Sashe 22
Bakon Munafuki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kawu Adamu ya girgiza kai kawai ya dubi sarki junaid dake binsu da kallo kawai tunda sika fadar maganar ba ya tanka su,
"Ranka ya dade me kake gani akan wannan batu?"
"Cuta lokaci daya take shiga... Haka zalika fitar ta ta kan dau lokaci. Sannan sai yadda Allah ya tsara a kudurin sa... Fatana Allah ya bashi lafiya mai dorewa yasa kaffarane... "
"Kaji ko? Ai dama ba abunda zai faru da zai wuce wannan. Yo idan ba shine wanda ya sakawa ubansa ciwo ba zai fadi haka ne? Kun kalle shi yana magana cikin gadara da izza yaushe ya zama me rikon kwaryar ne da har yake ganin kansa wani ne? To ku gaya masa ni..
"Dan Allah jalaludden ya isa haka Nan...Kawu kayi hakuri dan Allah idan aka sake shirya zaman ayi gaba daya da kowa."
"Hakan yayi Nuruddeen Allah ya maka albarka."
Fuuu jalaludden ya mike bayan ya kade rigar sa akan su ya mike cikin fushi yana mai jera tsaki wani bayan wanji.
Basu wani kara daukar lokaci ba suma suka yiwa sarki Junaidu sallama suka tafi.
Yana daga zaune akan kujerar sa yana mamakin dukkanin komai. Ya kasa gane wutar kiyayyar da ke ruruwa a zuciyar jalaludden da har iyalan sa ma ya na neman hana su zumunci da shi.
Ya sauke katuwar zuciya ya amsa sallamar da ya jiyo muryar amaal tanayi,
Har gaban sa taje ta rissina ta gayshe shi cike da girmamawa ya amsa yana saka mata albarka.
Maganar wasu kudi ta masa na handouts da take so da wasu littafai da akace su nema..
Tana dai zaune bayan sun gama magana ya mata transfer kudin fiye da yadda ta bukata yace da ita,
"Me yake damun ki ne uwata?"
Amaal ta fashe da kuka tana jujjuya kai duk yadda taso ta rike kukan sai da ya zubo tace,
"Abbiey kayi hakuri.... Zuciyata ta kasa amincewa na kasa yadda"
"Ina sauraron ki uwata..share hawayen ki ki dena kuka kinji uwata? Maza maza fadamun damuwar ki kinji? "
Ta kada kai tana jan majina da ke taho mata ta hancin ta saka mata mura saboda kukan da take.
"Gayamun mana"
Ahankali cikin kasa da kai hadi da lankwasa hannuwanta ta labarta masa komai ta karkare da,
"Abbiey har mafarkai na ke akan hakan... Tabbas kakaa ana masa sihiri."
Shiru yayi na dan wani lokavi kagij yace,
"Mahaifiyar ki ta gayamun yadda kika fada... Kuma kamar yadda ta gaya mikin nima haka zance ki dena zato ko da ya zamanto gaskia... Sannan ni da sauran bappanin ku yanzu suka bar nan ma zamu yi duba akai sosai... Kinji ko?"
"Tohm Bappah"
"Ba wai bance zancen ki ba haka bane... Fiye da haka ma zata faru... Sai dai zaton ne banaso ki saka a ranki.. na kuma ji dadi da nuna kulawar ki kwarai matuka... Allah ya miki albarka."
"Allahumma Aameen Bappah.. Sai da safe"
"Allah ya tashe mu lafiya... Allah ya miki albarka kinji? Ki cire komai a ranki kinji ko? In shaa Allah Khairan "
"Tohm abbiey.. sai da safe"
Ta wuce sashen su ta yo wanka ta kwanta bayan tayi alwala tayi azkhar. Bata jima ba bayan ta seta alarm bacci ya dauke ta.
*WASHE-GARI*
Da wuri ta tashi ta tafi makaranta, Ta siyo handouts da sauran abubuwan da zata bukata sannan ta dawo gidah
Kai tsaye ta wuce sashen Hajiya dauke da littafan ta a hannu wasu a jaka. Sanye cikin doguwar rigar A shape ta yafa wadataccen mayafi daya shiga da kayan.
Tana shiga taja tayi turus ganin sa ale ale a doguwar kujerar Hajiya yana danna waya. Yayinda Hajiya ke daga gefen dayar kujerar da rediyo sakale a kunnen ta,
Sallama tayi suka amsa. Hajiyan ta yi murmushi,
"Takwara.."
"Na'am Hajiya.. barkan ku da safiya, An tashi lafiya?"
"Barka kadai takwarata.. daga makaranta ake ne ko tafiya zaki?"
"Dawowa ta kenan"
"Ajiye wayar sarkin yan danna waya.. ga kanwar ka baku gaysa ba."
Zuruf sai ga shigowar Aaayan ,
"Gaskia da alama bai santaba."
Tsaki yaja cike da takaicin maganar aayan yace,
"Maryaam Amaal me sunan Hajiyan din ce bansani ba?
Tsananin mamaki ne ya cikata ta dago da sauri dai dai lokacin da shima idanun sa akanta suke. Idanun su suka hadu... kallon su ya sarqe dana juna...
..
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/4, 5:36 PM] Hafsaat💞: _BM_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 24_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
*Da* sauri Amaal ta janye nata idanun.. Ta saka hannun ta akan carpet tana jan gashin carpet din.
"Menene kike kallo naa?" Ta jiyo muryar sa...
Abun ya bata mamaki... Wai take kallon sa bayan shine ya fara kallon ta tsautsayi yasa ta daga kai suka hada idanuwan su.. yanzun kuma ta janye kanta yana kan carpet amman ya ce wai meye take kallon sa.
"Kaji wani zancen... Kai da wane idanun kasan tana kallon ka?" Aayaan ya tambaye shi yana hararar sa
"Kai ai banza ne..."
"To kallo kuma ame yake dan yaye? Ko ka manta kai din yayan ta ne?"
"A'a Hajiya... Kawai de naga tanata bi na da kallo..Banason kallo ne shi yasa"
Amaal tayi murmushi.. Gaba daya lamarin dariya ma ya bata. Tayi murmushin da yafu kuka ciwo kawai. Gefe daya kuma, Maganganun sa sun bata mamaki kwarai matuka.
"Ni ban kalle ka ba.." Ta fada ranta na ta susa..
"Rabu da shi takwara ta."
"Bari na tafi hajiya"
"Ah na hira zaki tafi? Ki bari mana zuwa anjima"
"Tohm" neman waje tayi ta sake zama badan taso bam sai dan batasan musu da Hajiya.
Laptop din dake gefen sa ya dauka ya daga robar ruwa ya sha. Yana mai danna laptop din bakin sa na motsawa a hankali da alama magana yake, amman maganar da ta shafu abunda yake a kan na'urar.
Aayaan ya zura kai yana kallon computer da Al-mustapha yake dannawa,
"Wow... Woah... Omoo"
"Yayi kyau?"
"Sosai ma... Ai angama finishing dinma"
"An gama sai yan abubuwan da ba zaa rasa ba.."
"Gaskia na taya ka murna"
"Nagode... Hajiya kin ga"
Ya tashi ya koma kusa da hajiyan ya dora mata laptop din akan cinyar ta yana nuna mata hotunan da faifen bidiyon,
"Har an kammala kenan?"
"Eh...."
"Ma shaa Allahu. Allah ya sanya alkhairi da albarka yasa a bude a sa'a Amin"
"Allahumma Aameen hajiyata"
"Takwara kinga ofishin Dan yaye da ya gina"
Dan daga kai amaal tayi ta dubi laptop din ta kauda kanta gefe,
"Nagani"
Tsaki Al-mustapha yaja... Ya samu kansa da tashi daga kusa da hajiyan yana hade rai yace
"Yarinyar nan na lura batada kunya."
"Gaskia musty fresh ka dena abunda kake. Ni banga abunda amaal ta maka ba wallahi. Kai kadai kake ta hawa doron zuciya."
"Allah ya baka.hakuri... ... Hajiya... Yaa Aayan sai da safe"
"Favorite! wait."
"Inaa fucewa tayi da sauri bata tsaya jin kiran da Aayaan yake mata ba. Ya cimmata da sauri,
"Kiyi hakuri favorite... Kinji?"
Wani kuka ne ya kufce mata hawaye suka shiga zuba daga idanun ta cikin muryaa mai tattare da bacin rai tace,
"Bansan menawa Yaya Al-mustapha ba... Haka kawai ya tsane ni."
"Rabu da dan wahala... Halayyar sa ce sai a hankali.. wani jrin nutum ne. Kiyi hakuri kinji?"
"Bakomai... Ya wuce."
Da sauri ta shige sashen su tana goge idanun nata sosai. Ta tsaya awajen kitchen ta goge idanun tas tukun sannan ta shiga dakin su bakin ta dauke da sallama
Ikhram data gano su ta window itada Aayan lokacin suna tsaye tace,
"Kede yarinyar nan kin shiga uku da bin maza... Hisham, Aaayan, Hamid yake kowa... ? Yanzu Kuma kin fara rawar kafa da Yaya Aayaan kinaso ya hada ki da Yaya Al-mustapha. To shi dai Yaya Al-mustapha ba tsaran ki bane. Ya na da class bayaa kula classless.. idan kikaga maza seki kasa zaune ki kasa tsaye"
'Yan dakin suka saka dariya gaba daya... Amaal na daga kwance tana Jin komai. Sai kyalkyala dariya suke marar dadi suna tafa hannuwan su...
"Ai yarinyar nan son maza ne fal acikin ta..."
Ta kasa danne maganganun da suke ta yaada mata don haka ta mike daga kwance da take, Abunda bata taba yi ba.
"Ranka ya dade me kake gani akan wannan batu?"
"Cuta lokaci daya take shiga... Haka zalika fitar ta ta kan dau lokaci. Sannan sai yadda Allah ya tsara a kudurin sa... Fatana Allah ya bashi lafiya mai dorewa yasa kaffarane... "
"Kaji ko? Ai dama ba abunda zai faru da zai wuce wannan. Yo idan ba shine wanda ya sakawa ubansa ciwo ba zai fadi haka ne? Kun kalle shi yana magana cikin gadara da izza yaushe ya zama me rikon kwaryar ne da har yake ganin kansa wani ne? To ku gaya masa ni..
"Dan Allah jalaludden ya isa haka Nan...Kawu kayi hakuri dan Allah idan aka sake shirya zaman ayi gaba daya da kowa."
"Hakan yayi Nuruddeen Allah ya maka albarka."
Fuuu jalaludden ya mike bayan ya kade rigar sa akan su ya mike cikin fushi yana mai jera tsaki wani bayan wanji.
Basu wani kara daukar lokaci ba suma suka yiwa sarki Junaidu sallama suka tafi.
Yana daga zaune akan kujerar sa yana mamakin dukkanin komai. Ya kasa gane wutar kiyayyar da ke ruruwa a zuciyar jalaludden da har iyalan sa ma ya na neman hana su zumunci da shi.
Ya sauke katuwar zuciya ya amsa sallamar da ya jiyo muryar amaal tanayi,
Har gaban sa taje ta rissina ta gayshe shi cike da girmamawa ya amsa yana saka mata albarka.
Maganar wasu kudi ta masa na handouts da take so da wasu littafai da akace su nema..
Tana dai zaune bayan sun gama magana ya mata transfer kudin fiye da yadda ta bukata yace da ita,
"Me yake damun ki ne uwata?"
Amaal ta fashe da kuka tana jujjuya kai duk yadda taso ta rike kukan sai da ya zubo tace,
"Abbiey kayi hakuri.... Zuciyata ta kasa amincewa na kasa yadda"
"Ina sauraron ki uwata..share hawayen ki ki dena kuka kinji uwata? Maza maza fadamun damuwar ki kinji? "
Ta kada kai tana jan majina da ke taho mata ta hancin ta saka mata mura saboda kukan da take.
"Gayamun mana"
Ahankali cikin kasa da kai hadi da lankwasa hannuwanta ta labarta masa komai ta karkare da,
"Abbiey har mafarkai na ke akan hakan... Tabbas kakaa ana masa sihiri."
Shiru yayi na dan wani lokavi kagij yace,
"Mahaifiyar ki ta gayamun yadda kika fada... Kuma kamar yadda ta gaya mikin nima haka zance ki dena zato ko da ya zamanto gaskia... Sannan ni da sauran bappanin ku yanzu suka bar nan ma zamu yi duba akai sosai... Kinji ko?"
"Tohm Bappah"
"Ba wai bance zancen ki ba haka bane... Fiye da haka ma zata faru... Sai dai zaton ne banaso ki saka a ranki.. na kuma ji dadi da nuna kulawar ki kwarai matuka... Allah ya miki albarka."
"Allahumma Aameen Bappah.. Sai da safe"
"Allah ya tashe mu lafiya... Allah ya miki albarka kinji? Ki cire komai a ranki kinji ko? In shaa Allah Khairan "
"Tohm abbiey.. sai da safe"
Ta wuce sashen su ta yo wanka ta kwanta bayan tayi alwala tayi azkhar. Bata jima ba bayan ta seta alarm bacci ya dauke ta.
*WASHE-GARI*
Da wuri ta tashi ta tafi makaranta, Ta siyo handouts da sauran abubuwan da zata bukata sannan ta dawo gidah
Kai tsaye ta wuce sashen Hajiya dauke da littafan ta a hannu wasu a jaka. Sanye cikin doguwar rigar A shape ta yafa wadataccen mayafi daya shiga da kayan.
Tana shiga taja tayi turus ganin sa ale ale a doguwar kujerar Hajiya yana danna waya. Yayinda Hajiya ke daga gefen dayar kujerar da rediyo sakale a kunnen ta,
Sallama tayi suka amsa. Hajiyan ta yi murmushi,
"Takwara.."
"Na'am Hajiya.. barkan ku da safiya, An tashi lafiya?"
"Barka kadai takwarata.. daga makaranta ake ne ko tafiya zaki?"
"Dawowa ta kenan"
"Ajiye wayar sarkin yan danna waya.. ga kanwar ka baku gaysa ba."
Zuruf sai ga shigowar Aaayan ,
"Gaskia da alama bai santaba."
Tsaki yaja cike da takaicin maganar aayan yace,
"Maryaam Amaal me sunan Hajiyan din ce bansani ba?
Tsananin mamaki ne ya cikata ta dago da sauri dai dai lokacin da shima idanun sa akanta suke. Idanun su suka hadu... kallon su ya sarqe dana juna...
..
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/4, 5:36 PM] Hafsaat💞: _BM_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 24_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
*Da* sauri Amaal ta janye nata idanun.. Ta saka hannun ta akan carpet tana jan gashin carpet din.
"Menene kike kallo naa?" Ta jiyo muryar sa...
Abun ya bata mamaki... Wai take kallon sa bayan shine ya fara kallon ta tsautsayi yasa ta daga kai suka hada idanuwan su.. yanzun kuma ta janye kanta yana kan carpet amman ya ce wai meye take kallon sa.
"Kaji wani zancen... Kai da wane idanun kasan tana kallon ka?" Aayaan ya tambaye shi yana hararar sa
"Kai ai banza ne..."
"To kallo kuma ame yake dan yaye? Ko ka manta kai din yayan ta ne?"
"A'a Hajiya... Kawai de naga tanata bi na da kallo..Banason kallo ne shi yasa"
Amaal tayi murmushi.. Gaba daya lamarin dariya ma ya bata. Tayi murmushin da yafu kuka ciwo kawai. Gefe daya kuma, Maganganun sa sun bata mamaki kwarai matuka.
"Ni ban kalle ka ba.." Ta fada ranta na ta susa..
"Rabu da shi takwara ta."
"Bari na tafi hajiya"
"Ah na hira zaki tafi? Ki bari mana zuwa anjima"
"Tohm" neman waje tayi ta sake zama badan taso bam sai dan batasan musu da Hajiya.
Laptop din dake gefen sa ya dauka ya daga robar ruwa ya sha. Yana mai danna laptop din bakin sa na motsawa a hankali da alama magana yake, amman maganar da ta shafu abunda yake a kan na'urar.
Aayaan ya zura kai yana kallon computer da Al-mustapha yake dannawa,
"Wow... Woah... Omoo"
"Yayi kyau?"
"Sosai ma... Ai angama finishing dinma"
"An gama sai yan abubuwan da ba zaa rasa ba.."
"Gaskia na taya ka murna"
"Nagode... Hajiya kin ga"
Ya tashi ya koma kusa da hajiyan ya dora mata laptop din akan cinyar ta yana nuna mata hotunan da faifen bidiyon,
"Har an kammala kenan?"
"Eh...."
"Ma shaa Allahu. Allah ya sanya alkhairi da albarka yasa a bude a sa'a Amin"
"Allahumma Aameen hajiyata"
"Takwara kinga ofishin Dan yaye da ya gina"
Dan daga kai amaal tayi ta dubi laptop din ta kauda kanta gefe,
"Nagani"
Tsaki Al-mustapha yaja... Ya samu kansa da tashi daga kusa da hajiyan yana hade rai yace
"Yarinyar nan na lura batada kunya."
"Gaskia musty fresh ka dena abunda kake. Ni banga abunda amaal ta maka ba wallahi. Kai kadai kake ta hawa doron zuciya."
"Allah ya baka.hakuri... ... Hajiya... Yaa Aayan sai da safe"
"Favorite! wait."
"Inaa fucewa tayi da sauri bata tsaya jin kiran da Aayaan yake mata ba. Ya cimmata da sauri,
"Kiyi hakuri favorite... Kinji?"
Wani kuka ne ya kufce mata hawaye suka shiga zuba daga idanun ta cikin muryaa mai tattare da bacin rai tace,
"Bansan menawa Yaya Al-mustapha ba... Haka kawai ya tsane ni."
"Rabu da dan wahala... Halayyar sa ce sai a hankali.. wani jrin nutum ne. Kiyi hakuri kinji?"
"Bakomai... Ya wuce."
Da sauri ta shige sashen su tana goge idanun nata sosai. Ta tsaya awajen kitchen ta goge idanun tas tukun sannan ta shiga dakin su bakin ta dauke da sallama
Ikhram data gano su ta window itada Aayan lokacin suna tsaye tace,
"Kede yarinyar nan kin shiga uku da bin maza... Hisham, Aaayan, Hamid yake kowa... ? Yanzu Kuma kin fara rawar kafa da Yaya Aayaan kinaso ya hada ki da Yaya Al-mustapha. To shi dai Yaya Al-mustapha ba tsaran ki bane. Ya na da class bayaa kula classless.. idan kikaga maza seki kasa zaune ki kasa tsaye"
'Yan dakin suka saka dariya gaba daya... Amaal na daga kwance tana Jin komai. Sai kyalkyala dariya suke marar dadi suna tafa hannuwan su...
"Ai yarinyar nan son maza ne fal acikin ta..."
Ta kasa danne maganganun da suke ta yaada mata don haka ta mike daga kwance da take, Abunda bata taba yi ba.