← Book details Feeryal Part 2 Complete Hausa Novel.t Local reading mode
READING PART 33 OF 43

Sashe 33

Feeryal Part 2 Complete Hausa Novel.t · about 8 min read

ta dawo ta gabansa tana wani karairaya
tayi sama da hannunta tana tayashi b'alle boturar rigarsa.
tana gama b'alle boturan ta yi kasa da hannunta kan belt d'in wandon sa, tana kokarin kunce balt d'in.
hannunta ya rike ya kauce gefe ya sa kai ya shige bathroom batare da ya ce da ita komai ba.
bayan sa tabi da kallo tana ji kamar ta bisa cikin bayin.
wani mika ta sake tana matse ido, yau ba karamin magunguna ta d'urawa cikin ta ba,
ba'aje ko nan da can ba ta fara sakin layi.
a hankali ta juya ta fita ta koma d'akin ta.
wanka tayi tasa wasu arnan kayan baccin da babu marabar su da babu.
ta jikin window ta hango shi yana fita daga side d'in, tasan gurin Daddy zai je ta sake labule taje ta d'auko wasu magungunan nata ta cuccusa a gaban ta.
tana zama bada jimawa ba taji ana knocking.
ta mike da sauri ta d'au after-dress ta saka kan kayan jikin ta fito, sai taji knocking d'in ta can ta kofar parlour'n sa ne.
da sauri ta nufi parlour'n dan zaton ta shine ko kafar ta kulle ne dole sai an bud'e ta ciki.
tana isa da saurin ta ta bud'o kofar da zummar ta rungume shi, sai ganin Ajmal tayi tsaye rike da d'an karamin flas da glass cup a hannun shi.
murmushin yake tayi ta ce
"Karamin ango ya akayi ne."
washe baki ya yi ya ce
"Matar yaya barka da dare ai naki shiga kai tsaye ne shiyasa nayi knocking."
"Okay mene ne wannan d'in?."
ta nuna flas da glass cup d'in hannunsa.
ya ce
"Sudan tea d'in Ya Abdurrahim ne ya ce nakawo na ajiye masa."
"Okay to kawo mana bari na karasa da shi."
ya mika mata ya yi mata sai da safe ta mai da kofar ta rufe.
har zata haura stairs wani dabara ya zo mata, sai ta dawo da sauri ta nufi gefen ta, tana shiga d'aki, ta bud'e jakan magungunan ta ta ciro wani magani ta barbad'a a ciki ta mosa shi sosai ta mayar da murfin ta rufe.
ta fita da sauri ta haura taje ta aje masa, ta dawo d'akin ta ta kwanta.

Sai wajen 9 ya shigo ya tub'e jallabiyar jikin sa, ya zauna da gajeren wando.
ya d'au flas d'in ya tsayaya tea d'in cikin glass cup d'in,
kana ya soma sha a hankali.
sai da ya kai karshe yaji d'and'anon sa ya babbanta dana kullum, ido ya zubawa kasan cup d'in ganin abu ya kwanta a kasan shi.
juye sauran tea d'in ya yi nan yakuma ganin da alamun abu a ciki.
ya janyo wayarsa ya kira Ajmal, yana d'agawa ya ce
"Ina tea d'in baka karb'o bane?."
da sauri Ajmal ya ce
"Tun d'azu na karb'o Kuraiba ta karb'a ta shiga maka da shi."
kashe wayar ya yi batare da yakuma cewa komai ba.
ya mike yaje yaja bedside ya d'au wani table yad'au gorar ruwa ya b'are ya sha.
kana ya haye gado ya kwanta, bayan ya yi addu'a.
Kuraiba da ya shigo a kan idon ta bata fita ba sai da karfe 11 ya cika,
lokacin itama ta gama jika ta tsumama.
ta mike cike da confidence ta nufi saman shi.

Tayi mamakin ganin sa kwance da alama bacci yake.
dan maganin da ta saka masa bai isa ya iya rumtsawa ba idan bai kusanci mace ba.
ta tako ta haye gadon ta shige jikin sa gaba d'aya ta narke, dan a mugun hanu take.
tashiga shafashi tana kokarin tura hannu cikin wandon shi.
ya yi saurin ruko hannunta ya ture ta a jikin sa.
tare da buga mata tsawa
"Ta shi ki fice min anan!."
kamar zata fasa kuka ta koma tana fad'in
"Mijin Kuraiba please and please kar ka koreni ajikin ka, I really love you dan Allah."
a haukace takuma rungumo shi tanajin yadda kasanta ke motsawa yana niman mai agazama masa.
ido ya kura mata ganin yadda ta birkice gaba d'aya yana hango tsantsan bukata tare da ita.
gani ya yi shiru bai kuma tureta jikinsa ba.
gaba d'aya ta birkice masa tana safashi da kissing d'in sa.
sai da ya tabbatar da ta kai kololuwa pant d'in jikin ta ya gama jikewa.
ya mike ya bata guri, ya yi mata alama da hanu ta tashi ta fita.
gaba d'aya idanunta ya rufe ta mike takuma fad'o wa jikin sa tana sakin wani numfashi da kyar ta iya furta
"Dan Allah kar kayi min haka Abdurrahim,
hakkina dake kanka idan ka danne bazan yafe ba."
buga mata tsawa ya yi fuska ba wasa ya ce
"I say get out!."
jikin ta ya kama rawa dan ba tsawan wasa ya yi mata ba.
ta fashe da kuka ta kuma fad'awa jikin sa dan wlh tana jin sha'awar da zai iya hallaka rayuwar ta.
rigar jikin ta ta yaga nonuwanta da suka fara zubewa suka bayyana dan ma suna samin gyara dad'an fasalin su.
ta manna su a jikin sa
cikin muryar kuka a rikece ta ke fad'in
"Saboda son da nake maka yasa na kawo kaina gareka shine kake min wulakanci,
duk wani wulakancin da kake min sai na kira Mommy na gaya mata."
Kamar ya yi mata d'na banzan duka haka yake ji, badun gudun abun da Mommy ta fad'a ya kama sa ba da yau sai ya tattakata.
ya fincike ta a jikin sa ya tureta har sai da ta garu da jikin gado, ya ce
"Oya je ki gaya mata."
jan kafa ta shiga yi da kyar ta fice a d'akin tana ji kamar zatayi hauka sabar wutar jarabar dake azalzalarta ta kasa.
tsaki yaja ya koma ya kwanta...
duk yadda taso gusar da sha'awan ta da kanta ta kasa haka ta kwana birgima.

Washegari da safe ya yi shirin tafiya asibiyi, yaje ya duba jikin Daddy bayan ya gama duba jikin nasa ya basa magani ya yi masa allurai.
jiki a d'an sanyaye ya fita dan lamarin jikin Daddy'n kullum dad'a kara gaba yake.
a parlour'n Daddy ya had'u da Mommy data shigo yanzu.
ya gaisheta batare da ta amsaba ta bishi da wani kallo,
cikin kasa da murya dan da mutane cikin parlour'n ta ce
"Idan bakaji tsoron Allah ka sauke hakkin da yake kan ka ba, wlh bazakaga dai-dai ba, kuma wlh ban yafe maka ba,
baka isa ka kunyata ni ba."
ta wuce bedroom d'in Daddy.
har ya ja mota yabar gidan yana mamakin yarinyar wato da gaske karan nasa takai akan yaki kusan tarta, lallai wannan yarinyar tacacciyar mara kunya ce.
a daren ranar kuwa sai da ta maitance da naciya da kafiya ta samu abin da take so,
ba dan son ransa ba...

Wasa-wasa ciwon Daddy sai gaba yake, kullum ba sauki, gaba d'aya ya rame yafita hayyacin sa.
kullum dare kamar sotse soka da jinin jikin sa ake.

Aunty ce ta fito da ga bedroom d'in ta da sauri, zataje duba in da Daddy ya kwana da jiki.
Feeryal ta ce "Ammie ki jirani muje na gaida Daddy."
Aunty ta nufi kofa da sauri tana fad'in
"Feeryal ki same ni acan."
tayi waje da sauri dan jiya da shi ta kwana aranta.
ganin Aunty tayi gaba sai ta koma ciki, da ma batayi wanka ba.
sai da tayi wanka ta shirya cikin riga da sket na atamfa ta d'au bakin gyale ta yafa kana ta fito.
can ta hangi Miemie daf da side d'in Daddy suna tsaye ita da Sumayya.

A hankali take takowa cikin yanayin ta mai sanyi.
Zaraddin da abokin sa Ziyad suna tsaye a bakin get d'in side d'in su, a jikin motar Ziyad d'in.
Ziyad na hango ta ya kafe ta da ido yana fad'in
"Wow See beautifully, kai kaga wata 'yar shila kuwa,
irin wannan kayan marmari haka, kai Deen wai wannan kayan alatun a gidan nan kuke rayuwa da ita,
kai narantse har naji abin na na motsi."
Zaraddin da shima idanun sa a kan ta ya yi wani murmushi mai kama da dariya yana shafa gefen fuskarsa ya ce
"Zazzafa yarinyar mai zafi ce, mallaki na ce ita d'auke idanunka a kanta,
matar da zan aura ce."
"Kai wai da gaske kake ko wasa."
Zaraddin ya ce
"Da gaske nake auren ta zanyi,
idan na aje wannan a gida ta ishe ni komai, babu wata macen da zan kuma kulawa, idan wannan tana gefe na zan koshi har wuya."
"Amma kam taji kayan had'i, to kafin ka d'auke ta zaka bani aron ta na kwana d'aya kawai, ba'a hana mabada rago fata ka sani."
harararsa ya yi yana jijjiga kai idanunsu duk a kanta..

Ta karaso gurin su Miemie.
Miemie ta rike baki ta ce
"Iyee kinga kyan da kikayi cikin atamfa kuwa."
murmushi tayi mata, Sumayya ma ba yabo ba fallasa ta ce
"Sannu Feerya."
itama ta ce "Sannun ki."
ido Sumayya ta waro ta ce
"Nashige su gashi can shigowa, jiya yace na kunce kitson attach d'in nan, ban tsefe ba bari naje na tsefe yanzu kafin mu had'u."
Miemie da Feeryal duk suka juya in da take kallo.
ya shigo a kan keke yana sanye da wando da rigar Jecy yellow,
kafarsa d'aure da farin takalmi sau ciki, da dogon safa.
Miemie ta ce "Ya Abdurrahim nefa ya fito motsa jiki ke nan, Allah yasa ya zo ya tare ki a nan."
"Ai bazan ma tsaya ba d'akin Hajiya zanje na tsefe acan."
ta juya tayi gudu ta tafi sashin Hajiya.
suma suka shige sashin Daddy.

Ziyad ya shige motarsa ya na fad'in
"Deen kar ka mance dai 1 za'a tafi club d'in nan, ka taho mana da wancan zazzafar zata kayata gurin."
kafin Abdurrahim ya karaso gurin Ziyad ya tada mota ya nufi get.
yana karasowa yabi Zaraddin da wani kallo.
Zaraddin ya d'an sosa keya yana cewa
"Bros an dawo."
fuska a suke babu damshin annuri ya ce
"Kar ka sake shigo da shi gidan nan, kar na sake ganin sa a cikin gidan nan......!
Chapter 33 · 0% Book details