← Book details Boyayyen Mutum Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 23 OF 63

Sashe 23

Boyayyen Mutum Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Kaman an tsuguleshi ya farka a mugun firgice da sunanta abakinshi. "Nadeera" saida Ahmad dake gefenshi akan makeken gadonsu ya farka tsabagen yanda yakira sunanta arude dakuma mugun karfi, da sauri Ahmad ya kunna bedside lamp yana kallon yanda Muhsin ke zufa ya daura hannu akan kirjinshi dake bugawa very fast, cikin muryan bacci yace "Yayan mu wat is it, why are you screaming Princess name like this?" bai tsaya bama Ahmad amsa ba ya diro daga gadon ya zura silipas tareda jan jallabiyar shi yasaka yay hanyar kofa yace "something is wrong with Nadeera i can feel it" bude kofan bedroom din yayi yafita yayi palon su hakan yasa Ahmad ma ya diro daga gadon yana kwala mai kira yace "Ya Muhsin wait am coming with you, dare ne fa" jallabiyar shi yaja batare dayama tsaya sawaba yafita shima kafin yakai falon har Muhsin yabude kofa yafita hakan yasa yasaka jallabiyar yasa silipas yabi bayanshi da gudu sukai shashin su Mum, turus suka tsaya suna kallon kofan ganin kofan abude awangale, dawani irin mugun gudu Muhsin yay ciki Ahmad biye dashi abaya, shiga falon sukayi suna kalle kalle kafin dawani irin sauri Ya Muhsin yay corridor din, kofan dakin Nadeera daya gani abude ya shiga dawani irin sauri Ahmad biye dashi hannu ya mika ya kunna wutan dakin sukabi dakin dawani irin kallo babu kowa akan gadon saima zanin gadon da bargon dasuka wani irin chukwiwiye kaman anyi dambe akai, yanda kirjin Muhsin ke bugawa yasa ya kwala mata kira yay hanyar kofan bayi yana kiran sunanta "Nadeera Nadeera are you in there?" ya bubbuga kofan bayin jin shiru yasa ya murda hanun kofan yaji shiru tadan gefen kofan ya leka hakan yabashi daman gane da makulli aka kulle kofan dan ga karafunan key sun shiga hole dinsu juyowa yayi adan rude ya kalli Ahmad zaiyi magana yay shiru ganin Ahmad nawani irin kallo kasan dakin yasa ahankali yabi direction din dayake kallo shima ya kalla, wandon Abba suka gani lying there dan shaddar Abba ce dasun santa sosai yasa sukaji kirjunsu yawani irin buga, da sauri Muhsin yakarasa wajen ya tsugunna ahankali yawani irin dau wandon ya mike tsaye ya daga wandon yana wani irin kallo idanunshi sun kada sunyi jajur, wani irin sakin wandon yayi akasa azuciye yajuya yafita daga dakin Ahmad biye dashi sukai dakin Abba bude kofan sukayi suka shiga baya falo hakan yasa sukai uwardaka, bude kofan sukayi suka shiga sunabin dakin da kallo babu kowa adakin sai drawer gefen bed daya jawo waje ga tulin keys akasa agefen drawer, dawani irin sauri Ya Ahmad yabude kofar bathroom din amma babu kowa hakan yasa ya juyo ya girgiza ma Muhsin dake kallonshi kai dan shima bazai iya magana ba yabude kofa yafita Muhsin ma yabude kofa yafita kanshi na wani irin juyawa, sukai hanyar gate tun kafin sukai Ahmad ke kwalama gateman dinsu kira. "Idris, Idris" adan tsorace gateman din dake kokarin zira jallabiya yafito yana goge idanu dan bacci, Ya Muhsin daya tsaya yana kallon gate din dayaga abude yajuyo da muryan shi data dishe yace "waya bude gate dinan yafita baka rufe kafin kai bacci bane?" da sauri yanadan zaro ido yace "a'a na rufe Alaji, dayake dazu naji muryan uban gidana a tsakar gidan dudda banji miyake cewa ba, kuma koda nataso kafin nafito naga yafita da gudu, dana fito kawai tura gate din nayi na shiga ciki na kwanta" bude gate din Muhsin yayi da sauri yafita yana goge dan guntun hawayen dayaji ya zubomai Ahmad ma yabiyo shi mai gadi na tambayan su lpy lpy sukai shiru, tafiya kawai Muhsin keyi da sauri Ahmad ya cimmai ahankali yace "Ya Muhsin ta ina zamu fara neman su da daddare nan?" juyowa yayi yana shafa kai saikuma yadafa heart dinshi yanaso yay magana yafara wani irin shakuwa yana neman yafadi, da sauri Ahmad yarike shi yace "Ya Muhsin are you okay menene muje gida kasha ruwa" jarumtar ture Ahmad yayi ya mike tsaye jiri na diban shi yana shakuwa yace "i can't" da sauri yajuya yacigaba da tafiya Ahmad na binshi abaya cikin daren nan dukansu hankalin su atashe.

Da kyar ta iya ta bude idonta dasuka mata nauyi sosai sakamakon wani irin damka da Abba yakema kirjinta, ta kalli Abban dawani irin tsanar shi datakeji aranta, da kyar ta iya bude labbanta ta tattaro duka kalaman daya rage abakinta tace "Abba please karkimin komi ka tausayamin kaji Abbana please kayakuri, karkamin komi dan Allah Abbaaa" arude ya girgiza mata kai tareda janye hanunshi daga kirjinta yadaura akan dayan kirjin yana matsawa yana kallon fuskanta yace "Princess am aroused, ki taimakamin just once kinji my princess infitar da abunan dake damun rayuwata, please my princess help Abban ki yasamu natsuwa" girgiza mai kai tayi tana kokarin yunkurawa ta tashi tace "no banaso ka rabu dani, Abba Allah na kallon kafa, please kadena dan Allah" kota kanta baibiba saima hannunshi daya sa yajawo pant dinta hakan yasa tai wani irin wahalallen ihu mai kara, da sauri ya janye hanunshi daga pant din ya kifa mata wani irin hadadden mari a fuska yana kara danneta kafin yasa hannu a zuciye ya danne bakinta tsabagen yanda ya zuciya baimasan yahada da hancinta ba da sauri ya kwanta ajikinta hakan yasa takara sumewa sakamakon rashin numfashi dabata samuba, yacigaba da kissing ko ina bayaji baya gani yana wani irin lasheta kaman tsohon maye.

Ihun dayaji da yajishi har cikin ranshi yasa ahankali ya dago kanshi daya kifa akan machine din yanabin dajin da kallo kafin yay wani irin tsalle ya diro daga kan machines din yasa hannu yadau babban bindigar shi dake jikin machine din yafara tafiya yana waige waige.
Chapter 23 · 0% Book details