."
Feeryal takuma yin kasa da kai.
Mom in Ibrahim ta leko fuskarta tana fad'in
"Ah lallai ba shakka dole ka rud'e insha'allahu kuwa ka samo mata, Feenat kawarki ce ko daga ina ta taho?."
kai Feenat ta gyad'a tana murmushi, ta ce
"Daga gidan Alhaji Abubakar Fiya."
"Masha'allah zamu dangana da gidan kuwa domin a bamu ita."
Ibrahim ya kankame hannun Mom d'in sa ya ce
"Mom dan Allah yau aje."
ta dunguri goshin sa ta ce
"Ba yau ba kam sai gobe."
Feeryal kam takasa cewa komai kanta na kasa tana wasa da 'yan yatsunta su Miemie nata dariya.
Feenat ta ja su zuwa gurin su Mommyn ta
tagabatar da su, a gurin Mommy'n ta da kawayen ta.
atake a gurin wata hajiya ta ce tayi wa d'anta kamun Feeryal.
Daga can in da su Ameerah ke zaune suna kallon duk abin da ke faruwa,
sun cika sunyi tab kar Ameerah taji labari.
har sai da ta gaza b'oye kishin ta ta ce
"Lallai ma Feenat mu da muka zo kan lokaci ma bata gabatar da mu ga kowa ba, sai masu zuwan kurarren lokaci su ake wani gabatar da su kamar wasu kwamishinoni, mttsss aikin banza,
ni yanzu ma zan tafi."
A d'an gefe da su Ameerah Feenat ta sama wa su Miemie gurin zama.
suna zama wasu maza guda biyu suka dumfaro in da suke.
cikin kasa da murya Miemie ta ce
"Feeryal ga wasu gayu fa suna zuwa nan, kalli can yadda wasu gungun gayun ma ke kallonki,
gaskiya ke me sa'a ce,
dalla ki ware jiki kiyi abu kamar wayayyiya, sai wani shan jiki kike."
"Miemie nikam mu tafi."
tafad'a tana sunkuyar dan tana d'agowa taga idon mutane a kanta.
"Sannunku 'yammata ko zaki samin number ki?."
d'aya daga cikin samarukan da suka iso gurin su ya fad'a yana mikawa Feeryal wayarsa.
Feeryal tayi shiru batayi magana ba.
Miemie ce ta karb'a ta saka masa lambar ta mika masa.
ya amsa tare da fad'in "Thanks."
kana suka koma gurin zaman su.
Feenat ta kawo musu drinks da d'an abin motsa baki.
Miemie ce ta ci Feeryal kam ko drink bata iya sha ba, dan gaba d'aya a takure take idon jama'a ya takura mata.
anata gudanar da shagalin biki.
MC ya gayyato kannen ango zuwa fili.
Feenat ta ja su Miemie, Feeryal ta make kafad'a tace suje ita kam bazata iya ba.
duk yadda Miemie tayi ta tashi fir taki.
haka suka kyaleta suka je gurin su Ameerah.
Feenat ta ce
"Ameerah Sahla Nabila Hafsat Lailat ku zo mu shiga fili ga MC na kiran mu."
duk suka mike ban da Ameerah da ta b'ata rai.
"Ameerah ta so mana."
cewar Feenat.
ta ce
"Kuje kawai bazan shiga ba."
bata kuma mata magana ba jin MC na ta nanata kannen ango su fito, suka garzaya cikin fili aka sakar musu kid'a suka sunkuya tika rawa.
Feeryal sai murmushi take sakewa idanunta akan su Miemie da suke ta cashewa.
bata yi aune ba taji saukar lips d'in mutum kan kumatun ta.
dai-dai lokacin kuma hasken camara ya haske su.
a razane ta juyo wanda jin hakan ya bada dama wajen dai-dai tar fuskarta da tashi, nan ma hasken camara takuma haska su.
a razane ta mike tsaye tana binsa da kallon tsoro.
shigo gayan murmushi ya mata tare da kashe mata ido ya ce
"Hi baby haupa."
yaja kujerar ya zauna yana fad'in
"Zauna mana muyi hira, nifa sonki nake ko zamuje mu sha ice cream."
da sauri tayi baya dan ba karamin tsorata da shi tayi ba.
Ameerah ta mike tsaye tare da jefa wayar ta cikin jaka, da sauri ta shige cikin filin ta ja hannunsu Sahla da Nabila, suka fito.
suka ce yaya dai Ameerah?.
ta ce
"Ku taho mu tafi gida yanzu fa karfe goma da rabi, kafin mu isa 11 ta wuce."
tayi gaba suka biyo ta a baya suka shige mota dama direba na zaune a ciki yana jiran su sukayi gida.
Feeryal na tsaye jikin ta na b'ari shiko yana zaune idanunsa a kanta yana latsar lips d'in sa da kanne mata ido.
"Gashi kamar wayayyiya kina abu kamar na marasa waye wa, muje hotel ki tayani kwana duk abin da kike so zanyi miki, zan kuma sallame ki da 2 million,
idan baki aminta da ni ba zan iya using da condoms."
Jikin ta ya d'au b'ari tsoro yadad'a bayyana a gare ta.
maganar Miemie taji a bayan ta
"Feeryal wai rawan ne baki iya ba ko me."
da sauri ta waigo murya na rawa ta ce
"Miemie mu tafi gida."
mikewa ya yi yazaro kati cikin aljuhun sa ya aje sa kan table d'in gaban su ya ce
"Idan kin yanke kuhunci zaki iya nemana ta wannan katina ne, I'm waiting for you, kiyi shawari da kawar taki ina jiran ki ko yaushe."
ya juya ya bar gurin.
Miemie ta bi bayansa da kallo tana fad'in
"Wai mene ne Feeryal?."
Feeryal tayi rau-rau da ido sai ga hawaye sharr, ta d'aura yatsar ta kan kumatun ta sannan ta ce
"Kiss yamin a nan sannan ya ce wai na bishi hotel."
ido Miemie ta waro ta ce
"Shine baki masa kaca-kaca ba kika tsaya kina masa kallon tsoro,
d'an iska ina yashiga na tara masa jama'a anan awa d'an iska dukan tsiya."
"Miemie ki rabu da shi ni kam mu tafi gida kawai."
tayi maganar hawaye na ci gaba da zuba a idon ta.
"Dan Allah share hawayen ki kar kisa mutane su tsaya kallon mu, na gane shi ai wlh sai na nemo shi,
tsaya Feenat ta zo tace mu jira ta."
Feeryal ta share hawayen ta da tafin hannunta.
Miemie sai masifa take tana d'urawa mutumin zagi.
sun b'ata lokaci a zaune kafin Feenat ta dawo gurin su.
lokacin karfe 11 saura minti 15.
suna fita Ibrahim ya biyo su, nan suka kuma b'ata lokaci har 11 ta cika, kafin suka d'auko hanyar gida.
Su Ameerah kuwa karfe 10 da mintuna 50 dai-dai suka ido gida.
direba na gyara parking a babban parking lot suka fito.
suna tafe kowa zai wuce sashin su suka hangi Abdurrahim zaune cikin wani kayataccen zagayayyen gurin da aka zagaye shi da fulawowu masu kyau da kawa,
sama d'an rumfar bukka ce mai zawaye da koyayen wuta, kasan rumfar kujeru ne.
gurin haske ne sosai kamar tsakiyar rana ba dare ba.
yana zaune laptop na gaban sa yana danne-danne a cikin sa.
"Kuzo nan."
yafad'a idanunsa akan laptop.
kallon junan su sukayi, kana suka janyo kafafunsu inda yake.
suka durkusa a gaban sa.
sunkai minti 5 bai ce da su komai ba kuma bai d'ago ya dube su ba, yana ta aikin latsa laptop d'in sa.