Sashe 21
Bakon Munafuki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Hajiya sai da safe..."
"Toh sai da safe... Allah ya tashe mu lafiya"
Aayaan yayi saurin ajiye plate din hannun sa ya mike,
"Favorite...tafiya?"
"Eh Yaa Aayaan.."
"Ya nagan ki soo down ne... Me ke damun ki?"
"Bakomai fa.."
"To shikenan muje na rakaki"
Fita tayi ya bi bayan ta... Hajiya da Al-mustapha na ta hirarrakin su
"Sanyi garin "
"Gaskia ba lefi"
"Ko hadari ne ya wuce"
"Ma shaa Allah garin yayi dadi"
Dan kallon ta aaayan yayi. Gaba daya yana yinta ya canza don haka ya sake ce mata,
"Ko Al-mustapha ne ya bata miki rai ko?"
"Waye haka?"
Dariya ta bashi. Don haka ya dara sosai kafin yace,
"Wancen gayen na parlorn hajiya mana"
"Oh"
"Shi ya bata miki rai ko?"
"No bakomai fa"
"Look... Karki saka abunnan ya bata miki ranki.. please"
Dariya ma zancen sa ya bataa. Don haka yayi murmushi kawai.
"To me yayi ruining mood din favorite dina?
"Bakomi yaya kawai dai ba.."
"Uhm ina jinki"
"Bakomai.... Sai da safe"
Cikin gidah tayi da sauri har tana hadawa da gudu.
Murmushi kawai yayi hade da girgiza kai ya juya ya koma bangaren Hajiya
Ko da ta shiga Hajiya jamila da Hamid suna zaune still suna hira..
Bakinta dauke da sallama ta shiga
"Na dawo"
"Sannu da dawowa"
"Sannu sissy"
"Ya Hamid"
"Na'am sister sister"
"Aiki kake har yanzu? Sannu da kokari"
"Yauwa sannun mu... Na kusa ksrssawa sawa saura kadan"
"Je ki zuba abinci ki ci"
"A koshe nake Hayateey.."
"A koshe kuma?"
"Eh naci awajen Hajiya.. Ni da Yaya Aayaan ne ma da Yaya wa ma"
"Bako akayi?"
"Wai dan gidan Bappah Jalaludden ne ya dawo Nigeria da zama gaba daya.. "
"Al-mustapha kenan"
"Yauwa eh shi.."
"Allah sarki da tare wai zasu dawo gaba daya da su Hajiya Jidda (mahaifiyar shi) sai shi ko visa dinsa ta samu matsala ne sai da aka gyara"
"Allah sarki . Hayateey kinsan me?"
"A'ah sai kin fada"
"Kafin naje wajen. Hajjya na fara zuwa sashen kakaa"
"Kin duba jikin nasa?"
Amaal ta daga kai tare da taune kasan leban ta.
Hajiya jamila ta dubi yadda amaal din ke malkwasa yatsun hannuwan ta tasan tabbas wata damuwar na damunta,
"Ina sauraron ki.."
Amaal ta dan juya baya sai kache wadda aka biyo a girgige take tache,
"Hayateey.... So suke su kashe shi..."
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Amaal kinsan me kike cewa kuwa?"
Amaal ta daga kai can sai hawaye sharr.. gaba daya a rikice take..
Hajiya jamila ta janyota jikin ta. Hakama Hamid duk ya rude ya rufe laptop din da yake aiki ya ajiye,
"Sissy menene? Eh? Ko na baku wuri?"
Saurin girgiza kai tayi. Yayinda ya samu lafiyayyar harara daga Hajiya jamila tace,
"Ka fara ko? Kai da ita ba daya bane? Haba Hamid."
"Tuba nake Hayateey"
"Ina sauraron ki... Kinji?"
"Hayateey dana futa daga nan zanje wajen Hajiya. Sai na fasa kawai na tafi sashen sa... Ba kowa inata sallama baa amsawa. Karatun alqurani yana ta tashi.."
"Uhum... Sai akai Yaya?"
"Zan shjga dakin sai najiyo motsin takalma. Da wata iriyar wahalalliyar kara ana kuka marar sauti sosai... Sai na yi sauri na buya abayan window ta baya wajen corrior dinnan."
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Ina jin ki?"
"Shikenan sai na leka ta windown akwai wani waje a ragar ya yage ta kasa. Ina hango kaka a kwance. Sai wasu mutane bjyu baa ganin fuskar su."
"Ina jin ki"
"Ashe yana magana? "
"Ke Amaal? Baya magana.... Banason kago labari"
"Wallahi ba wasa nake ba Hayateey.. "
"To Ina sauraron ki"
"Sai naji cikin muryar roko da tsantsar ciwo yana ce da su, Dan Allah ku kyale ni .. Ku kashe ni kawai. Basu barshi haka ba Hayateey.. sika dakko wata alura ta cika fal suka masa ità... Yace Allah ba zai barku ba. Shikenan jikin sa ya fara wata iriyar rawa idanun sa na kakkafewa.. sika dauke shi kaman kayan wanki Hayateey suka kwantar da shi akan gadon shikenan ya koma yadda yake a baya kaman ko da yaushe. Suna ciki sai ga Bappah ya shigo ciki suka gaysa ya amsa waya yace wa na cikin wayar sungode sosai sun aiwatar da komai yadda akeso cikin kwarewa. Ya basu kudin mota suka tafi.. " tana karasa fada ta fashe da kuka
Hajiya jamila ta sake ringumeta tsam a jkkin ta tana bubbuga bayan ta cikin rarrashi,
"Wane Bappan?"
"Bappan Hajiya... Bappah jalaludden"
"Mutanen wasu iri ne?"
"Likitocine kaman"
"Ahto kinga ai kila allurar da suka masa ce tasa shi wannan surutan bakin nasa ya sake rufewa bayan ta shiga ciki"
"Hayateey kafin a masa ne fa na jiyo kukan sa da wata iriyar kara... Kila wasu abubuwan muguntar de suke masa Hayateey hear me out"
"Amaal bakyau zato.. zunubi ne ko da ya zamanto gaskiya..Kinga daida mugunta suke bappan Hajiya daya shiga zai gano ko? So possibly kokarin bashi temako suke... Kinji ki kwantar da hankalin ki"
Mikewa tayi tana goge hawayen ta. Yadda taga suna màasa ta tabbatar cutarwa suke ba temako ba. Amman tasan ba wanda zai yadda da ita,
"Bappan Hajiyan kin gaya masa?"
"A'ah... Banma shiga dakin ya ganni ba na fito da sauri"
"Ki kwantar da hankalin ki bakomai kinji ko?"
"To Allah yasa"
"In shaa Allahu... Sai alkhairi "
"Bari na tafi daki"
"To Allah ya tashemu lafiya"
"Sai da safe Yaya Hamid"
"Sai da safe sissy ."
Tafiya tayi sashen su tanata sake sake a zuciyar ta. Ita dai sam hankalin ta bai kwanta ba gaskia ...
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/1, 10:31 PM] Hafsaat💞: _BM_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 23_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
*A* kishingide yake akan doguwar kujerar da ke hadadden parlorn sa na alfama..
Ya yinda hannun sa ke rike da wayar sa yana dannawa..
Kawu Adamu ne da Bappah Nuraddeen suka shiga parlorn na sa. Yana ganin su ya tashi daga kishingiden da yake.
"Ah ranka ya dade koma ka jingina dan Allah."
Bappah Nuraddeen ya fada masa yana dariya,
"Wane mutum Yaya? Barkan ku da yammaci."
"Barkan ka ranka ya dade"
"Barka kadai"
Dariya suka bashi... Ya danyi murmushi kawai, Cike da girmamawa yace da su,
"Fatan kuna cikin koshin lafiya Amin.."
"Aameen"
"Aameen ranka ya dade."
Kawu Adamu ya dan nisa kafin ya juya ya kalli bappah Nuraddeen.
"Ka kira shi kuma?"
"Wallahi na gaya masa"
"Kawu wani abun ne ya faru?"
"Meeting ne kawai zamuyi... Abdullahi baya kusa shi yasa nace to ayi iua kudin?"
"Lafiya?"
"Alhamdulillah kakka samu."
Suna dai zaune bayan dibar wani lokaci sai gashi ya shiga cikin inda suke. Ya nemi waje daga can gefe ya zauna yana muzurai,
"Yaya da Kawu barkan ku."
"Barka kadai"
"Barkan mu Bappan Hajiya"
"Yaya barka... Fatan kana lafiya?" Sarki Junaid ya gayshe da yayan nasa,
Bai amsa ba ya shiga danna wayar da ke hannun sa,
"Jalaludden yana maka magana"
"Da ba kalau nake ba zaka ganni ne? Makiri.."
"Haba jalaludden."
"Ba girman ka bane."
"Kayi mun gafara Yaya" sarki Junaid ya fada kansa a kasa."
"Wai maganar me za'a tattauna ne da har za'a janyo ni nan? Idan wani abune daya danganci sarkin ku to fa na gaya muku ku cireni aciki. Wallahi wallahi bazan yi ba"
"Na isa da kai?" Kawu Adamu ya tambaye shi yana mai nuni da kansa
"Ka isa mana."
"To ka saurara da wadannan magnganun ka bamu hankalin ka nan."
Komawa yayi ya zauna yanata cicije lebe hadi da hahhade ransa,
Kawu Adamu ya sauke katuwar bahaguwar zuciya yace,
"Jikin alkali ya matsa sosai..... Har bansan me zan iya cewa ba. Astagfirullah" Kawu Adamu ya fada cikin numfasawa,
"Na ma yiwa doctor nogan magana yace mu sake hakuri.... A kuma cigaba da addua kawai" Bappah Nuraddeen ya bashi amsa.
"To dama duk cutar da akeyi da sihiri kuma aketa cigaba da hura mata wuta ai tana da wahala"
"Jalaludden meya kawo wannan maganar?"
"Maganar gaskiya ce Yaya..Ni fa bana rufe rufe.. Wanda yayi yasan kansa Kuma kuuma kun sani"
Sarki Junaid na daga kan kujerar sa a zaune da yake kai bai ce komai ba. Yayi murmushin takaicin maganar jalaludden yayan nasa.
"Banason wannan maganar karka sake... Ni abunda ya sa na nemi muyi wannan zaman saboda mu kamo bakin zaren mu gano hanyar da zamubi..."
"To Kawu magana ce ta gaskiya... Kaf kandemi kowa yasan wanene me makarkashiyar dukkanin abubuwan da ke faruwa. Ciwon baban nan tun kan ya kai haka kowa ya sa
"Ya isa dakata. Haba jalaludden kana ji Kawu yana kayi shiru amman ka cigaba da magana?"
"Toh sai da safe... Allah ya tashe mu lafiya"
Aayaan yayi saurin ajiye plate din hannun sa ya mike,
"Favorite...tafiya?"
"Eh Yaa Aayaan.."
"Ya nagan ki soo down ne... Me ke damun ki?"
"Bakomai fa.."
"To shikenan muje na rakaki"
Fita tayi ya bi bayan ta... Hajiya da Al-mustapha na ta hirarrakin su
"Sanyi garin "
"Gaskia ba lefi"
"Ko hadari ne ya wuce"
"Ma shaa Allah garin yayi dadi"
Dan kallon ta aaayan yayi. Gaba daya yana yinta ya canza don haka ya sake ce mata,
"Ko Al-mustapha ne ya bata miki rai ko?"
"Waye haka?"
Dariya ta bashi. Don haka ya dara sosai kafin yace,
"Wancen gayen na parlorn hajiya mana"
"Oh"
"Shi ya bata miki rai ko?"
"No bakomai fa"
"Look... Karki saka abunnan ya bata miki ranki.. please"
Dariya ma zancen sa ya bataa. Don haka yayi murmushi kawai.
"To me yayi ruining mood din favorite dina?
"Bakomi yaya kawai dai ba.."
"Uhm ina jinki"
"Bakomai.... Sai da safe"
Cikin gidah tayi da sauri har tana hadawa da gudu.
Murmushi kawai yayi hade da girgiza kai ya juya ya koma bangaren Hajiya
Ko da ta shiga Hajiya jamila da Hamid suna zaune still suna hira..
Bakinta dauke da sallama ta shiga
"Na dawo"
"Sannu da dawowa"
"Sannu sissy"
"Ya Hamid"
"Na'am sister sister"
"Aiki kake har yanzu? Sannu da kokari"
"Yauwa sannun mu... Na kusa ksrssawa sawa saura kadan"
"Je ki zuba abinci ki ci"
"A koshe nake Hayateey.."
"A koshe kuma?"
"Eh naci awajen Hajiya.. Ni da Yaya Aayaan ne ma da Yaya wa ma"
"Bako akayi?"
"Wai dan gidan Bappah Jalaludden ne ya dawo Nigeria da zama gaba daya.. "
"Al-mustapha kenan"
"Yauwa eh shi.."
"Allah sarki da tare wai zasu dawo gaba daya da su Hajiya Jidda (mahaifiyar shi) sai shi ko visa dinsa ta samu matsala ne sai da aka gyara"
"Allah sarki . Hayateey kinsan me?"
"A'ah sai kin fada"
"Kafin naje wajen. Hajjya na fara zuwa sashen kakaa"
"Kin duba jikin nasa?"
Amaal ta daga kai tare da taune kasan leban ta.
Hajiya jamila ta dubi yadda amaal din ke malkwasa yatsun hannuwan ta tasan tabbas wata damuwar na damunta,
"Ina sauraron ki.."
Amaal ta dan juya baya sai kache wadda aka biyo a girgige take tache,
"Hayateey.... So suke su kashe shi..."
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Amaal kinsan me kike cewa kuwa?"
Amaal ta daga kai can sai hawaye sharr.. gaba daya a rikice take..
Hajiya jamila ta janyota jikin ta. Hakama Hamid duk ya rude ya rufe laptop din da yake aiki ya ajiye,
"Sissy menene? Eh? Ko na baku wuri?"
Saurin girgiza kai tayi. Yayinda ya samu lafiyayyar harara daga Hajiya jamila tace,
"Ka fara ko? Kai da ita ba daya bane? Haba Hamid."
"Tuba nake Hayateey"
"Ina sauraron ki... Kinji?"
"Hayateey dana futa daga nan zanje wajen Hajiya. Sai na fasa kawai na tafi sashen sa... Ba kowa inata sallama baa amsawa. Karatun alqurani yana ta tashi.."
"Uhum... Sai akai Yaya?"
"Zan shjga dakin sai najiyo motsin takalma. Da wata iriyar wahalalliyar kara ana kuka marar sauti sosai... Sai na yi sauri na buya abayan window ta baya wajen corrior dinnan."
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Ina jin ki?"
"Shikenan sai na leka ta windown akwai wani waje a ragar ya yage ta kasa. Ina hango kaka a kwance. Sai wasu mutane bjyu baa ganin fuskar su."
"Ina jin ki"
"Ashe yana magana? "
"Ke Amaal? Baya magana.... Banason kago labari"
"Wallahi ba wasa nake ba Hayateey.. "
"To Ina sauraron ki"
"Sai naji cikin muryar roko da tsantsar ciwo yana ce da su, Dan Allah ku kyale ni .. Ku kashe ni kawai. Basu barshi haka ba Hayateey.. sika dakko wata alura ta cika fal suka masa ità... Yace Allah ba zai barku ba. Shikenan jikin sa ya fara wata iriyar rawa idanun sa na kakkafewa.. sika dauke shi kaman kayan wanki Hayateey suka kwantar da shi akan gadon shikenan ya koma yadda yake a baya kaman ko da yaushe. Suna ciki sai ga Bappah ya shigo ciki suka gaysa ya amsa waya yace wa na cikin wayar sungode sosai sun aiwatar da komai yadda akeso cikin kwarewa. Ya basu kudin mota suka tafi.. " tana karasa fada ta fashe da kuka
Hajiya jamila ta sake ringumeta tsam a jkkin ta tana bubbuga bayan ta cikin rarrashi,
"Wane Bappan?"
"Bappan Hajiya... Bappah jalaludden"
"Mutanen wasu iri ne?"
"Likitocine kaman"
"Ahto kinga ai kila allurar da suka masa ce tasa shi wannan surutan bakin nasa ya sake rufewa bayan ta shiga ciki"
"Hayateey kafin a masa ne fa na jiyo kukan sa da wata iriyar kara... Kila wasu abubuwan muguntar de suke masa Hayateey hear me out"
"Amaal bakyau zato.. zunubi ne ko da ya zamanto gaskiya..Kinga daida mugunta suke bappan Hajiya daya shiga zai gano ko? So possibly kokarin bashi temako suke... Kinji ki kwantar da hankalin ki"
Mikewa tayi tana goge hawayen ta. Yadda taga suna màasa ta tabbatar cutarwa suke ba temako ba. Amman tasan ba wanda zai yadda da ita,
"Bappan Hajiyan kin gaya masa?"
"A'ah... Banma shiga dakin ya ganni ba na fito da sauri"
"Ki kwantar da hankalin ki bakomai kinji ko?"
"To Allah yasa"
"In shaa Allahu... Sai alkhairi "
"Bari na tafi daki"
"To Allah ya tashemu lafiya"
"Sai da safe Yaya Hamid"
"Sai da safe sissy ."
Tafiya tayi sashen su tanata sake sake a zuciyar ta. Ita dai sam hankalin ta bai kwanta ba gaskia ...
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/1, 10:31 PM] Hafsaat💞: _BM_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 23_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
*A* kishingide yake akan doguwar kujerar da ke hadadden parlorn sa na alfama..
Ya yinda hannun sa ke rike da wayar sa yana dannawa..
Kawu Adamu ne da Bappah Nuraddeen suka shiga parlorn na sa. Yana ganin su ya tashi daga kishingiden da yake.
"Ah ranka ya dade koma ka jingina dan Allah."
Bappah Nuraddeen ya fada masa yana dariya,
"Wane mutum Yaya? Barkan ku da yammaci."
"Barkan ka ranka ya dade"
"Barka kadai"
Dariya suka bashi... Ya danyi murmushi kawai, Cike da girmamawa yace da su,
"Fatan kuna cikin koshin lafiya Amin.."
"Aameen"
"Aameen ranka ya dade."
Kawu Adamu ya dan nisa kafin ya juya ya kalli bappah Nuraddeen.
"Ka kira shi kuma?"
"Wallahi na gaya masa"
"Kawu wani abun ne ya faru?"
"Meeting ne kawai zamuyi... Abdullahi baya kusa shi yasa nace to ayi iua kudin?"
"Lafiya?"
"Alhamdulillah kakka samu."
Suna dai zaune bayan dibar wani lokaci sai gashi ya shiga cikin inda suke. Ya nemi waje daga can gefe ya zauna yana muzurai,
"Yaya da Kawu barkan ku."
"Barka kadai"
"Barkan mu Bappan Hajiya"
"Yaya barka... Fatan kana lafiya?" Sarki Junaid ya gayshe da yayan nasa,
Bai amsa ba ya shiga danna wayar da ke hannun sa,
"Jalaludden yana maka magana"
"Da ba kalau nake ba zaka ganni ne? Makiri.."
"Haba jalaludden."
"Ba girman ka bane."
"Kayi mun gafara Yaya" sarki Junaid ya fada kansa a kasa."
"Wai maganar me za'a tattauna ne da har za'a janyo ni nan? Idan wani abune daya danganci sarkin ku to fa na gaya muku ku cireni aciki. Wallahi wallahi bazan yi ba"
"Na isa da kai?" Kawu Adamu ya tambaye shi yana mai nuni da kansa
"Ka isa mana."
"To ka saurara da wadannan magnganun ka bamu hankalin ka nan."
Komawa yayi ya zauna yanata cicije lebe hadi da hahhade ransa,
Kawu Adamu ya sauke katuwar bahaguwar zuciya yace,
"Jikin alkali ya matsa sosai..... Har bansan me zan iya cewa ba. Astagfirullah" Kawu Adamu ya fada cikin numfasawa,
"Na ma yiwa doctor nogan magana yace mu sake hakuri.... A kuma cigaba da addua kawai" Bappah Nuraddeen ya bashi amsa.
"To dama duk cutar da akeyi da sihiri kuma aketa cigaba da hura mata wuta ai tana da wahala"
"Jalaludden meya kawo wannan maganar?"
"Maganar gaskiya ce Yaya..Ni fa bana rufe rufe.. Wanda yayi yasan kansa Kuma kuuma kun sani"
Sarki Junaid na daga kan kujerar sa a zaune da yake kai bai ce komai ba. Yayi murmushin takaicin maganar jalaludden yayan nasa.
"Banason wannan maganar karka sake... Ni abunda ya sa na nemi muyi wannan zaman saboda mu kamo bakin zaren mu gano hanyar da zamubi..."
"To Kawu magana ce ta gaskiya... Kaf kandemi kowa yasan wanene me makarkashiyar dukkanin abubuwan da ke faruwa. Ciwon baban nan tun kan ya kai haka kowa ya sa
"Ya isa dakata. Haba jalaludden kana ji Kawu yana kayi shiru amman ka cigaba da magana?"