Sashe 31
Bakon Munafuki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ita zai aura...ita yake so. Har da wani ce mun nayi hakuri Allah ya bani wani nagari kuma na temaka na dinga suturta jiki kome... Wayyo Allah na habibi Talba fa .. "
Hajiya hadiza ta nufi Amaal ta daga hannu ta wassaka mata maruka dika kuncinanta biyu. Amaal ta dafe wajen da sauri tana hawaye..
Ta kifa kanta akan cinyar ta tana shesshekar kuka.....
Alokacin kuma wayar Amaal ta fara kara. Hayateey ce ke kiran ta... Ta katse ta sake kira.
Hajiya hadiza ta dau wayar ta cullar gefe ashe ta danno amsawa,... Cikin fushi da hasalewa tache,
"Sai na salwantar da rayuwar ki...Amaaal sai kinyi dana sanin shiga hurumin da ba naki bane..."
Tana gama magana ta riko kafadar Hindu suka fita daga dakin... Su ikhram sika bi bayan su suna aibata Amaal..
Ita dai Amaal ta kife kanta tanata kuka mai tsuma zuciyar duk wanda ya saurara...duk yadda taso ta danne bacin ran ta ta kasa ta cigaba da zubar da hawaye kawai ta na jinjina akan abunda bata aikata ba ba kuma tasan da shi din ba...
Alhaji Abubakhar ne ya sake tanbayar inda amaal take ganin yaran duk sunzo ba ita...
Hakan yasa hajia jamila take ta jujjuya abunda kunnuwanta suka fara jiyo mata awaya duk da bata jiyowa sosai... Amman tabbas muryoyin su ne da ta Hajiya hadiza..
Iya ta kira a waya tache taje ta dubo mata Amaal su kuma futo tare, Ta same su a bangaren Hajiya..
Alokacin kuma suka rankaya sashen Hajiya Maryam don duba jikin Alhaji Muhammad da kuma gaishe da su .
Amaal ta shigq bakinta dauke da sallama... Idanuwan Hisham akanta ta tsuguna ta gayshe da su cikin girmamawa suka amsa...
"Ahh uwata..." Alhaji Abubakhar ya fadaa
Karasawa kusa da su tayi tana murmushi duk kuwa da kakaro shi take zuciyar ta ba dadi
Hajia Aisha ta rungume Amaal tana murmushi ..
Hisham yana taso ta kalle shi suyi magana ta dauke kanta kamar bata san yana wajen ba ..
"Da hajiyar mu da baba.... Da Amaal zakuje Umrah nan da yan kwanaki in shaa Allahu... Muna fatan Allah ya karawa baba lafiya Amin.."
"Ahh ma shaa Allahu .. Allah ya saka da alkhairi, Muna godia kwarai da gaske da karamci... Me sunan Hajiya da hajiya da baba na godiya kwarai da gaske... Allah yabar zumunci" Kawu Adamu ta fada fuskar sa kumshe da faraa
Haka dai akayita Allah ya sanya alkhairi.... Al-mustapha na gefe ya saita bangaren su kawai yana bin su da kallo,.. Musanman moves din Hisham da idanun sa ke kan Amaal tun da tazo..
Kasan makoshi takaicin hakan ya kama shi dik ya sururuce akan mache yace,
"Solob'iyo..."
"Magana make Musty fresh?" Aaayan ya tanbaye shi
"No.."
Haka dai suka yita hira a parlorn . Kawu Adamu ya dubi Alhaji Abubakhar yache
"Yanzu ka dawo Nukaa gaba daya kanen?"
"Eh Kawu na waiwayo gidah"
"Ma shaa Allahu.. Allah ya sanya alkhairi ya sa kun dawo a sa'a"
"Allahumma Aameen Kawu... Allah ya saka da alkhairi... Har da kai a umarar nan"
Suka saka dariya baki daya... Alhaji Abubakhar yayi gyaran murya ya cigaba da cewa,
"Sai magana ta gaba kusan inche itache muhimmiya maa.... Ni da iyalina munason sake karfafa zumunta a tsakanin mu.."
"Ma shaa Allahu... " Alhaji Nuraddeen ya fada..
"Dan ku Hisham yana son 'ya daya daga wajen amini na... Yana son ta da aure nan ba da wani lokaci ba... Ya jima yana bibiyata da zancen ni da mahaifiyar sa . Nache masa ya bari sanda muka waiwayo gidah sai ayi zancen ido da ido.."
"Ma shaa Allahu abu yayi.."
"Alhamdulillah.."
Tuni yan parlorn suka fara tofa albarkacin bakin su,.. Hisham ya kasa hakuri yache da Amaal,
"Amaal..."
"Yaya Hisham...,"Ta amsa shi kanta a gefe.
"To wacece kenan daga cikin yaran?"
"Mai sunan Hajiya., Amaal"
Amaal baki bude ta juya tana duban hjsham ya lumshe mata idanu alamun eh... Sam ko a mafarki bata taba kawo haka ba
Bappanin sunyi murna kwarai matuka idan aka tsame jalaludden da dama a sashen Hajiyan suka same shi kuma duk maganar da suke baya tofa komai..
"Indai sun sulhunta a tsakanin su ai Alhamdulillah komai yayi"
Alhaji Abubakhar yayi murmushi yana kallon amaal yace,
"Yache kuna waya da chatting ma ko?"
Munayi mana Amma ai ba soyayya mike baa. Ta fada cikin zuciyar ta .. Ta samu kanta da daga masa kai ahankali kuma tache,
"Eh.."
"Ma shaa Allahu... Abu yayi yan auuta kuma yan fari " Kawu Adamu ya fada yana murmushi
"Daya sanar mana munyi matukar farin ciki.... Saboda naji dadin wannan alaka da zaa hada.. zumunci zai kara karfafa... "
Haka dai aketa tofa albarkacin bakuna.. Amaal tamkar ta fashe da kuka tabbas tana kaunar Hisham don bashi da halayen da zaace zaa tsane shi sai dai ba kaunar zaman takewar aure take masa ba... Tana kallon sane amatsayin dan uwan ta na jini tamkar yayan ta kuma malaminta dake koya mata darussa....
Ta sauke kallon ta akan Aayan da yanayin sa ya sauya lokaci daya .. kallon ta yake ki ko kiftawa bayayi kuma irin kallon nanne me tarin ma'anoni mai tattare da sakon 'baki kyauta mun ba....'
"Me babban suna......" Alhaji Abubakhar ya kira sunan ta.
"Na'am babaa"
"Kin amince zaki auri Hisham a matsayin mijin ki? Kada kiji kunya ko ki kawaici idan ba kaunar hakan a ranki.. duka nan iyayen ki ne mu da kakannin ki kuma ba zamuyi muku tulashe ba... Shin zaki auri Hisham nan da dan wani lokaci ba mai dadewa ba?"
Gabanta ne ya tsananta bugawa... Ta daga kai ta sauke akan Hayateey da ta kauda kanta da sauri taki bari su hada idanu.. ta dubi abbiey da yayi mata murmushi kawai.. ta samu kanta da dan taune kasan lebenta tana jansa ahankali..
"Kibi zuciyar ki kinji.... Karki takura.." ya sake ce mata yana karfafa mata gwiwa...
Al-mustapha ya mike daga zaunen da yake yayi hanyar fita... Ta kakaro murmushi tache,
"Na amince....."
Gabansa sa ne ya buga alokacin daya jiyo amsar data bayar.... Wani abu ya taso ya tokare masa a wuya... Take ya fara jin kamar garin yana masa yawo ya kamo bango yana dafe da shi ya nufi sashen su ya shige daki ya murza masa mukulli ya kwanta..wayar sa ya janyo ya dan dudduba sai kuma ya ajiye kawai yana jin zuciyar sa na masa zugi..
"Tun baaje ko'ina ba na mallaka maki Hisham plaza.... Allah ya muku albarka."
Hajiya Ruwaida ji take tamkar ta fashe.... Alhaji jalaludden ya daga ya dube su yana tabe baki..sauran suka fara yi masa godiya suna mai taya amaal murnar gagarumar kyautar da aka mata..
Sun raba dare tare sunata hira kafin Kuma kowanne ya nufi sashen sa.. Suma su Hisham aka musu rakiya masaukin da zasu kwana kafin su koma gidan su dake unguwar gaban kandem estate.....
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/13, 12:41 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_
_(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 31_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
....
*Yana* daga zaune abubuwan nata cin sa musanman da yaga ga tafiyar data karaato ga kyautar da akayi mata... Junaidu ya sake kere shi a komai na rayuwa bayan gurbin sa daya handame..
Wayar sa ya janyo ya shiga sako ya rubuta wa wasu lambobi sako......Ya gama bai wa zuciyar sa go-ahead akan hukuncin da ya zartar.. Dama lokaci yaje jira kuma ya cika..
Jerin sakonnin ta suna ta shigowa na amincewar gurbantar da rayuwar Amaal da za'ayi itama tana goyon baya... Yayi murmushin gefen baki yana dartse harshen sa..
Gaba dayan su... Sun amince da hukuncin da ya zartar...Sai daya tabbatar komai daya kintsa ya gama shiryuwa . Tukun sannan yabu lafiyar gado ya kwanta baccin bakin ciki ya dauke shi..
Hajiya Ruwaida ta kasa sukuni bayan sun bar sashen Hajiya maryam.. zantuka na ta cin ta suna addabar ran ta. Sashen Hajiya Hadiza ta nufa tanata sauri ta samu Hajiya hadiza ta sanar mata dukkanin abunda ya faru a bangaren Hajiyan...
Hadiza ta shiga zagaye sashen ta tana kaikawon yadda zata bullowa lamarin dama tuni an mata sako an sanar mata yadda komai ya kasance ta kuma gama kudurtawa a ranta yadda zata salwantar da rayuwar Amaal...
Don haka batai bacci ba sai da ta tabbatar data shirya yadda komai zai lalace akan Amaal da mahaifiyar ta....
WASHE-GARI....
Daga sashen su ta futo sanye cikin dogon hijabin islamiya... Tasha mamaki dataga securities din dake kula da sashen ba ko daya bayan dazu ta wuce su... Sai kukan kanaru kawai dake tashi..
Hajiya hadiza ta nufi Amaal ta daga hannu ta wassaka mata maruka dika kuncinanta biyu. Amaal ta dafe wajen da sauri tana hawaye..
Ta kifa kanta akan cinyar ta tana shesshekar kuka.....
Alokacin kuma wayar Amaal ta fara kara. Hayateey ce ke kiran ta... Ta katse ta sake kira.
Hajiya hadiza ta dau wayar ta cullar gefe ashe ta danno amsawa,... Cikin fushi da hasalewa tache,
"Sai na salwantar da rayuwar ki...Amaaal sai kinyi dana sanin shiga hurumin da ba naki bane..."
Tana gama magana ta riko kafadar Hindu suka fita daga dakin... Su ikhram sika bi bayan su suna aibata Amaal..
Ita dai Amaal ta kife kanta tanata kuka mai tsuma zuciyar duk wanda ya saurara...duk yadda taso ta danne bacin ran ta ta kasa ta cigaba da zubar da hawaye kawai ta na jinjina akan abunda bata aikata ba ba kuma tasan da shi din ba...
Alhaji Abubakhar ne ya sake tanbayar inda amaal take ganin yaran duk sunzo ba ita...
Hakan yasa hajia jamila take ta jujjuya abunda kunnuwanta suka fara jiyo mata awaya duk da bata jiyowa sosai... Amman tabbas muryoyin su ne da ta Hajiya hadiza..
Iya ta kira a waya tache taje ta dubo mata Amaal su kuma futo tare, Ta same su a bangaren Hajiya..
Alokacin kuma suka rankaya sashen Hajiya Maryam don duba jikin Alhaji Muhammad da kuma gaishe da su .
Amaal ta shigq bakinta dauke da sallama... Idanuwan Hisham akanta ta tsuguna ta gayshe da su cikin girmamawa suka amsa...
"Ahh uwata..." Alhaji Abubakhar ya fadaa
Karasawa kusa da su tayi tana murmushi duk kuwa da kakaro shi take zuciyar ta ba dadi
Hajia Aisha ta rungume Amaal tana murmushi ..
Hisham yana taso ta kalle shi suyi magana ta dauke kanta kamar bata san yana wajen ba ..
"Da hajiyar mu da baba.... Da Amaal zakuje Umrah nan da yan kwanaki in shaa Allahu... Muna fatan Allah ya karawa baba lafiya Amin.."
"Ahh ma shaa Allahu .. Allah ya saka da alkhairi, Muna godia kwarai da gaske da karamci... Me sunan Hajiya da hajiya da baba na godiya kwarai da gaske... Allah yabar zumunci" Kawu Adamu ta fada fuskar sa kumshe da faraa
Haka dai akayita Allah ya sanya alkhairi.... Al-mustapha na gefe ya saita bangaren su kawai yana bin su da kallo,.. Musanman moves din Hisham da idanun sa ke kan Amaal tun da tazo..
Kasan makoshi takaicin hakan ya kama shi dik ya sururuce akan mache yace,
"Solob'iyo..."
"Magana make Musty fresh?" Aaayan ya tanbaye shi
"No.."
Haka dai suka yita hira a parlorn . Kawu Adamu ya dubi Alhaji Abubakhar yache
"Yanzu ka dawo Nukaa gaba daya kanen?"
"Eh Kawu na waiwayo gidah"
"Ma shaa Allahu.. Allah ya sanya alkhairi ya sa kun dawo a sa'a"
"Allahumma Aameen Kawu... Allah ya saka da alkhairi... Har da kai a umarar nan"
Suka saka dariya baki daya... Alhaji Abubakhar yayi gyaran murya ya cigaba da cewa,
"Sai magana ta gaba kusan inche itache muhimmiya maa.... Ni da iyalina munason sake karfafa zumunta a tsakanin mu.."
"Ma shaa Allahu... " Alhaji Nuraddeen ya fada..
"Dan ku Hisham yana son 'ya daya daga wajen amini na... Yana son ta da aure nan ba da wani lokaci ba... Ya jima yana bibiyata da zancen ni da mahaifiyar sa . Nache masa ya bari sanda muka waiwayo gidah sai ayi zancen ido da ido.."
"Ma shaa Allahu abu yayi.."
"Alhamdulillah.."
Tuni yan parlorn suka fara tofa albarkacin bakin su,.. Hisham ya kasa hakuri yache da Amaal,
"Amaal..."
"Yaya Hisham...,"Ta amsa shi kanta a gefe.
"To wacece kenan daga cikin yaran?"
"Mai sunan Hajiya., Amaal"
Amaal baki bude ta juya tana duban hjsham ya lumshe mata idanu alamun eh... Sam ko a mafarki bata taba kawo haka ba
Bappanin sunyi murna kwarai matuka idan aka tsame jalaludden da dama a sashen Hajiyan suka same shi kuma duk maganar da suke baya tofa komai..
"Indai sun sulhunta a tsakanin su ai Alhamdulillah komai yayi"
Alhaji Abubakhar yayi murmushi yana kallon amaal yace,
"Yache kuna waya da chatting ma ko?"
Munayi mana Amma ai ba soyayya mike baa. Ta fada cikin zuciyar ta .. Ta samu kanta da daga masa kai ahankali kuma tache,
"Eh.."
"Ma shaa Allahu... Abu yayi yan auuta kuma yan fari " Kawu Adamu ya fada yana murmushi
"Daya sanar mana munyi matukar farin ciki.... Saboda naji dadin wannan alaka da zaa hada.. zumunci zai kara karfafa... "
Haka dai aketa tofa albarkacin bakuna.. Amaal tamkar ta fashe da kuka tabbas tana kaunar Hisham don bashi da halayen da zaace zaa tsane shi sai dai ba kaunar zaman takewar aure take masa ba... Tana kallon sane amatsayin dan uwan ta na jini tamkar yayan ta kuma malaminta dake koya mata darussa....
Ta sauke kallon ta akan Aayan da yanayin sa ya sauya lokaci daya .. kallon ta yake ki ko kiftawa bayayi kuma irin kallon nanne me tarin ma'anoni mai tattare da sakon 'baki kyauta mun ba....'
"Me babban suna......" Alhaji Abubakhar ya kira sunan ta.
"Na'am babaa"
"Kin amince zaki auri Hisham a matsayin mijin ki? Kada kiji kunya ko ki kawaici idan ba kaunar hakan a ranki.. duka nan iyayen ki ne mu da kakannin ki kuma ba zamuyi muku tulashe ba... Shin zaki auri Hisham nan da dan wani lokaci ba mai dadewa ba?"
Gabanta ne ya tsananta bugawa... Ta daga kai ta sauke akan Hayateey da ta kauda kanta da sauri taki bari su hada idanu.. ta dubi abbiey da yayi mata murmushi kawai.. ta samu kanta da dan taune kasan lebenta tana jansa ahankali..
"Kibi zuciyar ki kinji.... Karki takura.." ya sake ce mata yana karfafa mata gwiwa...
Al-mustapha ya mike daga zaunen da yake yayi hanyar fita... Ta kakaro murmushi tache,
"Na amince....."
Gabansa sa ne ya buga alokacin daya jiyo amsar data bayar.... Wani abu ya taso ya tokare masa a wuya... Take ya fara jin kamar garin yana masa yawo ya kamo bango yana dafe da shi ya nufi sashen su ya shige daki ya murza masa mukulli ya kwanta..wayar sa ya janyo ya dan dudduba sai kuma ya ajiye kawai yana jin zuciyar sa na masa zugi..
"Tun baaje ko'ina ba na mallaka maki Hisham plaza.... Allah ya muku albarka."
Hajiya Ruwaida ji take tamkar ta fashe.... Alhaji jalaludden ya daga ya dube su yana tabe baki..sauran suka fara yi masa godiya suna mai taya amaal murnar gagarumar kyautar da aka mata..
Sun raba dare tare sunata hira kafin Kuma kowanne ya nufi sashen sa.. Suma su Hisham aka musu rakiya masaukin da zasu kwana kafin su koma gidan su dake unguwar gaban kandem estate.....
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/13, 12:41 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_
_(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 31_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
....
*Yana* daga zaune abubuwan nata cin sa musanman da yaga ga tafiyar data karaato ga kyautar da akayi mata... Junaidu ya sake kere shi a komai na rayuwa bayan gurbin sa daya handame..
Wayar sa ya janyo ya shiga sako ya rubuta wa wasu lambobi sako......Ya gama bai wa zuciyar sa go-ahead akan hukuncin da ya zartar.. Dama lokaci yaje jira kuma ya cika..
Jerin sakonnin ta suna ta shigowa na amincewar gurbantar da rayuwar Amaal da za'ayi itama tana goyon baya... Yayi murmushin gefen baki yana dartse harshen sa..
Gaba dayan su... Sun amince da hukuncin da ya zartar...Sai daya tabbatar komai daya kintsa ya gama shiryuwa . Tukun sannan yabu lafiyar gado ya kwanta baccin bakin ciki ya dauke shi..
Hajiya Ruwaida ta kasa sukuni bayan sun bar sashen Hajiya maryam.. zantuka na ta cin ta suna addabar ran ta. Sashen Hajiya Hadiza ta nufa tanata sauri ta samu Hajiya hadiza ta sanar mata dukkanin abunda ya faru a bangaren Hajiyan...
Hadiza ta shiga zagaye sashen ta tana kaikawon yadda zata bullowa lamarin dama tuni an mata sako an sanar mata yadda komai ya kasance ta kuma gama kudurtawa a ranta yadda zata salwantar da rayuwar Amaal...
Don haka batai bacci ba sai da ta tabbatar data shirya yadda komai zai lalace akan Amaal da mahaifiyar ta....
WASHE-GARI....
Daga sashen su ta futo sanye cikin dogon hijabin islamiya... Tasha mamaki dataga securities din dake kula da sashen ba ko daya bayan dazu ta wuce su... Sai kukan kanaru kawai dake tashi..