Sashe 33
Bakon Munafuki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin kankaknn lokaci masarautar kandemi ta cika da yan uwa da abokan arziki da suka zo jajantawa... Gefe daya kuma an baza dakaru na farin kaya dana sojojin sama dana ruwa da masu kananan khaki na gidah anata bincikar gano inda take..
Alhaji Abubakhar ma da iyalin sa ana sanar musu suka zo sashen Hajiyan suma sunyi matukar mamaki musanman Hisham da sunyi chat da itama da asubah ta lambar tata a WhatsApp
Hajjya Jamila tana cikin madaukakin tashin hankali mai wahalar fasaltawa. Ko abinci ta kasa ci. Hamid sai baya hakuri yake yana kokarin karfafa mata gwiwa.. shima baki daya ransa babu dadi... Zuciyar sa na masa radadi...
Amma inaa... Ta kasa samun sukuni. Idanunta tamkar garwashin wuta saboda tsananin tashin hankali. Muryar ta har ta dashe.. yayarta hajja Fauziyya ma Hamid na gaya mata cikin tashin hankali ta zo kandemi. Baki daya dai dangi sun girgiza musanman da akaji cewar ai har cikin gidan akazo aka dauketa ba waje ta fita ba...
"Amma abunnan da mamaki...... To menene alfanun dauke ta da akayi..? Wannan karamar yarinyar ma? Yarinya mai hankali da nutsuwa... Ran sarki ya dade ko akwai wani da kuke takun saaka? Ko kuma daga wajen gari ne kidnappers dinnan sai ahankali.. sun kira waya kuwa? Ina nufin wadanda suka sache ta..."
Sarki junaidu yayi shiru kansa akasa... Can ya dago ya dubi aminin nasa Alhaji abubukahr yace da shi,
"A iya sani na sa ma da kowa wanda ke nan zai iya bayarda sheda.. yarinyar nan batada abokin fadaa.. ita ba me kwaramniya bache bama ballantana ache sunyi hsyaniya da wani ko wata an dau fansa akai... Sai dai Ina tabbatarwa da koma su wanene sika yanke wannan danyen hukuncin... Tabbas don ni akayi.."
"Subhanallahi.. junaidu kasan me kake cewa kuwa? To Kai din ai halin ka tayi.. dika Kai da mahaifiyar ta ba kuda abokin faada ba ajin kan ku da kowa... Ya zaka ce haka?" Kawu Adamu ya tsawatar masa..
"Kawu ku amince.... Wanda ko ince wadanda suka dauke Amaal ba yan waje bane... Daga zuriyar Ardo kandemi ne... A tsakanin mu ne... " Cewar sarki Junaid.. ransa ba dadi.. kana kallon sa kasan yana cikin damuwa marar misaltuwa
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Me kake nufi junaidu?" Gwaggon court ta tambaye shi fuskar ta dauke da damuwa.
"Ina nufin dan zuriyar nanne ya dauke ko ince suka sache ta.."
"Ranka ya dade yan zuriyar nan fa kache... Meyasa kake tunanin haka?"
"Ba tunani nake ba... Daman ansha tsoratar da ni da mugayen kalamai ta kafafen sadarwa ko ta text messages ta nambobi kala kala... Tun sakonnin basa gabana har lamarin ya fara bani shakku akai... Nagano tabbas akwai me bibiyata yana son yaga bayana... Kuma wadannan sakonni da ake turomun na tsoratarwa ba iyani kadai ba har wasu daga cikin iyalina ma anayi wa tun muna kasar waje kafin ma mu waiwayo gidah. Bayan mun dawo dinma baa dena turowar ba. Ko yau bayan an sache ta dinma sai da aka turomin sako... Ina faada kikavin kilama kafin a sace ta dinne..."
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun.. " kawu Adamu yayita mainatawa cikin damuwa sosai.
“Abunda yasa aka dauke Amaal saboda ta ceto rayuwar Baba gashi a zaune dan dai ba zai iya magana bane bakinsa a rufe….”
“Me kake nufi kache junaidu” cewar prof Abdullah… shi dama dan boko ne babu ruwan shi da shiga sabgar su sosai. Kullum cikin karatu yake
“Ina zuwa… Bari kuji.” Wayar sa ya dakko ya sanya recordings din duka na binciken da akayi nasa akan allurori da karin ruwan da akewa mahaifin nasu don akashe shi.
“Innalillahi wa inna ilahi raji’un … Ke duniya Ina zaki damu? To akan duniya sai mutum ya nemi ya kashe rai? “Kawu Adamu ya fada yana jinjina lamarin.
“Amaal Itace wadda ta ceto rayuwar Baba………” ya fadi dukkanin abubuwan da Amaal ta fada musu tun ranar farkon data fara zuwa bangaren da alhaji Muhammad yake jinya. Ya k’ark’are da,
“Shine cikin dabara da hikima ta dakko allurorin da ruwan su da kuma karin ruwan da akeyi masa… kun dai ji da kunnuwan ku muggan tsibbun da akayi amfani da su ana masa karin ruwa. Haka kuma allurorin lalata masa gabbban jikin sa dama komai nasa ne baki d’aya allurar da akewa dokuna don rage musu kuzari a kasar waje... Texas precisely.. rabi fa kunji akeyi wa dokunan amman shi baba fin d’aya ake yi masa…..”
“Innalillah wa inna ilaihirrajiun duk a Yaushe akai haka?” Gwaggo aisha ta tambaye shi tana girgiza kai.
“Yaya nuraddeen, Yaya jalaludden, Almustapha da aaayan lokacin da kuka hadu da Amaal a bakin gate zaku shjga wajen baba kuna shiga kuka tarar da shi ya farfado ko?”
“Tabbas bima naje na same shi har yana ninke rigar sa,Bayan sun kira ni…” Kawu Adamu ya fada yana tsiyayar da hawaye..
“Me kake nufi junaidu? Me kake son cewa? Nufin ka acikin mu BAKON MUNAFIKIn yake?” Alhaji jalaludden ya tambaye shi idanu cikin idanu.
“Yanzu na gama maganar nan dai anan wajen…. Kamar yadda na fada zan sake maimaitawa… Ranar da Amaal ta jiyo kukan baba da numfarfashi da yake yi yana sauke ajiyar zuciyar wahala…. Wanda ya shiga sashen bayan likitocin sun kammala allurorin su kai ka shiga yaya..”
“Kana nufin kache ni ne zan kashe mahaifin mu kenan?”
“Innalillahi wa inna ilaihir raji’un! Wannan Duk bata ta so ba… Kuyi hak’uri rashin fahimta ne.” Kawu ya shjga raba tsakanin su ganin sun hayayyakowa juna zasuyi fada
“Gashi kunaji yache ni na shiga.”
“Eh yaya kai ne ka shiga… kai ne wanda ka kira waya kace ‘Mungode sosai sun aiwatar da komai yadda akeso cikin kwarewa.’ Ka kuma bawa likitocin da suke masa allurorin kudin mota suka tafi…..”
“Innalilahi wa inna ilaihirrajiun….. kunajin abunda yake cewa?”
“Wanene mai turamun sakkonni a waya na barazanar Kar na waiwayo Nukaa? Kar mana dawo kasar gaba d’aya? Wanene wanda ya ke kullallaliya aka kafe ni awaje naki dawo wa gidah’ wanene baya son ganin Farin ciki na dana y’aya na? Ko gayshe ka sukayi baka amsawa musanman Amaal…. Me ta tsare maka? Ku kalli tarun sak’onnin baranazar da yake aiko mun kuma dama duk kuna wajen sanda aka ce ni Za’a bawa sarautar kandemi wane Furuci yayi? Karya nayi?”
“Dan Allah abar maganar nan…”
“Ba za abari ba Aisha… Rabu da shi ya cigaba…”
“Kache ka tsanani, ka tsani wanda yake kaunata ma ka tsani ka wayi idanu ka ganni a kandemi… Duk akan sarauta? Kasani dai dai da minti d’aya bantaba kaunar rawanin nan ba. Kuma a yau a dai dai yanzu ni junaidu na sauka daga karagar mulkin kandemi.. A dawomin da ‘ya ta… Zan tafi na bar maka kasar gaba d’aya, Ga rawanin ku nan...."
Alhaji jalaludden ya mike… Cikin fushi ya daga hannu ya shararawa junaidu mari, Sai da kowa ya girgiza yace
"Kache ni ne me?"
Sarki junaid ya mike tsaye ya saka hannu ya nuna shi da yatsa yace,
“Nache anyi walkiya mun gan ka.. Ko nan jiya da ake maganar harda batun auren Amaal kowa sheda ne bakace komai ba. Karewaar ta ma bakin ma da kyar ka bari kuka gaysa saboda tsananin kiyayyar da kake nuna mun da iyali na. Nache kai ne BAKON MUNAFIKI… kai din BA NA MUTUM DAYA BA NE… duk cikin mu nan kai ne me raba kawunan mu kana shiga tsakanin zumunci kake kuma son salwantar da rayuwar mahaifin mu don ka gaji sarautar kandemi
Dai dai lokacin da Almustapha ya shiga sashen da wayoyi biyu rike a hannun sa bakinsa dauke da sallama…
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/14, 9:22 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_
_(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 33_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
*Al-Mustapha* Ya karasa shiga tsakiyar parlorn. Yana ta duban fuskokin su dake dauke da damuwa marar misaltuwa kowannen su .
Ya zauna a tsakiyar parlorn akan carpet ya hada gaisuwar gaba d’aya yayi musu… Suka amsa. Gwaggon court da yake a gefen ta yake ta dube shi tache,
“Baka da lafiya ne Musty?”
“Alhamdulillah Gwaggo… Da fever ne kwana ne.. Amman da sauki. So bayan nayi asubah sai na koma na kwanta shine ban dade da tashi ba.”
“Sannu ya jikin toh?”
“Da sauki Alhamdulillah…”
“Allah yakara afuwa.”
“Aameen Gwaggon court…”
Suka shiga yi masa ya jiki cikin kulawa, Ya amsa su duka cike da girmamawa .
Ganin yanayin d’aya samu fuskokin su da irin zaman da sukeyi kallo d’aya yayi musu ya gano akwai matsala don haka yace,
“Meyake faruwa ne Gwaggo? Naga yanayin ku gaba d’aya wani iri?”
Alhaji Abubakhar ma da iyalin sa ana sanar musu suka zo sashen Hajiyan suma sunyi matukar mamaki musanman Hisham da sunyi chat da itama da asubah ta lambar tata a WhatsApp
Hajjya Jamila tana cikin madaukakin tashin hankali mai wahalar fasaltawa. Ko abinci ta kasa ci. Hamid sai baya hakuri yake yana kokarin karfafa mata gwiwa.. shima baki daya ransa babu dadi... Zuciyar sa na masa radadi...
Amma inaa... Ta kasa samun sukuni. Idanunta tamkar garwashin wuta saboda tsananin tashin hankali. Muryar ta har ta dashe.. yayarta hajja Fauziyya ma Hamid na gaya mata cikin tashin hankali ta zo kandemi. Baki daya dai dangi sun girgiza musanman da akaji cewar ai har cikin gidan akazo aka dauketa ba waje ta fita ba...
"Amma abunnan da mamaki...... To menene alfanun dauke ta da akayi..? Wannan karamar yarinyar ma? Yarinya mai hankali da nutsuwa... Ran sarki ya dade ko akwai wani da kuke takun saaka? Ko kuma daga wajen gari ne kidnappers dinnan sai ahankali.. sun kira waya kuwa? Ina nufin wadanda suka sache ta..."
Sarki junaidu yayi shiru kansa akasa... Can ya dago ya dubi aminin nasa Alhaji abubukahr yace da shi,
"A iya sani na sa ma da kowa wanda ke nan zai iya bayarda sheda.. yarinyar nan batada abokin fadaa.. ita ba me kwaramniya bache bama ballantana ache sunyi hsyaniya da wani ko wata an dau fansa akai... Sai dai Ina tabbatarwa da koma su wanene sika yanke wannan danyen hukuncin... Tabbas don ni akayi.."
"Subhanallahi.. junaidu kasan me kake cewa kuwa? To Kai din ai halin ka tayi.. dika Kai da mahaifiyar ta ba kuda abokin faada ba ajin kan ku da kowa... Ya zaka ce haka?" Kawu Adamu ya tsawatar masa..
"Kawu ku amince.... Wanda ko ince wadanda suka dauke Amaal ba yan waje bane... Daga zuriyar Ardo kandemi ne... A tsakanin mu ne... " Cewar sarki Junaid.. ransa ba dadi.. kana kallon sa kasan yana cikin damuwa marar misaltuwa
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Me kake nufi junaidu?" Gwaggon court ta tambaye shi fuskar ta dauke da damuwa.
"Ina nufin dan zuriyar nanne ya dauke ko ince suka sache ta.."
"Ranka ya dade yan zuriyar nan fa kache... Meyasa kake tunanin haka?"
"Ba tunani nake ba... Daman ansha tsoratar da ni da mugayen kalamai ta kafafen sadarwa ko ta text messages ta nambobi kala kala... Tun sakonnin basa gabana har lamarin ya fara bani shakku akai... Nagano tabbas akwai me bibiyata yana son yaga bayana... Kuma wadannan sakonni da ake turomun na tsoratarwa ba iyani kadai ba har wasu daga cikin iyalina ma anayi wa tun muna kasar waje kafin ma mu waiwayo gidah. Bayan mun dawo dinma baa dena turowar ba. Ko yau bayan an sache ta dinma sai da aka turomin sako... Ina faada kikavin kilama kafin a sace ta dinne..."
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun.. " kawu Adamu yayita mainatawa cikin damuwa sosai.
“Abunda yasa aka dauke Amaal saboda ta ceto rayuwar Baba gashi a zaune dan dai ba zai iya magana bane bakinsa a rufe….”
“Me kake nufi kache junaidu” cewar prof Abdullah… shi dama dan boko ne babu ruwan shi da shiga sabgar su sosai. Kullum cikin karatu yake
“Ina zuwa… Bari kuji.” Wayar sa ya dakko ya sanya recordings din duka na binciken da akayi nasa akan allurori da karin ruwan da akewa mahaifin nasu don akashe shi.
“Innalillahi wa inna ilahi raji’un … Ke duniya Ina zaki damu? To akan duniya sai mutum ya nemi ya kashe rai? “Kawu Adamu ya fada yana jinjina lamarin.
“Amaal Itace wadda ta ceto rayuwar Baba………” ya fadi dukkanin abubuwan da Amaal ta fada musu tun ranar farkon data fara zuwa bangaren da alhaji Muhammad yake jinya. Ya k’ark’are da,
“Shine cikin dabara da hikima ta dakko allurorin da ruwan su da kuma karin ruwan da akeyi masa… kun dai ji da kunnuwan ku muggan tsibbun da akayi amfani da su ana masa karin ruwa. Haka kuma allurorin lalata masa gabbban jikin sa dama komai nasa ne baki d’aya allurar da akewa dokuna don rage musu kuzari a kasar waje... Texas precisely.. rabi fa kunji akeyi wa dokunan amman shi baba fin d’aya ake yi masa…..”
“Innalillah wa inna ilaihirrajiun duk a Yaushe akai haka?” Gwaggo aisha ta tambaye shi tana girgiza kai.
“Yaya nuraddeen, Yaya jalaludden, Almustapha da aaayan lokacin da kuka hadu da Amaal a bakin gate zaku shjga wajen baba kuna shiga kuka tarar da shi ya farfado ko?”
“Tabbas bima naje na same shi har yana ninke rigar sa,Bayan sun kira ni…” Kawu Adamu ya fada yana tsiyayar da hawaye..
“Me kake nufi junaidu? Me kake son cewa? Nufin ka acikin mu BAKON MUNAFIKIn yake?” Alhaji jalaludden ya tambaye shi idanu cikin idanu.
“Yanzu na gama maganar nan dai anan wajen…. Kamar yadda na fada zan sake maimaitawa… Ranar da Amaal ta jiyo kukan baba da numfarfashi da yake yi yana sauke ajiyar zuciyar wahala…. Wanda ya shiga sashen bayan likitocin sun kammala allurorin su kai ka shiga yaya..”
“Kana nufin kache ni ne zan kashe mahaifin mu kenan?”
“Innalillahi wa inna ilaihir raji’un! Wannan Duk bata ta so ba… Kuyi hak’uri rashin fahimta ne.” Kawu ya shjga raba tsakanin su ganin sun hayayyakowa juna zasuyi fada
“Gashi kunaji yache ni na shiga.”
“Eh yaya kai ne ka shiga… kai ne wanda ka kira waya kace ‘Mungode sosai sun aiwatar da komai yadda akeso cikin kwarewa.’ Ka kuma bawa likitocin da suke masa allurorin kudin mota suka tafi…..”
“Innalilahi wa inna ilaihirrajiun….. kunajin abunda yake cewa?”
“Wanene mai turamun sakkonni a waya na barazanar Kar na waiwayo Nukaa? Kar mana dawo kasar gaba d’aya? Wanene wanda ya ke kullallaliya aka kafe ni awaje naki dawo wa gidah’ wanene baya son ganin Farin ciki na dana y’aya na? Ko gayshe ka sukayi baka amsawa musanman Amaal…. Me ta tsare maka? Ku kalli tarun sak’onnin baranazar da yake aiko mun kuma dama duk kuna wajen sanda aka ce ni Za’a bawa sarautar kandemi wane Furuci yayi? Karya nayi?”
“Dan Allah abar maganar nan…”
“Ba za abari ba Aisha… Rabu da shi ya cigaba…”
“Kache ka tsanani, ka tsani wanda yake kaunata ma ka tsani ka wayi idanu ka ganni a kandemi… Duk akan sarauta? Kasani dai dai da minti d’aya bantaba kaunar rawanin nan ba. Kuma a yau a dai dai yanzu ni junaidu na sauka daga karagar mulkin kandemi.. A dawomin da ‘ya ta… Zan tafi na bar maka kasar gaba d’aya, Ga rawanin ku nan...."
Alhaji jalaludden ya mike… Cikin fushi ya daga hannu ya shararawa junaidu mari, Sai da kowa ya girgiza yace
"Kache ni ne me?"
Sarki junaid ya mike tsaye ya saka hannu ya nuna shi da yatsa yace,
“Nache anyi walkiya mun gan ka.. Ko nan jiya da ake maganar harda batun auren Amaal kowa sheda ne bakace komai ba. Karewaar ta ma bakin ma da kyar ka bari kuka gaysa saboda tsananin kiyayyar da kake nuna mun da iyali na. Nache kai ne BAKON MUNAFIKI… kai din BA NA MUTUM DAYA BA NE… duk cikin mu nan kai ne me raba kawunan mu kana shiga tsakanin zumunci kake kuma son salwantar da rayuwar mahaifin mu don ka gaji sarautar kandemi
Dai dai lokacin da Almustapha ya shiga sashen da wayoyi biyu rike a hannun sa bakinsa dauke da sallama…
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[9/14, 9:22 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_
_(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 33_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
*Al-Mustapha* Ya karasa shiga tsakiyar parlorn. Yana ta duban fuskokin su dake dauke da damuwa marar misaltuwa kowannen su .
Ya zauna a tsakiyar parlorn akan carpet ya hada gaisuwar gaba d’aya yayi musu… Suka amsa. Gwaggon court da yake a gefen ta yake ta dube shi tache,
“Baka da lafiya ne Musty?”
“Alhamdulillah Gwaggo… Da fever ne kwana ne.. Amman da sauki. So bayan nayi asubah sai na koma na kwanta shine ban dade da tashi ba.”
“Sannu ya jikin toh?”
“Da sauki Alhamdulillah…”
“Allah yakara afuwa.”
“Aameen Gwaggon court…”
Suka shiga yi masa ya jiki cikin kulawa, Ya amsa su duka cike da girmamawa .
Ganin yanayin d’aya samu fuskokin su da irin zaman da sukeyi kallo d’aya yayi musu ya gano akwai matsala don haka yace,
“Meyake faruwa ne Gwaggo? Naga yanayin ku gaba d’aya wani iri?”