Sashe 7
Bakon Munafuki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya sukayi baki daya. Ta rike gefen sandar. Ahankali ya shiga temaka mata har suka karasa dakin nata
Ya bude marikin ya tura suka shiga ciki. Ko'ina a tsaftace yake a dakin sai karatun Qur'ani ne ke tashi a jikin wata mp3.
Da sallama a bakunan su. Ahankali ya karasar da ita bakin babban gadon nata me lallausar katifa da babban bargo me laushi shima.
"Sannu Allah yayi albarka kaji?"
"Nagode Hajiya. Allah ya saka mkli da alkhairi."
"Allahumma Aamin"
"Ko zaki shiga makewayi?(bandaki)"
"Sadiya zata ..."
"Ai Hajiya yau so nake na kwashe duka ganimar ladan da sadiyar nan ke samu dai. A temaka dai."
Batai musu ba tayi murmushi kawai hadi da saka hannunta akan sandar ya temaka mata ta mike. Ya kaita har cikin bandakin bayan sunyi adduar shiga bandaki.
Kan wata kujera da take zama aciki saboda ciwon kafafun ta ya zaunar da ita akai. Ya janyo babbar buta duk kuwa da ruwa a famfo ya cika ta mata ya ajiye a gabanta.
Sannan ya koma dakin yazauna zaman jiran ta. Data kammala ta dauro alwala ta saka sandar ta ta dogara har wajen kofar dakyar yana jiyo motsin ta ya tashi da sauri ya bude ya temaka mata suka koma cikin dakin.
"Allah yayi maka albarka..."
"Amin hajiyar mu."
Kwankwan Kwan...
"Salamu alaikum."
"Waalaykm Salam sadiya shigo."
Nan matashiyar budurwar ta shigo sanye cikin riga da zani . Da hijabi har gwiwa.
Tana shigowa ta dafe kirji tayi hamdala,
"Alhamdulillah.."
Hajiya tayi murmushi tana kallon ta,
"Kinata nema naa ko?"
"Eh saboda da kikace na bari su tafi sashen su tukun. Na fito naga ba kowa wallahi bakiji rai na na."
"Allah sraki sadiya. Bappan naku ne yace daren yau bari wai shima ya samu lada. Ya temaka mun na yo komai sai sallah da zanyi ta nafila sai na kwanta "
"Ma shaa ALLAHU... Barka da dare bappah."
"Barkan mu dai sadiya. Sannu da kokari da dawainiya da Hajiya Allah ya saka miki da alkhairi."
"Wallahi itace ke dawainiya da ni banida bakin godiya sai fatan Allah ya cika a mizani ya biya bukatu na alkhairi."
"Allahumma Aameen."
"Bari naje Hajiya zan dawo."
"To sadiya."
"Wallahi kaganta nan yarinya mai hankali da nutsuwa. Wannan yaron (Dan ta na fari) shine ya je har cikin shukaa na kandemi tahada jini da bappan ku Nata'ala (Dan uwan ta).. Ya auri kanwar mahaifiyar ta. Mai dakin sa ta uku. Gatanan komai ta dauke mun ga temako duk inda zani bata gajiyawa da rakiya."
"Allah sarki. Allah ya saka masa da alkhairi shima. Sadiya kema Allah ya saka da alkhairi. "
"Amin" suka hada baki wajen amsawa..
Ta fita daga dakin ta rufo musu kofar. Amb juanid ya mike shima bayan ya jira hajiyan ta yi nafila.
"Toh Hajiya bari na tafi. Allah ya tashemu lafiya"
"Aamin junaidu. Sannu da lokari kaji?"
Dan murmushi kawa yayi. Cike da girmamawa ya sake cewa,
"Allah ya kara miki lafiya da imanin Allah."
Ya sake dukawa yayi mata sai sa safe sai kma ya fiche ya nufi nasa sashen shi da iyalan sa.
Bayan ya shjga cikin bangaren na sa. Parlorn sa ya wuche ya zauna. Abubuwa masu tarin dama nata kwaranyo masa. Take kansa ya fara wani zugi da radadi kan barazanar fado masa saboda azabar ciwon da ya fara yi masa na kaife daya.
Kansa ya daga sama yana tuno ko yau da safe ya kira lambar mahaifin na sa bata shiga kwata kwata. Haka sauran yan uwa da suke taren da mahaifin nasa kusan sati daya kenan a jere yana kira ba sa daukar wayar ta sa. Har gwara Kawu Adamu shi yana ce masa baya kusa dasu ya fita...
Girgiza kai kawai yayi shi kadai. Ya saki murmushi mafi kuna a cikin zuciyar sa.
Ahankali cikin sanyayyar muryar mai sauke da tarin damuwa marar misaltuwa can kasan makoshi yace,
"Toh Allah ka shiga lamuran mu... Ka yafe mana kurakuren mu Amin.."
Ya sake sauke wata ajiyar zuciyar a karo na uku kafin ya mike yana runtse idanun sa yayi cikin gidan.dake parlorn nasa shine a farko da bandaki sai kuma babban corridor dake dauke da flower vase da wani mudubi sai babbar kofar gidan mai kallon parlorn na sa. Dake daga wajen sa ana iya shiga sauran wajajen...
Dakin sa ya wuche kai tsaye. Bandaki ya fada ya tsaftace jikin sa hadi da daura alwala. Qur'ani ya dakko ya shiga karantawa.
Kafin bayan wani lokaci ya kai aya. Sai ya tashi yayi nafila. Ya bi lafiyar gado bayan yayi adduoin sa.
Abubuwa barkatai suka shiga masa yawo akai. Ya jima ainun yana tunane tunane kafin bacci barawo ya sache shi...
_Afuwan..... Ma biya zafafa biyar..🙏_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[8/8, 9:45 PM] Hafsaat💞: _BM_
_08_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_______
Ahankali ta shiga bude manyan idanun ta tubarkAllahbda ke mata nauyi saboda baccin da ke neman rinjayar ta.
Dai dai lokacin da liman ya fara kirayen assalatu. Ta tashi da addua a bakin ta tana mai mike hannuwan ta sama.
Mikewa tayi ta shiga bandaki ta yo tsarki hade da dauro alwala. Tun da safe da aka kammala gyaran gidan aka kintsa ko'ina..don hatta sallayar da zatayi sallar akai an shimfida an ninke hijabi an ajiye shi daga gefe. Ga kuma charbi da wasu littafai na islama. Sai Qur'ani akan abun ajiyewar sa
Ta hau kan sallayar bayan ta zura hijabin ajikin ta. Nan da nan ta dau niyya ta da sallar.
Ko bayan data idar bata tashi ba tana zaune akan sallayar tana azkhar. Cikin haka aka kwankwasa kofar dakin
Tana daga zaunen ta mike ta bude kofar.. mahaifiyar tache ta shigo ciki.Ta tsugunna har kasa cikin girmamawa ta shiga gayshe da mahaifiyar ta ta.
"Alhamdulillah Amaal. Da fatan kin kwana lafiya?"
"Alhamdulillah..."
"Ma shaa ALLAHU! Ai inata sauri nache ko baki farka ba."
"Ah na tashi.. Na ma ruga alarm din tashi."
"Ma shaa ALLAHU... Allah yayi albarka"
"Amin Hayateey. "
"Kin kai kayan naki ne?"
"Ina?" Saboda baki daya ta manta .
"Dakin ku mana..."
Nan da nan fuskar ta ta sauya. Har ga Allah batasan kasancewar ta a dakin nan. Tasan kullu yaumin ranta ne zasu dinga bataa mata shi.
"Ina miki magana kinyi shiru..."
"Yi hakuri Hayateey. Wallahi banason zama tare da su."
Hajiya jamila ta sauke ajiyar zuciya. Ta sanya hannun ta kamo amaal suka zauna akan gado.
"Ya sunan ki na ainihi?"
"Maryaam."
"Sunan wa kika chi?"
"Sunan Hajiya.."
"Wacece Hajiya?"
"Mahaifiyar su abbiey..."
Haj jameelah ta kada kai kafin ta cigaba da cewa,
"Lokacin da abbieyn ku ya yanke dawowar mu Nigeria gaba daya. Da zama acikin kandem estate wayace ya roke shi alfarma daya hade kan kawunan iyalin sa ko dawowa akayi kada a rarraba kan yara. Son samu a hadesu waje daya don samun jituwa da wanzuwar zaman lafiya a tsakani. Waya ba abbieyn ku shawara ya amince batare da ya musa ba ko sau daya? Uhm waya bashi shawara?"
"Hajiya ce ta bashi shawarar."
"Ma shaa Allah! Hajiyar nan mahaifiyar sa ce, Kuma mafi soyuwa awajen abbieyn na ku. Abu na biyu kin manta biyayya ga bin nagaba da kai musanmam ma iyaye ? Iyayen ma mahaifi agare ki. Don haka kar ki kuskura kice ke a'a ko da kuwa zaki halaka sai ki hakura ki fawwalawa Allah lamuran ki.. Domin komai nisan dare gari zai waye Allah zai bayyana mai gaskia. Bugu da kari kada ki manta ma sunan Hajiya kikachi... Banason na sake jin cewar bakyasan kasancewar ki atare da su. In shaa Allah alkhairi ne zaman na ku. Kuma da yardar Allah Allah zai kare ki ki cigaba da addua. Kinji?"
Daga kai tayi. Hawaye daya na bin daya. Ta dubi dakin da take ciki wanda yake da a matsayin nata ita kadai yanzu kuma zata koma su dinga kwana tare da yan uwanta da suke uba daya
Hawa na uku agidan aka gyara akayi wani irin katafaren hadadden babban daki me girma sosai da babban parlorn sa aciki. Da bandakuna har biyu. Da kitchen da store da balcony.
Gadaje ne a jere kowa da nasa da durowar sa. Da kujera da computer ta aiki akan desk sai mini fridge karami a gefen gadaje biyu. Sai bookshelves guda uku manya a jere dauke da littafai.
Daga gabas kuma makekiyar tv ce plasma ta bango da setin kayan kallon. Kitchen dinsu ma babu abunda babu harda kayan abinci bayan kuma cikin agidah zaa dafo a kawo musu. Nasun kuma an ajiye musu ko saboda gaba zasu bukache su dafa dan wani abun
Sai wani daki daga gangaren bene, Shi kuma kayan motsa jiki ne kala kala acikin sa.
Sai wani babban daki daga hanyar fita an rubuta study agaban kofar dakin. Kana shiga zaka dora idanun ka akan kujeru kowanne da benchin sa agaban sa. Ga Qur'anai nan a ajiye da sauran littattafai na addinin islama.
Da makekiyar dispenser da disposable cups a gefe. Da manyan sallayoyi masu matukar laushi da carbi suma a gefe.
Gwanin ban shaawa dai ko'ina a tsare a kuma killace. Dakin gaban sa kuma babban daki ne shi ma da manyan katifu biyu da tv ta zaune da karamin firji a gefe. Da babbar fanka ta tsaye.
Dakin manyan masu aikin su ne da aka dakko musanmam saboda sa ido akan su da kuma tayasu ayyukan wasu abubuwan. Su uku ne. Manya biyu sai budurwa guda daya.
Ya bude marikin ya tura suka shiga ciki. Ko'ina a tsaftace yake a dakin sai karatun Qur'ani ne ke tashi a jikin wata mp3.
Da sallama a bakunan su. Ahankali ya karasar da ita bakin babban gadon nata me lallausar katifa da babban bargo me laushi shima.
"Sannu Allah yayi albarka kaji?"
"Nagode Hajiya. Allah ya saka mkli da alkhairi."
"Allahumma Aamin"
"Ko zaki shiga makewayi?(bandaki)"
"Sadiya zata ..."
"Ai Hajiya yau so nake na kwashe duka ganimar ladan da sadiyar nan ke samu dai. A temaka dai."
Batai musu ba tayi murmushi kawai hadi da saka hannunta akan sandar ya temaka mata ta mike. Ya kaita har cikin bandakin bayan sunyi adduar shiga bandaki.
Kan wata kujera da take zama aciki saboda ciwon kafafun ta ya zaunar da ita akai. Ya janyo babbar buta duk kuwa da ruwa a famfo ya cika ta mata ya ajiye a gabanta.
Sannan ya koma dakin yazauna zaman jiran ta. Data kammala ta dauro alwala ta saka sandar ta ta dogara har wajen kofar dakyar yana jiyo motsin ta ya tashi da sauri ya bude ya temaka mata suka koma cikin dakin.
"Allah yayi maka albarka..."
"Amin hajiyar mu."
Kwankwan Kwan...
"Salamu alaikum."
"Waalaykm Salam sadiya shigo."
Nan matashiyar budurwar ta shigo sanye cikin riga da zani . Da hijabi har gwiwa.
Tana shigowa ta dafe kirji tayi hamdala,
"Alhamdulillah.."
Hajiya tayi murmushi tana kallon ta,
"Kinata nema naa ko?"
"Eh saboda da kikace na bari su tafi sashen su tukun. Na fito naga ba kowa wallahi bakiji rai na na."
"Allah sraki sadiya. Bappan naku ne yace daren yau bari wai shima ya samu lada. Ya temaka mun na yo komai sai sallah da zanyi ta nafila sai na kwanta "
"Ma shaa ALLAHU... Barka da dare bappah."
"Barkan mu dai sadiya. Sannu da kokari da dawainiya da Hajiya Allah ya saka miki da alkhairi."
"Wallahi itace ke dawainiya da ni banida bakin godiya sai fatan Allah ya cika a mizani ya biya bukatu na alkhairi."
"Allahumma Aameen."
"Bari naje Hajiya zan dawo."
"To sadiya."
"Wallahi kaganta nan yarinya mai hankali da nutsuwa. Wannan yaron (Dan ta na fari) shine ya je har cikin shukaa na kandemi tahada jini da bappan ku Nata'ala (Dan uwan ta).. Ya auri kanwar mahaifiyar ta. Mai dakin sa ta uku. Gatanan komai ta dauke mun ga temako duk inda zani bata gajiyawa da rakiya."
"Allah sarki. Allah ya saka masa da alkhairi shima. Sadiya kema Allah ya saka da alkhairi. "
"Amin" suka hada baki wajen amsawa..
Ta fita daga dakin ta rufo musu kofar. Amb juanid ya mike shima bayan ya jira hajiyan ta yi nafila.
"Toh Hajiya bari na tafi. Allah ya tashemu lafiya"
"Aamin junaidu. Sannu da lokari kaji?"
Dan murmushi kawa yayi. Cike da girmamawa ya sake cewa,
"Allah ya kara miki lafiya da imanin Allah."
Ya sake dukawa yayi mata sai sa safe sai kma ya fiche ya nufi nasa sashen shi da iyalan sa.
Bayan ya shjga cikin bangaren na sa. Parlorn sa ya wuche ya zauna. Abubuwa masu tarin dama nata kwaranyo masa. Take kansa ya fara wani zugi da radadi kan barazanar fado masa saboda azabar ciwon da ya fara yi masa na kaife daya.
Kansa ya daga sama yana tuno ko yau da safe ya kira lambar mahaifin na sa bata shiga kwata kwata. Haka sauran yan uwa da suke taren da mahaifin nasa kusan sati daya kenan a jere yana kira ba sa daukar wayar ta sa. Har gwara Kawu Adamu shi yana ce masa baya kusa dasu ya fita...
Girgiza kai kawai yayi shi kadai. Ya saki murmushi mafi kuna a cikin zuciyar sa.
Ahankali cikin sanyayyar muryar mai sauke da tarin damuwa marar misaltuwa can kasan makoshi yace,
"Toh Allah ka shiga lamuran mu... Ka yafe mana kurakuren mu Amin.."
Ya sake sauke wata ajiyar zuciyar a karo na uku kafin ya mike yana runtse idanun sa yayi cikin gidan.dake parlorn nasa shine a farko da bandaki sai kuma babban corridor dake dauke da flower vase da wani mudubi sai babbar kofar gidan mai kallon parlorn na sa. Dake daga wajen sa ana iya shiga sauran wajajen...
Dakin sa ya wuche kai tsaye. Bandaki ya fada ya tsaftace jikin sa hadi da daura alwala. Qur'ani ya dakko ya shiga karantawa.
Kafin bayan wani lokaci ya kai aya. Sai ya tashi yayi nafila. Ya bi lafiyar gado bayan yayi adduoin sa.
Abubuwa barkatai suka shiga masa yawo akai. Ya jima ainun yana tunane tunane kafin bacci barawo ya sache shi...
_Afuwan..... Ma biya zafafa biyar..🙏_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[8/8, 9:45 PM] Hafsaat💞: _BM_
_08_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_______
Ahankali ta shiga bude manyan idanun ta tubarkAllahbda ke mata nauyi saboda baccin da ke neman rinjayar ta.
Dai dai lokacin da liman ya fara kirayen assalatu. Ta tashi da addua a bakin ta tana mai mike hannuwan ta sama.
Mikewa tayi ta shiga bandaki ta yo tsarki hade da dauro alwala. Tun da safe da aka kammala gyaran gidan aka kintsa ko'ina..don hatta sallayar da zatayi sallar akai an shimfida an ninke hijabi an ajiye shi daga gefe. Ga kuma charbi da wasu littafai na islama. Sai Qur'ani akan abun ajiyewar sa
Ta hau kan sallayar bayan ta zura hijabin ajikin ta. Nan da nan ta dau niyya ta da sallar.
Ko bayan data idar bata tashi ba tana zaune akan sallayar tana azkhar. Cikin haka aka kwankwasa kofar dakin
Tana daga zaunen ta mike ta bude kofar.. mahaifiyar tache ta shigo ciki.Ta tsugunna har kasa cikin girmamawa ta shiga gayshe da mahaifiyar ta ta.
"Alhamdulillah Amaal. Da fatan kin kwana lafiya?"
"Alhamdulillah..."
"Ma shaa ALLAHU! Ai inata sauri nache ko baki farka ba."
"Ah na tashi.. Na ma ruga alarm din tashi."
"Ma shaa ALLAHU... Allah yayi albarka"
"Amin Hayateey. "
"Kin kai kayan naki ne?"
"Ina?" Saboda baki daya ta manta .
"Dakin ku mana..."
Nan da nan fuskar ta ta sauya. Har ga Allah batasan kasancewar ta a dakin nan. Tasan kullu yaumin ranta ne zasu dinga bataa mata shi.
"Ina miki magana kinyi shiru..."
"Yi hakuri Hayateey. Wallahi banason zama tare da su."
Hajiya jamila ta sauke ajiyar zuciya. Ta sanya hannun ta kamo amaal suka zauna akan gado.
"Ya sunan ki na ainihi?"
"Maryaam."
"Sunan wa kika chi?"
"Sunan Hajiya.."
"Wacece Hajiya?"
"Mahaifiyar su abbiey..."
Haj jameelah ta kada kai kafin ta cigaba da cewa,
"Lokacin da abbieyn ku ya yanke dawowar mu Nigeria gaba daya. Da zama acikin kandem estate wayace ya roke shi alfarma daya hade kan kawunan iyalin sa ko dawowa akayi kada a rarraba kan yara. Son samu a hadesu waje daya don samun jituwa da wanzuwar zaman lafiya a tsakani. Waya ba abbieyn ku shawara ya amince batare da ya musa ba ko sau daya? Uhm waya bashi shawara?"
"Hajiya ce ta bashi shawarar."
"Ma shaa Allah! Hajiyar nan mahaifiyar sa ce, Kuma mafi soyuwa awajen abbieyn na ku. Abu na biyu kin manta biyayya ga bin nagaba da kai musanmam ma iyaye ? Iyayen ma mahaifi agare ki. Don haka kar ki kuskura kice ke a'a ko da kuwa zaki halaka sai ki hakura ki fawwalawa Allah lamuran ki.. Domin komai nisan dare gari zai waye Allah zai bayyana mai gaskia. Bugu da kari kada ki manta ma sunan Hajiya kikachi... Banason na sake jin cewar bakyasan kasancewar ki atare da su. In shaa Allah alkhairi ne zaman na ku. Kuma da yardar Allah Allah zai kare ki ki cigaba da addua. Kinji?"
Daga kai tayi. Hawaye daya na bin daya. Ta dubi dakin da take ciki wanda yake da a matsayin nata ita kadai yanzu kuma zata koma su dinga kwana tare da yan uwanta da suke uba daya
Hawa na uku agidan aka gyara akayi wani irin katafaren hadadden babban daki me girma sosai da babban parlorn sa aciki. Da bandakuna har biyu. Da kitchen da store da balcony.
Gadaje ne a jere kowa da nasa da durowar sa. Da kujera da computer ta aiki akan desk sai mini fridge karami a gefen gadaje biyu. Sai bookshelves guda uku manya a jere dauke da littafai.
Daga gabas kuma makekiyar tv ce plasma ta bango da setin kayan kallon. Kitchen dinsu ma babu abunda babu harda kayan abinci bayan kuma cikin agidah zaa dafo a kawo musu. Nasun kuma an ajiye musu ko saboda gaba zasu bukache su dafa dan wani abun
Sai wani daki daga gangaren bene, Shi kuma kayan motsa jiki ne kala kala acikin sa.
Sai wani babban daki daga hanyar fita an rubuta study agaban kofar dakin. Kana shiga zaka dora idanun ka akan kujeru kowanne da benchin sa agaban sa. Ga Qur'anai nan a ajiye da sauran littattafai na addinin islama.
Da makekiyar dispenser da disposable cups a gefe. Da manyan sallayoyi masu matukar laushi da carbi suma a gefe.
Gwanin ban shaawa dai ko'ina a tsare a kuma killace. Dakin gaban sa kuma babban daki ne shi ma da manyan katifu biyu da tv ta zaune da karamin firji a gefe. Da babbar fanka ta tsaye.
Dakin manyan masu aikin su ne da aka dakko musanmam saboda sa ido akan su da kuma tayasu ayyukan wasu abubuwan. Su uku ne. Manya biyu sai budurwa guda daya.