Sashe 1
Feeryal Part 2 Complete Hausa Novel.t · about 8 min read
FEERYAL
*Littafin kud'i ne ki-ka biya kud'i ki-ka karanta cikin aminci, FEERYAL mallaki na ne ni RASHEEDAT S DIRECTOR*
Ki-ka saka 500 ta cikin wannan a account d'in👉ðŸ»3170524141 Rashida Salihu first bank.
sannan ki tura shaidar biya ta Whatsapp number ta👉ðŸ»08034690723
"Bissmilahi Rahmanurrahim"
Wani irin mummunan sarawa kanta yayi tamkar zai rabe gida biyu.
dasauri tajuya jikinta nabari tana fad'in
"Ammie Ammie karkishiga bayi nan akwai wani abu!."
ganin Ammie bata d'akin tanufi falo da gudu tana cigaba da kwalamata kira
"Ammie! Ammie!!."
Aunty data koma kitchen duba girki tafito dasauri dan jin kiran datake kwalamata da karfi.
take fadin Ammie karkishiga bandakin.
kafin ta rufa baki tawani irin rid'uwa akasa.
tamkar an d'agatane aka bugata da kasa.
tawani kwalla uban qara me rikitarwa.
Aunty tayi kanta dasauri tana fad'in
"Ke Feeryal lafiya mekika gani a bayin meye a cikin bayin?."
takai hannu tana kokarin d'ago ta.
Feeryal tawani irin dago kanta tareda yamutsa gashin kanta ta girgiza kan.
tayi wani irin mikewa tsaye tabubbuga kafafunta a kasa.
saida ilahirin cikin falon yadauki sautin bubbuga kafafun da tayi.
kana tagyara tsayuwanta gijim kamar an aje abu mai matukar nauyi.
bashiri Aunty tayi baya atsorace ganin yanayinta daya canza gaba d'aya.
cikin wani irin murya me rikitarwa take fad'in "Tun da ta b'ata mana shiri to yazamo dole mudauki mataki akanta,
dole mutafi da ita muje mu yasar da ita acan inda babu wani bil'adam d'in da ke rayuwa a gurin,
wannan shine hukun cin da ya da ce da ita."
Tayi wani irin juyawa tarufa aguje tayi waje da gudu,
Aunty tabi bayanta da gudu tana kwallamata kira,
tuni Feeryal tayi bakin gate ganin tana kokarin
fita daga site d'in gaba d'aya.
hankalin Aunty ya yi mugun tashi tana fad'in
"Dan Allah kuyi hakuri karkubari dan Allah tafita a haka,
ku tsaya ku fad'i me kuke bukata,
kada ku wahalar da ita ku d'auki hakkin ta."
tuni ta fice daga side d'in.
Aunty tabita a kid'ime hankali tashe ganin babu wani sutura ajikinta daga ita sai towel dake daure a kirjinta.
A guje ta d'aun hanyar babban get,
Aunty na binta tana kira da kururuwan niman agaji a tare mata ita kada a bari ta fice a gidan gaba d'aya.
Ajmal Zaraddin Shamsuddin Faisal.
da suke hango abin da ke faruwa daga saman benen sashin su, dukan suka sauko suka fice daga sashin nasu,
dai-dai san da Feeryal ta iso zata wuce get d'in sashin nasu.
Zaraddin ya shige gaba da sauri ya yi saurin rukota ya rungumeta gaba d'aya a jikinsa,
yawani irin jan numfashi san da yaji d'umin jikin ta da tattausar fatar jikin ta mai d'umi da laushi da tsamtsi a cikin jikinsa.
ya kifa tafin hannunsa da kyau a bayanta yana dad'a matseta a jikin sa.
Wani irin haniniya tayi tayi jifa da shi can gefe sai da ya had'u da jikin get gau! kake ji,
ya zube kasa warwas yana gantsarewa da rike bayan sa.
ta kuma zurawa a guje.
Aunty ta sa hannu a kai tana fad'in
"Innalillahi wa inna'ilaihirraji'un Ajmal Shamduddin Faisal dan Allah kada ku bari ta fita, ku kamo ta ba a hayyacin ta take ba."
suka rufa mata maya da gudu,
dukansu suka rirrije ta.
sunyi-sunyi su iya janyota sun gagara raba kafarta da kasa.
suka daddage da karfin su irin na matasa masu jini a jika, suka kuma janyo ta.
da tayi wani irin ihu mai had'e da gurnani tayi haniniya da su duk ta wasar da su kasa.
ta kuma rufawa a guje.
Ihu Aunty ta fashe da shi hawaye na zuba a idon ta fad'i take
"Ya Allah ka kawo min d'auki ka taimaka min ka taimakawa wancan baiwar taka da bataji ba bata gani ba,
ya Allah ka hanasu cimma burin su a kan ta,
dan Allah security kar ku barta ta fita ku tare ta dan Allah,
innalillahi wa inna'ilaihirraji'un."
Wani irin karo tayi tayi baya tangal-tangal kamar zata kife kasa sai kuma ta dawo ta tsaya daram.
tana wani huci kamar kububuwa,
tsaki yaja yana kallon wayarsa da ta fad'i kasa,
fitowar sa daga sashin Mommy ke nan yana tafe idanunsa a kan waya baya kallon gaban sa,
ba zato yaji ya yi karo da abu.
bai d'ago ba idanun sa a kasa inda wayarsa take yashe kusa da kafafun ta,
ransa a b'ace ya bi kafar nata da da kallo ganin ba'a d'au wayar an mika masa ba,
kuma ba'ayi magana ba bare a bashi hakuri.
yad'an surawa fararen kafafunta,
tuf-tuf da su masu dauke da zarazaran yatso,
sam kalar kafar batayi kama data kannen sa ba, duk da baya yawan zama da su amma yasan babu mai wannan suffar a cikin su.
har sannan bai d'ago ba yana zaman jiran a d'auko wayar a mika masa,
a fusace ya d'ago kansa.
baiga fuskar da ke tsaye a gabansa ba, sakamakon gashin kanta da ke baze ya rufa mata fuska.
a hankali tayi baya da kafarta d'aya ta d'aga d'ayar zata sa gudu.
da karfi
Aunty ta ce
"Abdurrahi ka rike ta dan Allah kada ka barta ta gudu dan Allah!."
Da sauri ya mika hannu ya fizgota dan tuni ta d'aga kafa ta sa gudu.
ya dawo da ita ta garu da jikin sa.
wani irin garuwa tayi garam tayi baya tana wani irin gurnani.
cikin wani irin murya take fad'in
"He kana da kwari, jiki kamar doki."
ta kuma d'aga kafa zata sa gudu.
a fusace ya kuma fizgota, tayi wani irin tirjewa,
cikin matukar mamaki ya d'ago ya dube ta,
jin yadda ta tike,
kuma wai macece gatanan yar qarama agaban sa,
to ko ba mace bace saboda yanayin sautin muryata da yaji tayi magana da shi amon sauti me rikitarwa har lau fuskarta rufe yake da gashin kanta.
Tsayuwar sa ya gyara ya kai d'aya hannunsa ya ruko nata d'ayan yazamo duk yana rike da hannayen nata, ya janyo ta da karfi, tana tirjewa yana janta yakawota inda su Aunty suke ,
yana zuwa gurin yaturata wa Auntyn Aunty ta ce
"Dan Allah Abdurrahim ka taimaka ka kaimin ita site d'ina
zasu gudu da ita ne."
yadube su Ajmal da suke tsaye cirko cirko kowannansu na dafe da inda yabuga.
ya ce
"Ku kamata ku kaita ciki."
Ajmal ya ce
"Ya Abdurrahim wlhy bazamu iyaba zubar damu tayi dukkanmu."
gajeren tsaki yaja yakuma fizgo ta tana kokarin kuma gudu,
yajanyota ya nufi sited'in Aunty aransa yake fadin
"Wai harda mahaukatane a gidan yanzu."
Aunty dake biye dasu jikinta nab'ari suka wuce har falo ya
ya angiza ta a saman kujera, tafasa wani uban kara tana fadin
"Sai mun tafi da ita tunda ta batamana shiri bazamu rabu da ita ba."
takuma yunkurawa Aunty tafashe da kuka tana fadin
"Dan Allah dan Annabi kuyi wa girman Allah ku kyale yarinyarnan,
Abdurrahim ka taimakeni karkabari su tafi da ita ba ita bace Aljanune karkabari sutafi da ita.
itako junkurawa ta kuma tawani irin shekewa da dariya
tana fad'in
Ba zai iya damuba dole saimun tafi da ita, tun da ta b'a mana shiri ni bakin aljani bana aike ya fad'i a banza, hahahaha."
tadaga kafa tana kokarin guduwa.
yasamata kafa tafad'i kasa rif ta wani irin yunkuri tamike tsaye,
ta kai hannu takunce towel jikinta ta tayi jifa da shi,
tana kokarin cire bra'n jikinta tana wani irin mummunar dariya HAHaHaHa.
Aunty ta sa kuka tana fadin
"Innalillahi wa innailaihirraji'un
kuwasu irin shaid'anune zakusata tayi tsirara haba kukuwa,
baku da imani da tsoron Allah ne."
wani irin runtse ido Abdurrahim yyi cikin takaici da kosawa ya zabga mata wani mummunar marin da saida
takife kasa tana wani irin gurnanani.
Aunty dasauri tadauki towel din tarufemata a jikinta.
Yazauna kan kujerar da take kife a gaban sa tare da d'agota daga kifen da take yazaunar da ita a kasa.
ya saka hannu ya damko gashin kanta da karfi tare da gyara zamansa yasoma karanto ayoyin alkur'ani yana tofa mata,
cikin zazzakar murya tamkar balaraben asali.
ihu ta soma tana fad'in
"Ka daina kona mu kai hatsabibine, ka cire hannunka a jikin mu kana da mugun dafi wane ne kai haka, zamu waiwayo ta kanka zamuyi bincike a kanka kai dafi ne ka kyale mu ka dai na kona mu zamu fitaaaa zamu fitaaa."
bai sakaita da karatun ba har sai da ta sulale kasa tana birgima da shure-shure, da rantse-rantsen yanzun nan zai tafi har a bada."
Ta jera wasu tagwajen atishawa,tana mikewa da kakkalmashe jikin ta,
nan take tayi flat a kasa, tana sauke numfashi.
Aunty rayi kanta da sauri tana dad'a rufe mata jikinta,
da kiran sunan ta.
"Feeryal Feeryal ke ce tashi Feeryal, nagode Abdurrahim."
Baiyi magana ba ya mike tsaye ya fice daga parlour'n.......!
Sai kunyi hakuri fa....
Mommy'n Twins ce
Waziri kutub ya zube kasa bisa gwuiwowinsa,
jiki na rawa idanunsa akan ruwan madubin ganin zahiri daga rayuwar Feeryal.
ya ce
"Ya shugaba na! shin mene ne da lilin da yasa ka hanamu bayyana domin kai mata d'oki cikin gaggawa?
ta fuskanci azabebben wahala daga bakin aljani, kayi mana izini mu cimmasa."
sarki aljani Matip ya gyara zamansa sannan ya ce
"Kariyar da yafi naku ya tinkaro gareta, tabbacin da ke garesa shi ya sa na dakatar daku,
shi d'in sulke ne garkuwar yaki,
kuje ku cimma bakin aljani ku taho da shi a tsare shi."
"Mun karb'i izini ya shugaba na."
nan take waziri Kutup ya umurci dakaru uku da su je su taho da bakin aljani, dake can yana jinyar jikin sa da ke a babbake,
batare da b'ata lokaci ba suka taho da shi aka tsare shi a kurkuku, tare da horo mai tsanani.
*Littafin kud'i ne ki-ka biya kud'i ki-ka karanta cikin aminci, FEERYAL mallaki na ne ni RASHEEDAT S DIRECTOR*
Ki-ka saka 500 ta cikin wannan a account d'in👉ðŸ»3170524141 Rashida Salihu first bank.
sannan ki tura shaidar biya ta Whatsapp number ta👉ðŸ»08034690723
"Bissmilahi Rahmanurrahim"
Wani irin mummunan sarawa kanta yayi tamkar zai rabe gida biyu.
dasauri tajuya jikinta nabari tana fad'in
"Ammie Ammie karkishiga bayi nan akwai wani abu!."
ganin Ammie bata d'akin tanufi falo da gudu tana cigaba da kwalamata kira
"Ammie! Ammie!!."
Aunty data koma kitchen duba girki tafito dasauri dan jin kiran datake kwalamata da karfi.
take fadin Ammie karkishiga bandakin.
kafin ta rufa baki tawani irin rid'uwa akasa.
tamkar an d'agatane aka bugata da kasa.
tawani kwalla uban qara me rikitarwa.
Aunty tayi kanta dasauri tana fad'in
"Ke Feeryal lafiya mekika gani a bayin meye a cikin bayin?."
takai hannu tana kokarin d'ago ta.
Feeryal tawani irin dago kanta tareda yamutsa gashin kanta ta girgiza kan.
tayi wani irin mikewa tsaye tabubbuga kafafunta a kasa.
saida ilahirin cikin falon yadauki sautin bubbuga kafafun da tayi.
kana tagyara tsayuwanta gijim kamar an aje abu mai matukar nauyi.
bashiri Aunty tayi baya atsorace ganin yanayinta daya canza gaba d'aya.
cikin wani irin murya me rikitarwa take fad'in "Tun da ta b'ata mana shiri to yazamo dole mudauki mataki akanta,
dole mutafi da ita muje mu yasar da ita acan inda babu wani bil'adam d'in da ke rayuwa a gurin,
wannan shine hukun cin da ya da ce da ita."
Tayi wani irin juyawa tarufa aguje tayi waje da gudu,
Aunty tabi bayanta da gudu tana kwallamata kira,
tuni Feeryal tayi bakin gate ganin tana kokarin
fita daga site d'in gaba d'aya.
hankalin Aunty ya yi mugun tashi tana fad'in
"Dan Allah kuyi hakuri karkubari dan Allah tafita a haka,
ku tsaya ku fad'i me kuke bukata,
kada ku wahalar da ita ku d'auki hakkin ta."
tuni ta fice daga side d'in.
Aunty tabita a kid'ime hankali tashe ganin babu wani sutura ajikinta daga ita sai towel dake daure a kirjinta.
A guje ta d'aun hanyar babban get,
Aunty na binta tana kira da kururuwan niman agaji a tare mata ita kada a bari ta fice a gidan gaba d'aya.
Ajmal Zaraddin Shamsuddin Faisal.
da suke hango abin da ke faruwa daga saman benen sashin su, dukan suka sauko suka fice daga sashin nasu,
dai-dai san da Feeryal ta iso zata wuce get d'in sashin nasu.
Zaraddin ya shige gaba da sauri ya yi saurin rukota ya rungumeta gaba d'aya a jikinsa,
yawani irin jan numfashi san da yaji d'umin jikin ta da tattausar fatar jikin ta mai d'umi da laushi da tsamtsi a cikin jikinsa.
ya kifa tafin hannunsa da kyau a bayanta yana dad'a matseta a jikin sa.
Wani irin haniniya tayi tayi jifa da shi can gefe sai da ya had'u da jikin get gau! kake ji,
ya zube kasa warwas yana gantsarewa da rike bayan sa.
ta kuma zurawa a guje.
Aunty ta sa hannu a kai tana fad'in
"Innalillahi wa inna'ilaihirraji'un Ajmal Shamduddin Faisal dan Allah kada ku bari ta fita, ku kamo ta ba a hayyacin ta take ba."
suka rufa mata maya da gudu,
dukansu suka rirrije ta.
sunyi-sunyi su iya janyota sun gagara raba kafarta da kasa.
suka daddage da karfin su irin na matasa masu jini a jika, suka kuma janyo ta.
da tayi wani irin ihu mai had'e da gurnani tayi haniniya da su duk ta wasar da su kasa.
ta kuma rufawa a guje.
Ihu Aunty ta fashe da shi hawaye na zuba a idon ta fad'i take
"Ya Allah ka kawo min d'auki ka taimaka min ka taimakawa wancan baiwar taka da bataji ba bata gani ba,
ya Allah ka hanasu cimma burin su a kan ta,
dan Allah security kar ku barta ta fita ku tare ta dan Allah,
innalillahi wa inna'ilaihirraji'un."
Wani irin karo tayi tayi baya tangal-tangal kamar zata kife kasa sai kuma ta dawo ta tsaya daram.
tana wani huci kamar kububuwa,
tsaki yaja yana kallon wayarsa da ta fad'i kasa,
fitowar sa daga sashin Mommy ke nan yana tafe idanunsa a kan waya baya kallon gaban sa,
ba zato yaji ya yi karo da abu.
bai d'ago ba idanun sa a kasa inda wayarsa take yashe kusa da kafafun ta,
ransa a b'ace ya bi kafar nata da da kallo ganin ba'a d'au wayar an mika masa ba,
kuma ba'ayi magana ba bare a bashi hakuri.
yad'an surawa fararen kafafunta,
tuf-tuf da su masu dauke da zarazaran yatso,
sam kalar kafar batayi kama data kannen sa ba, duk da baya yawan zama da su amma yasan babu mai wannan suffar a cikin su.
har sannan bai d'ago ba yana zaman jiran a d'auko wayar a mika masa,
a fusace ya d'ago kansa.
baiga fuskar da ke tsaye a gabansa ba, sakamakon gashin kanta da ke baze ya rufa mata fuska.
a hankali tayi baya da kafarta d'aya ta d'aga d'ayar zata sa gudu.
da karfi
Aunty ta ce
"Abdurrahi ka rike ta dan Allah kada ka barta ta gudu dan Allah!."
Da sauri ya mika hannu ya fizgota dan tuni ta d'aga kafa ta sa gudu.
ya dawo da ita ta garu da jikin sa.
wani irin garuwa tayi garam tayi baya tana wani irin gurnani.
cikin wani irin murya take fad'in
"He kana da kwari, jiki kamar doki."
ta kuma d'aga kafa zata sa gudu.
a fusace ya kuma fizgota, tayi wani irin tirjewa,
cikin matukar mamaki ya d'ago ya dube ta,
jin yadda ta tike,
kuma wai macece gatanan yar qarama agaban sa,
to ko ba mace bace saboda yanayin sautin muryata da yaji tayi magana da shi amon sauti me rikitarwa har lau fuskarta rufe yake da gashin kanta.
Tsayuwar sa ya gyara ya kai d'aya hannunsa ya ruko nata d'ayan yazamo duk yana rike da hannayen nata, ya janyo ta da karfi, tana tirjewa yana janta yakawota inda su Aunty suke ,
yana zuwa gurin yaturata wa Auntyn Aunty ta ce
"Dan Allah Abdurrahim ka taimaka ka kaimin ita site d'ina
zasu gudu da ita ne."
yadube su Ajmal da suke tsaye cirko cirko kowannansu na dafe da inda yabuga.
ya ce
"Ku kamata ku kaita ciki."
Ajmal ya ce
"Ya Abdurrahim wlhy bazamu iyaba zubar damu tayi dukkanmu."
gajeren tsaki yaja yakuma fizgo ta tana kokarin kuma gudu,
yajanyota ya nufi sited'in Aunty aransa yake fadin
"Wai harda mahaukatane a gidan yanzu."
Aunty dake biye dasu jikinta nab'ari suka wuce har falo ya
ya angiza ta a saman kujera, tafasa wani uban kara tana fadin
"Sai mun tafi da ita tunda ta batamana shiri bazamu rabu da ita ba."
takuma yunkurawa Aunty tafashe da kuka tana fadin
"Dan Allah dan Annabi kuyi wa girman Allah ku kyale yarinyarnan,
Abdurrahim ka taimakeni karkabari su tafi da ita ba ita bace Aljanune karkabari sutafi da ita.
itako junkurawa ta kuma tawani irin shekewa da dariya
tana fad'in
Ba zai iya damuba dole saimun tafi da ita, tun da ta b'a mana shiri ni bakin aljani bana aike ya fad'i a banza, hahahaha."
tadaga kafa tana kokarin guduwa.
yasamata kafa tafad'i kasa rif ta wani irin yunkuri tamike tsaye,
ta kai hannu takunce towel jikinta ta tayi jifa da shi,
tana kokarin cire bra'n jikinta tana wani irin mummunar dariya HAHaHaHa.
Aunty ta sa kuka tana fadin
"Innalillahi wa innailaihirraji'un
kuwasu irin shaid'anune zakusata tayi tsirara haba kukuwa,
baku da imani da tsoron Allah ne."
wani irin runtse ido Abdurrahim yyi cikin takaici da kosawa ya zabga mata wani mummunar marin da saida
takife kasa tana wani irin gurnanani.
Aunty dasauri tadauki towel din tarufemata a jikinta.
Yazauna kan kujerar da take kife a gaban sa tare da d'agota daga kifen da take yazaunar da ita a kasa.
ya saka hannu ya damko gashin kanta da karfi tare da gyara zamansa yasoma karanto ayoyin alkur'ani yana tofa mata,
cikin zazzakar murya tamkar balaraben asali.
ihu ta soma tana fad'in
"Ka daina kona mu kai hatsabibine, ka cire hannunka a jikin mu kana da mugun dafi wane ne kai haka, zamu waiwayo ta kanka zamuyi bincike a kanka kai dafi ne ka kyale mu ka dai na kona mu zamu fitaaaa zamu fitaaa."
bai sakaita da karatun ba har sai da ta sulale kasa tana birgima da shure-shure, da rantse-rantsen yanzun nan zai tafi har a bada."
Ta jera wasu tagwajen atishawa,tana mikewa da kakkalmashe jikin ta,
nan take tayi flat a kasa, tana sauke numfashi.
Aunty rayi kanta da sauri tana dad'a rufe mata jikinta,
da kiran sunan ta.
"Feeryal Feeryal ke ce tashi Feeryal, nagode Abdurrahim."
Baiyi magana ba ya mike tsaye ya fice daga parlour'n.......!
Sai kunyi hakuri fa....
Mommy'n Twins ce
Waziri kutub ya zube kasa bisa gwuiwowinsa,
jiki na rawa idanunsa akan ruwan madubin ganin zahiri daga rayuwar Feeryal.
ya ce
"Ya shugaba na! shin mene ne da lilin da yasa ka hanamu bayyana domin kai mata d'oki cikin gaggawa?
ta fuskanci azabebben wahala daga bakin aljani, kayi mana izini mu cimmasa."
sarki aljani Matip ya gyara zamansa sannan ya ce
"Kariyar da yafi naku ya tinkaro gareta, tabbacin da ke garesa shi ya sa na dakatar daku,
shi d'in sulke ne garkuwar yaki,
kuje ku cimma bakin aljani ku taho da shi a tsare shi."
"Mun karb'i izini ya shugaba na."
nan take waziri Kutup ya umurci dakaru uku da su je su taho da bakin aljani, dake can yana jinyar jikin sa da ke a babbake,
batare da b'ata lokaci ba suka taho da shi aka tsare shi a kurkuku, tare da horo mai tsanani.