Sashe 4
Boyayyen Mutum Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
***
Saida Abba ya shigo ya tadata da asuba kafin ya fice yay side din su Ya Muhsin ya tadasu suka wuce masallaci. Bayi ta shiga tafito daure da alwala dadduma tahau ta kabbarta salla koda ta idar azkar tayi kafin tai karatun al'qur'ani, saida gari yadan soma haske sanan ta rufe Qur'anin ta cire hijabi ta linke dadduma tafito tai kitchen, ruwan liptea ta dafa dayaji kayan kamshi wanda ya kasance dabi'ar gidan kullum sai ansha da sassafe kafin ai breakfast, babban flask da karamin flask ta dauko, zubawa tayi acikinsu kafin ta dau babban tasaka a tray da mugs tafita, side din su Ya Muhsin tayi saida tai sallama sanan ta bude kofa ta shiga, Ya Ahmad ne kadai a zaune a falon yana sanye da jallabiya fara yana aiki da system karasowa ciki tayi tace "Good morning Ya Ahmad" dago kai yayi ya kalleta yace "morning princess" ajiye tray din tayi akan center table sanan tadau cup ta tsiyaya takaimai, ajiye system din yayi gefe ya karba yana mata murmushi yace "welldone sarkin bacci jiya koda nadawo kinkai Malaysia a bacci" dariya tayi tace "kai Ya Ahmad banda shairi fa, bankaima Abba tea shiba bari naje na kaimai" da sauri ta fita daga dakin tai part dinsu hada flask da mug din Abba mai kyau a hadadden tray dinshi da mum ke hadamai abinci akai, ta dauka tai dakin Abban dashi abakin kofa ta tsaya turus jin Abba na fada. "Amina, Amina ki kiyayeni fa, baki rasaci ba baki rasa shaba na tsaremiki komi, danwa nake sana'an ni? Badan na kare mutunci gidana na wadataku da abinda kuke bukata ba? Wlh, wlh kidawo gobe goben nan, inba hakaba zaki hadu da bacin raina kinji nagaya miki, ni tafiye tafiye kema tafiye tafiye, bana gida kema baki gida, banajin ta yaranmu maza su sun girma amma Nadeera mace ce tana bukatar mahaifiyarta atare da ita wacce zata bata tarbiya ta dorata akan hanya nagari, kullum saidai kiyita barinta damai aiki kina tafiya abikinki sati daya sati biyu har uku harma wata daya wani zubin baki dawoba dan kinga ina miki hakuri, kidawo gidan nan gobe nace, gobe nabaki tom nagaya miki". Wani irin dadi ne ya lullubeta jin Abba nama Mum fada yana cewa ta dawo gobe, saida ta gyara fuskanta kar Abba yaga alamun farin ciki yasan taji maganan sanan tai sallama Abba yabata izinin shiga ahankali ta tura kofar dakin ta shiga, hadadden falone da yamakusa fin ko ina haduwa a gidan yana zaune akan rug dake shimfide a kasa falon yadan kishingida yay filo da lumstesten pilon kujera daya ajiye a kasan yana kallon tv da tashar channels television news ke aiki hanunshi rike da waya, karasawa ciki tayi ta tsugunna agabanshi ta ijiye tray din sanan ta koma kusa dashi ta lankwashe kafa tace "ina kwana Abba" murmushi yayi yana kokarin danne bacin ran dayake ciki yatashi yace "princess kin tashi lpy jiya ko abani labarin clinic sai aka bingire da bacci" dariya tayi saikuma tai kaman zatai kuka tace "Abba nagaji ne wlh muna aiki sosai ba'a barinmu muhuta" gyada kai yayi yace "dat is gud, my princess is a strong girl ai u can handle anything right?" gyadamai kai tayi tana dariya tanason Abban ta dan mutum ne dake jan yayanshi jiki, wani zubin idan mum tai tafiya tun tana yarinya yakan fasa fita office ya zauna da ita agida saisa wasu abubuwan nata ma Abba ke fara sani kafin Mum, yakoya mata homework, yatayata tsifan kitso. Flask din ya nuna mata yace "zubamin kiga princess in dumama cikina" tashi tayi ta zubamai tea a mug ta mikamai, karba yayi hankalin shi nakan TV hakan yasa itama takoma kusa dashi tamaida hankalin ta kan new din inda ake labarin fashin da akama sanate president Mr Okene chidimanda akan hanyarshi ta dawowa daga airport jiya da daddare bayan jet dinshi ya sauka a Airport, inda aka dauke akwatin da diamond that are worth $8.9b ke ciki, dudda basu iya ganin wanda yay satanba dan teargas aka bude musu ana kyautata zaton wanan notorious arm rubber dinan daya addabi politicians di garin ne, dan wanan shine mutum na shidda dayama fashi, saidai har yanzu police nakan bincike lamarin, sanan suna kara tabbatar ma da jama'an Nigeria koma waye wanan dan fashin yakusa shigowa hannu.
Ajiyan zuciya Abba ya sauke yace "Allah kyauta, Allah kara tsaremu da ahalin mu" ya kurbi tea dake mug din hanunshi, janye idanunta tayi daga tv tace "Abba wai waye dan fashin ne?" "ina aka sanshi princess? idan fa zaiyi fashin kaman matsafi, duka wayanda yamawa basu taba ganinshi ba" tabe baki tayi tace "Allah kyauta Allah tsaremu daga shairin shi, bari naje na shirya Abbana karnai latti" "kinyi breakfast ke?" girgiza kai tayi hakan yasa Abba ya daure fuska yace "oya maza je ki dafa indomie ku kici, kidai saman ma kanki something kafin kitafi kina jinako" gyada kai tayi tawuce tafita, kitchen taje ta dafa indomie da egg taci sanan ta wuce dakinta wanka tayi agurguje ganin har 7:45AM tai maza ta shirya cikin clean white iron uniform dinta tadau jakar ta da after dress dinta tafito, dakin Abba taje tamai sallama yabata 1k sanan tafito ta shiga mota Adamu yawuce da ita, yau gabaki daya murna take Abba yace mum tadawo gobe. A gate din hospital suka hadu da Fauzy daidai lokacin itama ta sauko daga mota rungume juna sukayi Fauzy tace "kai Nadeera yau kinyi kyau" fari tamata da ido tace "zaki farako" jan hanunta tayi suka wuce ciki yau saida suka fara signing in sanan suka je suka ijiye jakunkunan su kafin su wuce kowacce su ta tafi ward dinta suka fara aiki ba hutu harsai lokacin azahar sanan aka basu izinin tafiya masallaci, wucewa masallaci sukayi suna fitowa suka shiga cafeteria Fauzy tamusu order chips, juyar dakai tayi tana kallon premises din hospital din yanda iska ke kadawa kaman za'ayi ruwan sama, flowers din premises din sai kadawa suke suna making sounds, wani irin taji zuciyarta namata da bazata iya cewa exactly ga yanda yake mataba wani iri iri dai takeji, tabata fauzy tayi hakan yasa ta juyo dakai ta turo baki tace "me?" "to naga kinata kallon wajene ni bansan mekike kallo ba, are you okay?" ahankali tace "nima bansan menake kallo ba kawai nasami kaina da kallon wajenne maybe duk yunwan ce" daidai lokacin aka kawo chips din, karba sukayi suka faraci saida sukaci sukai nak sanan suka biya kudi suka fito sukai cikin hospital suna shiga sukaci karo dawata consultant wacce lecturer suce tana magana dawata patient agaban GOPD, gaisheta sukayi ta amsa musu da murmushi akan fuskanta harzasu wuce tace "ahhh Nadeera Naseer" da sauri suka juyo tace "please go to room 17F a 3rd floor namanta da folder patient din akan bed dinshi and i need it, ki kawomin am going to my office now and you Fauziya show dis woman blood bank tanaso tasai jini" atare sukace "okay ma" wajen staircase din asibitin Nadeera tayi itakuma Fauzy ta wuce da matan yayinda lecturer tasu ta wuce office dinta.
Saida Abba ya shigo ya tadata da asuba kafin ya fice yay side din su Ya Muhsin ya tadasu suka wuce masallaci. Bayi ta shiga tafito daure da alwala dadduma tahau ta kabbarta salla koda ta idar azkar tayi kafin tai karatun al'qur'ani, saida gari yadan soma haske sanan ta rufe Qur'anin ta cire hijabi ta linke dadduma tafito tai kitchen, ruwan liptea ta dafa dayaji kayan kamshi wanda ya kasance dabi'ar gidan kullum sai ansha da sassafe kafin ai breakfast, babban flask da karamin flask ta dauko, zubawa tayi acikinsu kafin ta dau babban tasaka a tray da mugs tafita, side din su Ya Muhsin tayi saida tai sallama sanan ta bude kofa ta shiga, Ya Ahmad ne kadai a zaune a falon yana sanye da jallabiya fara yana aiki da system karasowa ciki tayi tace "Good morning Ya Ahmad" dago kai yayi ya kalleta yace "morning princess" ajiye tray din tayi akan center table sanan tadau cup ta tsiyaya takaimai, ajiye system din yayi gefe ya karba yana mata murmushi yace "welldone sarkin bacci jiya koda nadawo kinkai Malaysia a bacci" dariya tayi tace "kai Ya Ahmad banda shairi fa, bankaima Abba tea shiba bari naje na kaimai" da sauri ta fita daga dakin tai part dinsu hada flask da mug din Abba mai kyau a hadadden tray dinshi da mum ke hadamai abinci akai, ta dauka tai dakin Abban dashi abakin kofa ta tsaya turus jin Abba na fada. "Amina, Amina ki kiyayeni fa, baki rasaci ba baki rasa shaba na tsaremiki komi, danwa nake sana'an ni? Badan na kare mutunci gidana na wadataku da abinda kuke bukata ba? Wlh, wlh kidawo gobe goben nan, inba hakaba zaki hadu da bacin raina kinji nagaya miki, ni tafiye tafiye kema tafiye tafiye, bana gida kema baki gida, banajin ta yaranmu maza su sun girma amma Nadeera mace ce tana bukatar mahaifiyarta atare da ita wacce zata bata tarbiya ta dorata akan hanya nagari, kullum saidai kiyita barinta damai aiki kina tafiya abikinki sati daya sati biyu har uku harma wata daya wani zubin baki dawoba dan kinga ina miki hakuri, kidawo gidan nan gobe nace, gobe nabaki tom nagaya miki". Wani irin dadi ne ya lullubeta jin Abba nama Mum fada yana cewa ta dawo gobe, saida ta gyara fuskanta kar Abba yaga alamun farin ciki yasan taji maganan sanan tai sallama Abba yabata izinin shiga ahankali ta tura kofar dakin ta shiga, hadadden falone da yamakusa fin ko ina haduwa a gidan yana zaune akan rug dake shimfide a kasa falon yadan kishingida yay filo da lumstesten pilon kujera daya ajiye a kasan yana kallon tv da tashar channels television news ke aiki hanunshi rike da waya, karasawa ciki tayi ta tsugunna agabanshi ta ijiye tray din sanan ta koma kusa dashi ta lankwashe kafa tace "ina kwana Abba" murmushi yayi yana kokarin danne bacin ran dayake ciki yatashi yace "princess kin tashi lpy jiya ko abani labarin clinic sai aka bingire da bacci" dariya tayi saikuma tai kaman zatai kuka tace "Abba nagaji ne wlh muna aiki sosai ba'a barinmu muhuta" gyada kai yayi yace "dat is gud, my princess is a strong girl ai u can handle anything right?" gyadamai kai tayi tana dariya tanason Abban ta dan mutum ne dake jan yayanshi jiki, wani zubin idan mum tai tafiya tun tana yarinya yakan fasa fita office ya zauna da ita agida saisa wasu abubuwan nata ma Abba ke fara sani kafin Mum, yakoya mata homework, yatayata tsifan kitso. Flask din ya nuna mata yace "zubamin kiga princess in dumama cikina" tashi tayi ta zubamai tea a mug ta mikamai, karba yayi hankalin shi nakan TV hakan yasa itama takoma kusa dashi tamaida hankalin ta kan new din inda ake labarin fashin da akama sanate president Mr Okene chidimanda akan hanyarshi ta dawowa daga airport jiya da daddare bayan jet dinshi ya sauka a Airport, inda aka dauke akwatin da diamond that are worth $8.9b ke ciki, dudda basu iya ganin wanda yay satanba dan teargas aka bude musu ana kyautata zaton wanan notorious arm rubber dinan daya addabi politicians di garin ne, dan wanan shine mutum na shidda dayama fashi, saidai har yanzu police nakan bincike lamarin, sanan suna kara tabbatar ma da jama'an Nigeria koma waye wanan dan fashin yakusa shigowa hannu.
Ajiyan zuciya Abba ya sauke yace "Allah kyauta, Allah kara tsaremu da ahalin mu" ya kurbi tea dake mug din hanunshi, janye idanunta tayi daga tv tace "Abba wai waye dan fashin ne?" "ina aka sanshi princess? idan fa zaiyi fashin kaman matsafi, duka wayanda yamawa basu taba ganinshi ba" tabe baki tayi tace "Allah kyauta Allah tsaremu daga shairin shi, bari naje na shirya Abbana karnai latti" "kinyi breakfast ke?" girgiza kai tayi hakan yasa Abba ya daure fuska yace "oya maza je ki dafa indomie ku kici, kidai saman ma kanki something kafin kitafi kina jinako" gyada kai tayi tawuce tafita, kitchen taje ta dafa indomie da egg taci sanan ta wuce dakinta wanka tayi agurguje ganin har 7:45AM tai maza ta shirya cikin clean white iron uniform dinta tadau jakar ta da after dress dinta tafito, dakin Abba taje tamai sallama yabata 1k sanan tafito ta shiga mota Adamu yawuce da ita, yau gabaki daya murna take Abba yace mum tadawo gobe. A gate din hospital suka hadu da Fauzy daidai lokacin itama ta sauko daga mota rungume juna sukayi Fauzy tace "kai Nadeera yau kinyi kyau" fari tamata da ido tace "zaki farako" jan hanunta tayi suka wuce ciki yau saida suka fara signing in sanan suka je suka ijiye jakunkunan su kafin su wuce kowacce su ta tafi ward dinta suka fara aiki ba hutu harsai lokacin azahar sanan aka basu izinin tafiya masallaci, wucewa masallaci sukayi suna fitowa suka shiga cafeteria Fauzy tamusu order chips, juyar dakai tayi tana kallon premises din hospital din yanda iska ke kadawa kaman za'ayi ruwan sama, flowers din premises din sai kadawa suke suna making sounds, wani irin taji zuciyarta namata da bazata iya cewa exactly ga yanda yake mataba wani iri iri dai takeji, tabata fauzy tayi hakan yasa ta juyo dakai ta turo baki tace "me?" "to naga kinata kallon wajene ni bansan mekike kallo ba, are you okay?" ahankali tace "nima bansan menake kallo ba kawai nasami kaina da kallon wajenne maybe duk yunwan ce" daidai lokacin aka kawo chips din, karba sukayi suka faraci saida sukaci sukai nak sanan suka biya kudi suka fito sukai cikin hospital suna shiga sukaci karo dawata consultant wacce lecturer suce tana magana dawata patient agaban GOPD, gaisheta sukayi ta amsa musu da murmushi akan fuskanta harzasu wuce tace "ahhh Nadeera Naseer" da sauri suka juyo tace "please go to room 17F a 3rd floor namanta da folder patient din akan bed dinshi and i need it, ki kawomin am going to my office now and you Fauziya show dis woman blood bank tanaso tasai jini" atare sukace "okay ma" wajen staircase din asibitin Nadeera tayi itakuma Fauzy ta wuce da matan yayinda lecturer tasu ta wuce office dinta.