Sashe 26
Bakon Munafuki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta rasa wacce iriyar tsana yake mata.. Ta jujjuya kai kawai kasan makoshi ta furta
"Allah ya kyauta..."
A bangaren hajjya sukai magribaa har bayan ishai tukun sannan itaa da yusraa sukayiwa hajiyan sai da safe. Yusra ta nufi bangaren su. Ita Kuma amaal ta nufi sashen Hayateey tanata sake sake a zuciyar ta.....
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/7, 9:32 PM] Hafsaat💞: _BM_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 27_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
*Yana* kishingide a parlon sa bayan sallar ishai.. wayar sa ce a hannun sa yana dubawa... Yana kuma duba wata takarda da ya ajiye a gaban sa. Fuskar sa sakale da gilashi na kara gani.
Hamid ne agabansa. Da laptop yana karanto wa sarki Junaid bayani. shima sarki Junaid din yana daga kansa idan Hamid yayi masa bayani..alamun gamsuwa....
"Yauwa gashi nan ranka ya dade... Million takwas dinnan ya za'ai da ita... A saka a bankin ko ....?
Zuruf sai ga shigar hajiya hadiza... Ta wurgawa Hamid harara tana duban sarki Junaid
"Sallamamme... Wai aache ka ajiye naka yaran a gefe. Kaje ka dakko wannan da da abunda ka hada da shi, Ka bashi amanar dukiyar kandemi gaba daya.. wai ajiyan sarki junaid. Sannan yaron da shi da jamila Allah tatsekaa zasu yi.. tatsa zasu yita yi maka kamar saniya.. ka dai canza tsari don mutanen kandemi suna yi da kai kan. ",
Sarki junaidu ya yamutsa fuska. Tinda ta shigo tana magana yana dauke da wayar hannun sa ya yana sosa goshin sa. Cike da kosawa yace,
"Kingama?"
"Da bngama ba ai bzanyi shiru ba ko"
"Hadiza saka lasifika ki kirawo sunan yan gidan mu ... Ki gaya musu abubuwan da ke faruwa..."
"Eh ai saboda ba tsoron su kike ji ba ai shiyasa"
"Sallamamme."
"Fita...walk out", ya fada a tsawace.
Ta futa da sauri har tana zubar da kwalla saboda bacin rai,
A hanyar fita sukai kichibus da su bappah Nuraddeen..
"Hadiza..."
"Ah hadiza ce?"
Kasa musu magana tayi. Ta daga kanta kawai ,, kuka ya kufce mata ta ja baya da sauri tana Jan hanci
"Meya faru?"
"Babu komai.. Barkan ku da warhaka. Na bar ku lafiya" Tana karasa fada tayi gaba tana share hawayen ta
Da sauri suka karasa shiga ciki... Alokacin hamida ya mike da computer a hannun sa yayi masa sallama zai tafi
Ya durkusa ya gayshe su da su sannan ya fuche bayan yayiwa sarki Junaid sai da safe
Gayshe da su yayi cike da girmamawa kamar ba sarki bane agare su,
"Meya faru da hadiza...? Naga ta futa tana kuka?"
"Ba wani abu Kawu.... Hadiza haka take kunsani kuma"
"Tabbas.. amman inason sanin menene ya hadu ku."
"Wai dan taga wannan yaron awaje na muna maganar budget da shi... Banker ne dan gidan kanwar Jamila marigayiya Rukayyah. "
"Kudin take so ba ka bata ba ko Ya ya?"
"Wai akan na bashi ajiyar kandemi.... Thou kawai fa account na sa ya bude na masarauta haka dik abun foundation zaa dinga sakawa a account din ya zama in charge... Meye lefi aciki Kawu? Ko kuwa Yaya?"
"Kasan mata sai ahankali....."
"Hakane kam.. Allah ya rufa asiri"
"Wato Kawu abunda yasa na nemi izinin ganawa da ku akan baba ne.... Ni a nawa tunanin nake gani kaman mu sake fita dashi waje a duba lafiyar sa... Ko kuwa? Tunda ya warware kuma Alhamdulillah yana samun lafiya fiye da baya,.. Amma wannan rashin maganar tasa yana damun Hajiya kwarai matuka.... Ya kuke ga ni?"
"Wannan batu naka yayi sarki., Allah yasa a mizani"
"Gaskia ka kawo shawara me kyau .... Musanman da yanzun naga likitocin basa zuwa Kuma... "
"Nima abunda na lura kenan... Inaga sunyi iya yin su "
"Hakane kam.. Toh Allah ya iya mana da iyawar sa Amin"
"Sai a gayawa su Gwaggon court yadda aka yanke...."
"In shaa Allahu "
"Allah ya dafa mana...... Aameen Yaa Rabbi"
"Toy bari muje.. ka huta lafiya"
"Sai da safe Kawu .... Sai da safe Yaya"
"Allah ya tashemu lafiya Amin"
"Alahumma Aameen."
Suna fita ya sauke ajiyar zuciya. Hadi da daga kansa yana tunani. Hajiya jamila ta shiga bakinta dauke da sallama. Ya amsa mata
"Barka da dare ranka ya dade"
"Barkan mu...."
"Ko zaka watsa ruwa?"
Girgiza mata Kai yayi alamun a'ah
"Ko kana bukatar space ne abbiyen su?"
"No kakki damu kiyi zaman ki."
"To ai ba nason damuwar da ke dabaibaye da Kai... Duk wani tsanani yana tare da sauki, Komai nisan dare gari zai waye Allah zai bayyana mai gaskiya... Dan Allah ka dena saka damuwar nan da yawa .. Dan Allah kaji?" Ta karasa fada muryar ta a raunane... Fuskar ta ta tatrare da damuwar data same shi,
Ya daga kansa ya kalleta yana murmushi. Yayi mata alama da hannu data dawo kusa da shi ta zauna,
"Godiya nake takawaa"
Dan murmushi yayi jin abunda ta fada. Ya saka hannu ya lakuce mata gefen kumatu yace,
"Gimbiya sarauniyar mata..... Allah ya miki albarka"
"Aàmin Aaamin ranks ya dade. Allah ya kara maka lafiya da nisan kwana mai amfani ya kara tsare mana Kai da tsarewar sa."
"Aameen Aameen" ya amsa yana mai kamo hannunta cikin nasa yace,
"Wato binciken da akayi na abubuwan da Amaal ta dakko a sashen baba su allurorin Nan?"
"Eh.... "
Wani murmushi yayi me cuwo yaCe,
"Ni mutane na bani mamaki wallahi. Akan neman duniya wai sai ka lalata lahirar ka? Akan wane dalili zaka dinga kokarin kashe mutumin da Allah ya raya kwanansa bai kare ba? "
"Ina sauraron ka abbieyn su..."
"Baki daya tsubbu ne acikin kayan nan Kashi 90.... Kashi goma na ciki kuma ana illata shi ne ta hanyar gurbanta duk wasu sassa na jikin sa ahankali. Wannan tashin da baya iyayi baya komai sai dai a masa... wai ashe wata allura ce da akewa doki kakkarfa turawa keyi ma bama a nan kasar hausa ba. Turawa kewa dokunan su don rage musu karfi. Kuma allurar dokunan ma rabi ake musu bayan kwana biyu ayi musu rabin. Amman babaa kullum daya suke masa. Ki duba kiga karfin doki ana masa rabi ace nutum daya sukutum. Badan yanada sauran kwana ba wallahi da tuni sunci galaba akan sa ya mutu...."
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun.... Hasbun' Allahu wa ni'imal wakil... Kai duniya Ina zaki damu... Innalillahi wa inna ilaihi rajiun wallahi gaba daya bakaji yadda jiki na yake rawa ba... "
"Wallahi wasu basajin tsoron Allah ko kadan basa fargabar Allah ya karbi rayukan su ahalin da sike muguntar. Me zasuje su cewa Allah? Ko kinsan Karin ruwan da ake masa shima ruwan tsibbu ne na chusa cuta arasa maganin ta?"
"Kai innalillahi wa inna ilaihi rajiun....."
"Wasu abubuwan ma na manta.. Amma yarinyar nan amaal sai dai fatan Allah yasa ta gama da duniya lafiya Allah ya saka mata da mafificin alkhairin sa ya biyata da gidan aljanna. Ya bata miji nagari Wanda zai so ta ya kaunace ta har karshen raguwar su Amin"
"Aaamddn Amin."
"Na nemi iznin ganin su Kawu ai basu dade da futa ba..."
"Allah sarki ka sanar da su kenan?"
"Ban fada ba.... Na dai ce ya kamata a mayar da abbiey din asibiti..Amma a kàsar waje don gano dalilin dayasa baya magana.."
"Eh Hakan ya kamata gaskia... Allah yasa aje a sa'a "
"Aameen... Aaameen"
"Ina Aamaal?"
"Tayi bacci...."
Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya kansa a sama
"Meya faru... Wani abun ne?"
"Bakomai..... Taci a mata babbar kyauta ne.... Allah ya mata albarka"
"Allahumma Aameen."
"Allah ya kareta da kariyar Sa....."
"Ameen abbieyn su.. a hado tea din?"
"Eh..... Banda sugar amma"
"Tom."
Mikewa tayi ta nufi dinning area komai a killace a Kuma jere yadda ya dache.
Ta hado masa tea din ta kawo masa cike da girmamawa ta durkusa ya karba yana murmushi hadi da shi mata albarka...
======================
Zuciyar sa che ke ta masa saqe saqe yana mamakin samuwar warakar Alhaji Muhamamd bayan dubban kudin da aka kashe na ganin an salwantar da rayuwar sa...
Mikewa yayi ya zura jallabiyar daya cire. Ya futo daga sashen sa ya nufi bangaren Alhaji Muhammad inda yake da bashi da lafiya..
Bude bangaren yayi ya shiga da spare key din hannun sa.. yana shiga ya rufe kofar da key ya haura sama.
Dakin ya shiga ya murda kofar ya rufe.. ya nufi Wani corrdorr ya ciro memoru card ajikin wata yar waya dake makale da CCTV.
"Allah ya kyauta..."
A bangaren hajjya sukai magribaa har bayan ishai tukun sannan itaa da yusraa sukayiwa hajiyan sai da safe. Yusra ta nufi bangaren su. Ita Kuma amaal ta nufi sashen Hayateey tanata sake sake a zuciyar ta.....
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/7, 9:32 PM] Hafsaat💞: _BM_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 27_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
*Yana* kishingide a parlon sa bayan sallar ishai.. wayar sa ce a hannun sa yana dubawa... Yana kuma duba wata takarda da ya ajiye a gaban sa. Fuskar sa sakale da gilashi na kara gani.
Hamid ne agabansa. Da laptop yana karanto wa sarki Junaid bayani. shima sarki Junaid din yana daga kansa idan Hamid yayi masa bayani..alamun gamsuwa....
"Yauwa gashi nan ranka ya dade... Million takwas dinnan ya za'ai da ita... A saka a bankin ko ....?
Zuruf sai ga shigar hajiya hadiza... Ta wurgawa Hamid harara tana duban sarki Junaid
"Sallamamme... Wai aache ka ajiye naka yaran a gefe. Kaje ka dakko wannan da da abunda ka hada da shi, Ka bashi amanar dukiyar kandemi gaba daya.. wai ajiyan sarki junaid. Sannan yaron da shi da jamila Allah tatsekaa zasu yi.. tatsa zasu yita yi maka kamar saniya.. ka dai canza tsari don mutanen kandemi suna yi da kai kan. ",
Sarki junaidu ya yamutsa fuska. Tinda ta shigo tana magana yana dauke da wayar hannun sa ya yana sosa goshin sa. Cike da kosawa yace,
"Kingama?"
"Da bngama ba ai bzanyi shiru ba ko"
"Hadiza saka lasifika ki kirawo sunan yan gidan mu ... Ki gaya musu abubuwan da ke faruwa..."
"Eh ai saboda ba tsoron su kike ji ba ai shiyasa"
"Sallamamme."
"Fita...walk out", ya fada a tsawace.
Ta futa da sauri har tana zubar da kwalla saboda bacin rai,
A hanyar fita sukai kichibus da su bappah Nuraddeen..
"Hadiza..."
"Ah hadiza ce?"
Kasa musu magana tayi. Ta daga kanta kawai ,, kuka ya kufce mata ta ja baya da sauri tana Jan hanci
"Meya faru?"
"Babu komai.. Barkan ku da warhaka. Na bar ku lafiya" Tana karasa fada tayi gaba tana share hawayen ta
Da sauri suka karasa shiga ciki... Alokacin hamida ya mike da computer a hannun sa yayi masa sallama zai tafi
Ya durkusa ya gayshe su da su sannan ya fuche bayan yayiwa sarki Junaid sai da safe
Gayshe da su yayi cike da girmamawa kamar ba sarki bane agare su,
"Meya faru da hadiza...? Naga ta futa tana kuka?"
"Ba wani abu Kawu.... Hadiza haka take kunsani kuma"
"Tabbas.. amman inason sanin menene ya hadu ku."
"Wai dan taga wannan yaron awaje na muna maganar budget da shi... Banker ne dan gidan kanwar Jamila marigayiya Rukayyah. "
"Kudin take so ba ka bata ba ko Ya ya?"
"Wai akan na bashi ajiyar kandemi.... Thou kawai fa account na sa ya bude na masarauta haka dik abun foundation zaa dinga sakawa a account din ya zama in charge... Meye lefi aciki Kawu? Ko kuwa Yaya?"
"Kasan mata sai ahankali....."
"Hakane kam.. Allah ya rufa asiri"
"Wato Kawu abunda yasa na nemi izinin ganawa da ku akan baba ne.... Ni a nawa tunanin nake gani kaman mu sake fita dashi waje a duba lafiyar sa... Ko kuwa? Tunda ya warware kuma Alhamdulillah yana samun lafiya fiye da baya,.. Amma wannan rashin maganar tasa yana damun Hajiya kwarai matuka.... Ya kuke ga ni?"
"Wannan batu naka yayi sarki., Allah yasa a mizani"
"Gaskia ka kawo shawara me kyau .... Musanman da yanzun naga likitocin basa zuwa Kuma... "
"Nima abunda na lura kenan... Inaga sunyi iya yin su "
"Hakane kam.. Toh Allah ya iya mana da iyawar sa Amin"
"Sai a gayawa su Gwaggon court yadda aka yanke...."
"In shaa Allahu "
"Allah ya dafa mana...... Aameen Yaa Rabbi"
"Toy bari muje.. ka huta lafiya"
"Sai da safe Kawu .... Sai da safe Yaya"
"Allah ya tashemu lafiya Amin"
"Alahumma Aameen."
Suna fita ya sauke ajiyar zuciya. Hadi da daga kansa yana tunani. Hajiya jamila ta shiga bakinta dauke da sallama. Ya amsa mata
"Barka da dare ranka ya dade"
"Barkan mu...."
"Ko zaka watsa ruwa?"
Girgiza mata Kai yayi alamun a'ah
"Ko kana bukatar space ne abbiyen su?"
"No kakki damu kiyi zaman ki."
"To ai ba nason damuwar da ke dabaibaye da Kai... Duk wani tsanani yana tare da sauki, Komai nisan dare gari zai waye Allah zai bayyana mai gaskiya... Dan Allah ka dena saka damuwar nan da yawa .. Dan Allah kaji?" Ta karasa fada muryar ta a raunane... Fuskar ta ta tatrare da damuwar data same shi,
Ya daga kansa ya kalleta yana murmushi. Yayi mata alama da hannu data dawo kusa da shi ta zauna,
"Godiya nake takawaa"
Dan murmushi yayi jin abunda ta fada. Ya saka hannu ya lakuce mata gefen kumatu yace,
"Gimbiya sarauniyar mata..... Allah ya miki albarka"
"Aàmin Aaamin ranks ya dade. Allah ya kara maka lafiya da nisan kwana mai amfani ya kara tsare mana Kai da tsarewar sa."
"Aameen Aameen" ya amsa yana mai kamo hannunta cikin nasa yace,
"Wato binciken da akayi na abubuwan da Amaal ta dakko a sashen baba su allurorin Nan?"
"Eh.... "
Wani murmushi yayi me cuwo yaCe,
"Ni mutane na bani mamaki wallahi. Akan neman duniya wai sai ka lalata lahirar ka? Akan wane dalili zaka dinga kokarin kashe mutumin da Allah ya raya kwanansa bai kare ba? "
"Ina sauraron ka abbieyn su..."
"Baki daya tsubbu ne acikin kayan nan Kashi 90.... Kashi goma na ciki kuma ana illata shi ne ta hanyar gurbanta duk wasu sassa na jikin sa ahankali. Wannan tashin da baya iyayi baya komai sai dai a masa... wai ashe wata allura ce da akewa doki kakkarfa turawa keyi ma bama a nan kasar hausa ba. Turawa kewa dokunan su don rage musu karfi. Kuma allurar dokunan ma rabi ake musu bayan kwana biyu ayi musu rabin. Amman babaa kullum daya suke masa. Ki duba kiga karfin doki ana masa rabi ace nutum daya sukutum. Badan yanada sauran kwana ba wallahi da tuni sunci galaba akan sa ya mutu...."
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun.... Hasbun' Allahu wa ni'imal wakil... Kai duniya Ina zaki damu... Innalillahi wa inna ilaihi rajiun wallahi gaba daya bakaji yadda jiki na yake rawa ba... "
"Wallahi wasu basajin tsoron Allah ko kadan basa fargabar Allah ya karbi rayukan su ahalin da sike muguntar. Me zasuje su cewa Allah? Ko kinsan Karin ruwan da ake masa shima ruwan tsibbu ne na chusa cuta arasa maganin ta?"
"Kai innalillahi wa inna ilaihi rajiun....."
"Wasu abubuwan ma na manta.. Amma yarinyar nan amaal sai dai fatan Allah yasa ta gama da duniya lafiya Allah ya saka mata da mafificin alkhairin sa ya biyata da gidan aljanna. Ya bata miji nagari Wanda zai so ta ya kaunace ta har karshen raguwar su Amin"
"Aaamddn Amin."
"Na nemi iznin ganin su Kawu ai basu dade da futa ba..."
"Allah sarki ka sanar da su kenan?"
"Ban fada ba.... Na dai ce ya kamata a mayar da abbiey din asibiti..Amma a kàsar waje don gano dalilin dayasa baya magana.."
"Eh Hakan ya kamata gaskia... Allah yasa aje a sa'a "
"Aameen... Aaameen"
"Ina Aamaal?"
"Tayi bacci...."
Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya kansa a sama
"Meya faru... Wani abun ne?"
"Bakomai..... Taci a mata babbar kyauta ne.... Allah ya mata albarka"
"Allahumma Aameen."
"Allah ya kareta da kariyar Sa....."
"Ameen abbieyn su.. a hado tea din?"
"Eh..... Banda sugar amma"
"Tom."
Mikewa tayi ta nufi dinning area komai a killace a Kuma jere yadda ya dache.
Ta hado masa tea din ta kawo masa cike da girmamawa ta durkusa ya karba yana murmushi hadi da shi mata albarka...
======================
Zuciyar sa che ke ta masa saqe saqe yana mamakin samuwar warakar Alhaji Muhamamd bayan dubban kudin da aka kashe na ganin an salwantar da rayuwar sa...
Mikewa yayi ya zura jallabiyar daya cire. Ya futo daga sashen sa ya nufi bangaren Alhaji Muhammad inda yake da bashi da lafiya..
Bude bangaren yayi ya shiga da spare key din hannun sa.. yana shiga ya rufe kofar da key ya haura sama.
Dakin ya shiga ya murda kofar ya rufe.. ya nufi Wani corrdorr ya ciro memoru card ajikin wata yar waya dake makale da CCTV.