Sashe 54
Boyayyen Mutum Part 1 Complete Hausa Novel · about 10 min read
***
Adaidai gaban asibiti Mum tasa Omari yay parking tafito daga motan tana murmushi tace "nagode sosai Omari agaishe min da Princess, please kuyi keeping dinta company sabida kartai missing dina sosai" murmushi yayi yace "to Mum shikenan, agaida mai jiki, Allah kiyaye hanya" murmushi tamai tace "Ameen nagode sosai, Allah muku albarka" ta dagamai hannu shima hanun yadaga mata ya kunna motar yatada yabar wajen, saida Mum tadena hango motarshi sanan ta juya ahankali ta shiga hospital din tana kokarin ciro wayarta dake ringing ajaka tafito dashi, mai mata aiki datasa booking mata jirgi ne da sauri tai Picking call din, sanar da ita yayi yay booking din jirgin gobe da safe, jirgin karfe biyar da rabi na safiya zai tashi, zai turo mata tickets din ta email dinta, godiya tamai sosai kafin ta kashe wayan takarasa ciki hospital din da sauri tai dakin da aka kwantar da Muhsin ta tura kofan da sallama ta shiga, Muhsin tagani shi kadai adakin babu Ahmad idanunshi biyu yawani irin ramewa yana sauke ajiyan zuciya ahankali ahankali, tunda yaga Mum ya kafe ta da ido yana kokarin motsa jikinshi amma yakasa, da sauri Mum ta karasa wajen taja kujera ta zauna ta rungume kanshi tsamtsam tace "Son kai kadaine? Ina dan uwanka? Ina Ahmad?" da ido ya nuna mata bayi hakan yasa tace "okk yana bayi, meke maka ciwo yanzu?" zuciyarshi ya nuna mata da ido, murmushi tayi kaman zatai kuka ta daura hanunta akan zuciyarshi tace "in sha Allah you will be fine okay, gobe zamu tafi Canada da safe kana so kaje?" lumshe mata ido yayi ya budesu ahankali yana kokarin yin magana aka wani irin bugo kofan dakin da sauri Mum ta daga kai ta kalli kofan, Abba ne ya shigo dakin aduke rike da cikin shi yana ma Mum wani irin kallon rashin mutunci da tsana, dauke kai Mum tayi dan ko kadan batason ganinshi ta shafa kan Muhsin dake kallon Abban nashi yana wani irin saukar da ajiyan zuciya kaman zai suma, kanshi Mum ta shafa takira sunanshi. "Muhsin look, look at me kadena numfashi haka zaiyi affecting health dinka, everything is fine kaji my boy bakason damuwa" karasowa tsakiyan dakin Abba yayi kaman ana ingizoshi ya tsaya akanta yawani irin kira sunanta yace "Ke Hajara!" ko dago kai Mum batayi ba balle ta kalleshi hakan yakara tunzura Abba yace "Hajara dakefa nake, bake nake kiraba, Hajara ina Princess? Kifadamin nace ina princess?" ko dago kai Mum batayi ba saima hannun Muhsin data rike datake ta murzawa, cikin tsananin fushi Abba ya kalli Muhsin dake wani irin kallonshi cikin tsananin zafin ciwo da Abba baimabi takaiba yace" Muhsin, Ahmad" ya waiga dakin yana neman Ahmad cikin masifa yace "ina Ahmad din yake, Ahmad" yasake kiranshi kafin ya kalli Muhsin yace "Muhsin kuma maman ku magana tun muna mu biyu tafadamin ina princess take, ina tasa aka kaimin princess, harda sa bakinta abatan princess, tasan inda princess take, tareda gang dinan na gansu tare har tanasa anamin wanan dukan dayakusa kasheni to ta Allah bataki ba, ban mutu ba, Hajara nace ina princess?" yay shiru yana numfashi kaman wanda yaje yaki yana wani irin kallon Mum dako dago kai batayi ba ballema tasan anyi hallita a wurin, fitowa Ahmad yay daga bayi ya tsaya abakin kofa yana kallon yanda Abban nasu ke tsaye akan Mum kaman zai rufeta da duka wani irin takaici yaji yanaji wanan wani irin uba Allah yabasu, juyowa Abba yayi sabida karan rufe kofa dayaji ya kalli Ahmad dake jingine da bango cikin fushi yace "Ahmad dama ka iya kare uwarka ko, to zonan yimata magana tafadamin ina Princess take dan dasa bakinta abatan y'ata, inba hakaba wlh, wlh, kaji na rantse maka ko, kome namata ita taja, wanan dukan datasa akamin zan rama akanta ne" ya kalli Mum yace "Hajara ina kika kaimin princess? Amsa kawai nakeso naji naje dakaina na dauko y'ata, ina kikasa dan ta'addan nan yakaimin princess eh?" wani irin juyowa Mum tayi ta kalleshi tace "Alhaji aren't you ashame of yourself? na rufa maka asiri ban tonama yayana abinda kayiba amma kabiyoni har nan danka tonama kanka asiri ko, Alhaji kamin shiru, respect yourself and get out of here, ni da yarana we don't need you in our lives, kaje chan kaita neman princess, but lemme assure you one thing bazaka taba ganin princess ba, Alhaji Nadeera tamaka nisa, Nadeera natare da wayanda suka fika iko da ita ayanzu, Nadeera natare da yan uwanta, kama dena kirarin kai ubanta ne dan aranda kafara nemanta aranan katashi daga ubanta ka koma bunsuru" mari yawani irin kawoma Mum Mum tarike hanunshi gam tana huci, tace "da daka dakeni nai shiru na barka sabida inama kallon kai mijina ne, ina ganin girman ka lokacin, amma ina! see Alhaji kobaka sakeni ba nisai nakaika kara alkali ya raba auren namu am fed up am so done with you like..." Tai shiru kafin tawani irin komar mai da hanunshi cikin karfi da zafi yay baya zai fadi yarike karfen gadon gam gam yana wani irin kallon ta cike da mamaki dakuma fushi, yace "bama saikin kaini kotuba ni na sake ki hajara! nace na sakeki saki daya! Nasake ki saki bi.." da sauri Muhsin dayakeji kaman zai mutu dan yana gane maganganun su yafara kokarin daga hanunshi yace "Abb..." hannu Abba yadaga mai cikin fushi sosai yace "barni Muhsin, karka sake kasa baki cikin wanan matsalan na nida uwarku" yajuya ya kalli Mum dakemai wani irin kallo yace "nasake ki saki biyu! Na sakeki saki Uku Hajara!" wani irin kwalla Mum ta share daya zubo mata da sauri tanajin bakin ciki da tsananin kunci aranta, Abba ya nunata da yatsa daga sama zuwa kasa yana mata wani matsiyacin kallo yace "me akeyi da mace irinki dama amatsayin mata? Kome nadawo yau, kowani hali na shiga ayau ke kika sakani, kekika jefani hajara, ko zunubin ma mu biyu za'a rabama wa dankece wacce takaini ga halaka harna fara sha'awan Princess, me akeyi da mata irinki kinada lokacina? Kina bani hakkina? Kin kare mutunci auren ki kullum saidai yawo zuwa kasashe aci gayu, yau asa en en yama sunan atampan ku? Yauwa Supa, yau asa Supa, gobe holadis, gata voyal, citta diamond da engilish, azubu zinarai ajiki kina yanga akan titi kina shaking hannu da mazan daba maharraman kiba da sunan business, ke gaki wayayya me kike dashi tell me Hajara? Me kika tsinana min? Princess tafimin ke sau dubun dubara malala gashin tinkiya, I will say it and say it again tafimin ke Hajara, ko damuwa taganni ciki zatazo da wanan cool, calm, innocent, melodious and babyish voice dinan nata tace " _Abbana menene are you sick?"_ ke kinamin haka? Ina fushi kina kan waya business call, tayaya za'ayi bazan so princess ba, kullum nida ita kike bari agida, namata tsifa namata taza, nakaita saloon mudawo gida namata wanka tun kafin tai hankali tell me ni gunki ne, little by little I began to grow found of her, after all ba yar dana haifa bace, akwai aure tsakanina da ita, Hajara ina kikasa aka kaimin y'a ina princess?" cikin fushi Mum ta kalleshi dan maganganun shi sun mugun soya mata rai, sun tabata sun kuma girgizata tace "har abada bazaka kara ganinta ba Alhaji, haka zaka kare maye kawai tsohon Najad..." da sauri Ahmad dake tafarfasa ya kirata yace "Mum!" hannu ta dagama Ahmad tace "Ahmad leave the room if you don't wanna watch, nagaji! Nagaji! babanka nata zagina yana cimin mutunci yana zagina for wat now? What have I done? Tafiyana doesn't justify him trying to rape princess, tamanta alkhairina, yamata the bond we once shared, yamata alkhairaina agareshi da mahaifiyar shi kafin ta rasu, yamata komi sai zagina kawai yake, da mutunci na da daraja ta, da yarana, zai tsaya yana zagi, nafada nakara fada bazaka kara ganinta ba har abada sabida princess na hanun wayanda suka fika iko da ita bazaka kara ganinta ba, Alhaji bazaka kara ganinta ba" wani irin dariya Abba yayi mai ciwo, kaman wani zararre yace "nikika cema tsohon najadu? Look me, kalleni da kyau Hajara, yimin kallo daga sama har kasa wlh nafi karfin kicemin tsoho duka duka da shekara nawa na girmeki iye? Cha nayi inada ashirin da hudu kinada ashirin mukai aure iyye? Yanzu inada 56 kinada 52 kajimin mata nitake cema tsoho, waya cemiki namiji na tsufa? nida ke waye tsoho dan ma mayukan ku na mata na rufa miki asiri, ina kyautata zatoma tiri kike sama gashin ki saisa yay bakin kirin haka dan sa'oninki kansu hurhura yagama cikashi, wlh kema kinsan waye mijinki kinsan ni nafi karfi ki kirani da tsoho kinsan yanda nake baki kashi adaki Hajara cha nayi ihu kike na barki wani zub... " da sauri Ahmad yajuya yafita daga dakin cikin fushi bazai iya tsayawa yana sauraran yanda iyayen shi ke tonan tsilili hakaba, duk hankulan su sun gushe yawani irin bugomusu kofan bam, da harara Abba yabi kofan yace "ka karata chan dan uwatata mai hali irin na uwatata" yajuyo ya kalli Mum da idanunta sunyi jajir yace "Bakin ciki kike da princess ko saisa kika hada baki kikasa yamin duka ya dauketa, bari kiji saina bar numfashi ne zan dena son princess aduniyan nan Hajara, bakin ciki kike yarinya tafiki kyau, tafiki hankali, tafiki natsuwa, tafiki diri, tafiki shape, tafiki gashi, tafiki mamma, wlh Mamma manya a tsaye, yarinya gata jinsin larabawa, ga ilimi gata uwa uba kyau, ga karatu book da islama tafiki komi Hajara, dan haka kiyi sallama da bakin ciki dan inhar bakiga aurena da princess dinaba ba sunana Naseeru ba, I will make princess mine, I will spoil her, zaki gani all my property zan maidashi sunanta, I will be 3 in 1 ma princess, i will be her Abba, her momma, and her lover her baby kina jina hajara" wani irin kallon tsana Mum ta watsa mai tana share hawayen daya zubo mata tace "wlh Alhaji ka shiga uku, ka bani, kai ka shiga uku, kaji kunya, tirr da hali irin naka, tsohon bunsuru kawai" "ni kika kira bunsuru? Kincemin tsohon najadu namiki shiru bance komiba, shine kuma yanzu nikike cema bunsuru?" Abba ya fada cikin wani irin dacin rai yanaji kaman ya kashe Mummy, cikin ihu Mum tace "eh anfada Alhaji kaidin kai bunsuru ne" wani irin bazatan mari ya watsama Mum da sauri Muhsin dake numfashi da kyar yafara kokarin motsi yatashi yakasa, wani irin ihu Mum tayi ta chakumo Abba tace "eh ka kasheni, ance bazaka ga princess dinba har abada, kuma kotu zan saka I will accuse you of rape, sanan da dukana, bazaka kara ganin princess ba tsohon bunsuru kawai, zuwa masallacin ka kana sahib farko baima amfani ba, mai gemun banza kawai" tsabagen yanda zuciya kecin Abba dan yanda yakeji sabida kin gayamai gaskiyan inda princess take dataki yasa yawani irin rufe Mum da duka tana ramawa, sukahau dambe sosai, da kyar ya tadiye ta ta fadi akasa itama ta fizgo riganshi yafado kanta ta shake mai wuya tace "wlh saika kasheni yau, saika kasheni nace Alhaji, kan princess kakemin haka ko toka kasheni nasan yes kana sonta, son yakai so" cikin fushi Abba dake kifa mata naushi a ko'ina yace "ina kika kaimin baby girl eyeh, makirar mata yar bakin ciki, annamimiya bai farar kafa" ance karfin mace danamiji ba dayaba duk yanda Mum taso ta rama kasawa tayi karfin ba dayaba, Abba sai kibarta yake baji bagani, bude kofan akayi wani Dr da nurse dake ward round suka shigo, salati likitan yayi yace "subhannallah me haka?" yana kallon yanda tsoho da tsohuwa ke dambe, da sauri nurse din dake bayanshi tace "look d patient Dr" tanuna mai Muhsin dake kan gado, dawani irin gudu sukai kan Muhsin dake wani irin nishi yana bankarewa yana dafe kirjinshi idanunshi na juyawa batare da sunbi takan Abba da Mum dakecin dambe baji bagani ba, machines din dakin dake jone da gadon Muhsin sai kara suke din din din dinnnnn, wani irin ihu Dr yayi ya kalli nurse din yace "get defibrillator, we are loosing him" da hannunshi yasa yafara daddanne kirjin Muhsin yana ihu yana counting numbers. "one! Two! Three" cikin ihu Dr yace "he's not responding to hands, be fast nurse get defibrillator" dawani irin mugun sauri Abba ya saki Mum dake neman suma bakinta da fuskanta ya kumbura bakinta najini, ya tsaya yana zaro ido yana kallon Muhsin da ake faman cetowa, Mum ma ta tashi da kyar ta tsaya gefen Abba tana kallon Muhsin, wani irin nishi Muhsin yayi kafin yay kalman shahada ararrabe.
Adaidai gaban asibiti Mum tasa Omari yay parking tafito daga motan tana murmushi tace "nagode sosai Omari agaishe min da Princess, please kuyi keeping dinta company sabida kartai missing dina sosai" murmushi yayi yace "to Mum shikenan, agaida mai jiki, Allah kiyaye hanya" murmushi tamai tace "Ameen nagode sosai, Allah muku albarka" ta dagamai hannu shima hanun yadaga mata ya kunna motar yatada yabar wajen, saida Mum tadena hango motarshi sanan ta juya ahankali ta shiga hospital din tana kokarin ciro wayarta dake ringing ajaka tafito dashi, mai mata aiki datasa booking mata jirgi ne da sauri tai Picking call din, sanar da ita yayi yay booking din jirgin gobe da safe, jirgin karfe biyar da rabi na safiya zai tashi, zai turo mata tickets din ta email dinta, godiya tamai sosai kafin ta kashe wayan takarasa ciki hospital din da sauri tai dakin da aka kwantar da Muhsin ta tura kofan da sallama ta shiga, Muhsin tagani shi kadai adakin babu Ahmad idanunshi biyu yawani irin ramewa yana sauke ajiyan zuciya ahankali ahankali, tunda yaga Mum ya kafe ta da ido yana kokarin motsa jikinshi amma yakasa, da sauri Mum ta karasa wajen taja kujera ta zauna ta rungume kanshi tsamtsam tace "Son kai kadaine? Ina dan uwanka? Ina Ahmad?" da ido ya nuna mata bayi hakan yasa tace "okk yana bayi, meke maka ciwo yanzu?" zuciyarshi ya nuna mata da ido, murmushi tayi kaman zatai kuka ta daura hanunta akan zuciyarshi tace "in sha Allah you will be fine okay, gobe zamu tafi Canada da safe kana so kaje?" lumshe mata ido yayi ya budesu ahankali yana kokarin yin magana aka wani irin bugo kofan dakin da sauri Mum ta daga kai ta kalli kofan, Abba ne ya shigo dakin aduke rike da cikin shi yana ma Mum wani irin kallon rashin mutunci da tsana, dauke kai Mum tayi dan ko kadan batason ganinshi ta shafa kan Muhsin dake kallon Abban nashi yana wani irin saukar da ajiyan zuciya kaman zai suma, kanshi Mum ta shafa takira sunanshi. "Muhsin look, look at me kadena numfashi haka zaiyi affecting health dinka, everything is fine kaji my boy bakason damuwa" karasowa tsakiyan dakin Abba yayi kaman ana ingizoshi ya tsaya akanta yawani irin kira sunanta yace "Ke Hajara!" ko dago kai Mum batayi ba balle ta kalleshi hakan yakara tunzura Abba yace "Hajara dakefa nake, bake nake kiraba, Hajara ina Princess? Kifadamin nace ina princess?" ko dago kai Mum batayi ba saima hannun Muhsin data rike datake ta murzawa, cikin tsananin fushi Abba ya kalli Muhsin dake wani irin kallonshi cikin tsananin zafin ciwo da Abba baimabi takaiba yace" Muhsin, Ahmad" ya waiga dakin yana neman Ahmad cikin masifa yace "ina Ahmad din yake, Ahmad" yasake kiranshi kafin ya kalli Muhsin yace "Muhsin kuma maman ku magana tun muna mu biyu tafadamin ina princess take, ina tasa aka kaimin princess, harda sa bakinta abatan princess, tasan inda princess take, tareda gang dinan na gansu tare har tanasa anamin wanan dukan dayakusa kasheni to ta Allah bataki ba, ban mutu ba, Hajara nace ina princess?" yay shiru yana numfashi kaman wanda yaje yaki yana wani irin kallon Mum dako dago kai batayi ba ballema tasan anyi hallita a wurin, fitowa Ahmad yay daga bayi ya tsaya abakin kofa yana kallon yanda Abban nasu ke tsaye akan Mum kaman zai rufeta da duka wani irin takaici yaji yanaji wanan wani irin uba Allah yabasu, juyowa Abba yayi sabida karan rufe kofa dayaji ya kalli Ahmad dake jingine da bango cikin fushi yace "Ahmad dama ka iya kare uwarka ko, to zonan yimata magana tafadamin ina Princess take dan dasa bakinta abatan y'ata, inba hakaba wlh, wlh, kaji na rantse maka ko, kome namata ita taja, wanan dukan datasa akamin zan rama akanta ne" ya kalli Mum yace "Hajara ina kika kaimin princess? Amsa kawai nakeso naji naje dakaina na dauko y'ata, ina kikasa dan ta'addan nan yakaimin princess eh?" wani irin juyowa Mum tayi ta kalleshi tace "Alhaji aren't you ashame of yourself? na rufa maka asiri ban tonama yayana abinda kayiba amma kabiyoni har nan danka tonama kanka asiri ko, Alhaji kamin shiru, respect yourself and get out of here, ni da yarana we don't need you in our lives, kaje chan kaita neman princess, but lemme assure you one thing bazaka taba ganin princess ba, Alhaji Nadeera tamaka nisa, Nadeera natare da wayanda suka fika iko da ita ayanzu, Nadeera natare da yan uwanta, kama dena kirarin kai ubanta ne dan aranda kafara nemanta aranan katashi daga ubanta ka koma bunsuru" mari yawani irin kawoma Mum Mum tarike hanunshi gam tana huci, tace "da daka dakeni nai shiru na barka sabida inama kallon kai mijina ne, ina ganin girman ka lokacin, amma ina! see Alhaji kobaka sakeni ba nisai nakaika kara alkali ya raba auren namu am fed up am so done with you like..." Tai shiru kafin tawani irin komar mai da hanunshi cikin karfi da zafi yay baya zai fadi yarike karfen gadon gam gam yana wani irin kallon ta cike da mamaki dakuma fushi, yace "bama saikin kaini kotuba ni na sake ki hajara! nace na sakeki saki daya! Nasake ki saki bi.." da sauri Muhsin dayakeji kaman zai mutu dan yana gane maganganun su yafara kokarin daga hanunshi yace "Abb..." hannu Abba yadaga mai cikin fushi sosai yace "barni Muhsin, karka sake kasa baki cikin wanan matsalan na nida uwarku" yajuya ya kalli Mum dakemai wani irin kallo yace "nasake ki saki biyu! Na sakeki saki Uku Hajara!" wani irin kwalla Mum ta share daya zubo mata da sauri tanajin bakin ciki da tsananin kunci aranta, Abba ya nunata da yatsa daga sama zuwa kasa yana mata wani matsiyacin kallo yace "me akeyi da mace irinki dama amatsayin mata? Kome nadawo yau, kowani hali na shiga ayau ke kika sakani, kekika jefani hajara, ko zunubin ma mu biyu za'a rabama wa dankece wacce takaini ga halaka harna fara sha'awan Princess, me akeyi da mata irinki kinada lokacina? Kina bani hakkina? Kin kare mutunci auren ki kullum saidai yawo zuwa kasashe aci gayu, yau asa en en yama sunan atampan ku? Yauwa Supa, yau asa Supa, gobe holadis, gata voyal, citta diamond da engilish, azubu zinarai ajiki kina yanga akan titi kina shaking hannu da mazan daba maharraman kiba da sunan business, ke gaki wayayya me kike dashi tell me Hajara? Me kika tsinana min? Princess tafimin ke sau dubun dubara malala gashin tinkiya, I will say it and say it again tafimin ke Hajara, ko damuwa taganni ciki zatazo da wanan cool, calm, innocent, melodious and babyish voice dinan nata tace " _Abbana menene are you sick?"_ ke kinamin haka? Ina fushi kina kan waya business call, tayaya za'ayi bazan so princess ba, kullum nida ita kike bari agida, namata tsifa namata taza, nakaita saloon mudawo gida namata wanka tun kafin tai hankali tell me ni gunki ne, little by little I began to grow found of her, after all ba yar dana haifa bace, akwai aure tsakanina da ita, Hajara ina kikasa aka kaimin y'a ina princess?" cikin fushi Mum ta kalleshi dan maganganun shi sun mugun soya mata rai, sun tabata sun kuma girgizata tace "har abada bazaka kara ganinta ba Alhaji, haka zaka kare maye kawai tsohon Najad..." da sauri Ahmad dake tafarfasa ya kirata yace "Mum!" hannu ta dagama Ahmad tace "Ahmad leave the room if you don't wanna watch, nagaji! Nagaji! babanka nata zagina yana cimin mutunci yana zagina for wat now? What have I done? Tafiyana doesn't justify him trying to rape princess, tamanta alkhairina, yamata the bond we once shared, yamata alkhairaina agareshi da mahaifiyar shi kafin ta rasu, yamata komi sai zagina kawai yake, da mutunci na da daraja ta, da yarana, zai tsaya yana zagi, nafada nakara fada bazaka kara ganinta ba har abada sabida princess na hanun wayanda suka fika iko da ita bazaka kara ganinta ba, Alhaji bazaka kara ganinta ba" wani irin dariya Abba yayi mai ciwo, kaman wani zararre yace "nikika cema tsohon najadu? Look me, kalleni da kyau Hajara, yimin kallo daga sama har kasa wlh nafi karfin kicemin tsoho duka duka da shekara nawa na girmeki iye? Cha nayi inada ashirin da hudu kinada ashirin mukai aure iyye? Yanzu inada 56 kinada 52 kajimin mata nitake cema tsoho, waya cemiki namiji na tsufa? nida ke waye tsoho dan ma mayukan ku na mata na rufa miki asiri, ina kyautata zatoma tiri kike sama gashin ki saisa yay bakin kirin haka dan sa'oninki kansu hurhura yagama cikashi, wlh kema kinsan waye mijinki kinsan ni nafi karfi ki kirani da tsoho kinsan yanda nake baki kashi adaki Hajara cha nayi ihu kike na barki wani zub... " da sauri Ahmad yajuya yafita daga dakin cikin fushi bazai iya tsayawa yana sauraran yanda iyayen shi ke tonan tsilili hakaba, duk hankulan su sun gushe yawani irin bugomusu kofan bam, da harara Abba yabi kofan yace "ka karata chan dan uwatata mai hali irin na uwatata" yajuyo ya kalli Mum da idanunta sunyi jajir yace "Bakin ciki kike da princess ko saisa kika hada baki kikasa yamin duka ya dauketa, bari kiji saina bar numfashi ne zan dena son princess aduniyan nan Hajara, bakin ciki kike yarinya tafiki kyau, tafiki hankali, tafiki natsuwa, tafiki diri, tafiki shape, tafiki gashi, tafiki mamma, wlh Mamma manya a tsaye, yarinya gata jinsin larabawa, ga ilimi gata uwa uba kyau, ga karatu book da islama tafiki komi Hajara, dan haka kiyi sallama da bakin ciki dan inhar bakiga aurena da princess dinaba ba sunana Naseeru ba, I will make princess mine, I will spoil her, zaki gani all my property zan maidashi sunanta, I will be 3 in 1 ma princess, i will be her Abba, her momma, and her lover her baby kina jina hajara" wani irin kallon tsana Mum ta watsa mai tana share hawayen daya zubo mata tace "wlh Alhaji ka shiga uku, ka bani, kai ka shiga uku, kaji kunya, tirr da hali irin naka, tsohon bunsuru kawai" "ni kika kira bunsuru? Kincemin tsohon najadu namiki shiru bance komiba, shine kuma yanzu nikike cema bunsuru?" Abba ya fada cikin wani irin dacin rai yanaji kaman ya kashe Mummy, cikin ihu Mum tace "eh anfada Alhaji kaidin kai bunsuru ne" wani irin bazatan mari ya watsama Mum da sauri Muhsin dake numfashi da kyar yafara kokarin motsi yatashi yakasa, wani irin ihu Mum tayi ta chakumo Abba tace "eh ka kasheni, ance bazaka ga princess dinba har abada, kuma kotu zan saka I will accuse you of rape, sanan da dukana, bazaka kara ganin princess ba tsohon bunsuru kawai, zuwa masallacin ka kana sahib farko baima amfani ba, mai gemun banza kawai" tsabagen yanda zuciya kecin Abba dan yanda yakeji sabida kin gayamai gaskiyan inda princess take dataki yasa yawani irin rufe Mum da duka tana ramawa, sukahau dambe sosai, da kyar ya tadiye ta ta fadi akasa itama ta fizgo riganshi yafado kanta ta shake mai wuya tace "wlh saika kasheni yau, saika kasheni nace Alhaji, kan princess kakemin haka ko toka kasheni nasan yes kana sonta, son yakai so" cikin fushi Abba dake kifa mata naushi a ko'ina yace "ina kika kaimin baby girl eyeh, makirar mata yar bakin ciki, annamimiya bai farar kafa" ance karfin mace danamiji ba dayaba duk yanda Mum taso ta rama kasawa tayi karfin ba dayaba, Abba sai kibarta yake baji bagani, bude kofan akayi wani Dr da nurse dake ward round suka shigo, salati likitan yayi yace "subhannallah me haka?" yana kallon yanda tsoho da tsohuwa ke dambe, da sauri nurse din dake bayanshi tace "look d patient Dr" tanuna mai Muhsin dake kan gado, dawani irin gudu sukai kan Muhsin dake wani irin nishi yana bankarewa yana dafe kirjinshi idanunshi na juyawa batare da sunbi takan Abba da Mum dakecin dambe baji bagani ba, machines din dakin dake jone da gadon Muhsin sai kara suke din din din dinnnnn, wani irin ihu Dr yayi ya kalli nurse din yace "get defibrillator, we are loosing him" da hannunshi yasa yafara daddanne kirjin Muhsin yana ihu yana counting numbers. "one! Two! Three" cikin ihu Dr yace "he's not responding to hands, be fast nurse get defibrillator" dawani irin mugun sauri Abba ya saki Mum dake neman suma bakinta da fuskanta ya kumbura bakinta najini, ya tsaya yana zaro ido yana kallon Muhsin da ake faman cetowa, Mum ma ta tashi da kyar ta tsaya gefen Abba tana kallon Muhsin, wani irin nishi Muhsin yayi kafin yay kalman shahada ararrabe.