Sashe 54
Bakon Munafuki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Shikenan kice mungode"
Yar aikin ta juya ta tafi... Shi kuma ya kai kulolin kan dinning ya ajiye.... Ya tafi kitchen ya dakko plates da su kofuna bayan ya dauraye.
Doya ce da dankali da sauce din kodar kaza. Sai soup din kazar da kuma kunun gyada dake tashin kayan kamshi
Ya zuzzuba komai a babban tray ya kai har gaban Maryaam... Ita dai tana zaune akan kujerar daya dorata tana kallon ikon Allah..
Ya koma kusa da ita ya zauna bayan ya dora tray din akan cinyar sa.
"Matso kici...."
"Zan iya ci da kai na fa"
"Banason musu.... Haaa bude bakin"
Dariya ma ya bata tayi murmushi kawai..
"Bude mana"
Dan budewa tayi .. Ya zura mata a bakin ta.. Tana taunawa tana hadiyewa har sai da taji ta koshi tace,
"Na koshi"
"Anya?"
"Allah na koshi..."
"Toh turn dinki ne... Ba ni nima" Ya dora mata tray din akan cinyar ta ya bude bakin yana nuna mata cikin bakin nasa da yatsansa,
"Zura mun"
Tana zura masa loma daya yayi saurin runtse idanun sa.
"Ruwa."
"Bari na dak...
Ta mike zata dakko yayi saurin janyo ta ta fada kansa. Bakin ta ya kama kawai ya shiga kissing har sai daya tabbatar yajin ya tafi ya zare a hankali yana cewa,
"Wani abu na tauna mai yaji"
Ita dai bata ce komai ba. Ta mike zata dakko ruwan ya riko ta,
"Ina zaki?"
"Ruwan zan dakko maka"
"Ai kin bani ruwa na sha.. Kin manta?" Yana kanne mata ido daya.
'sam bashi da ta ido.' Ta fada cikin zuciyar ta.
"Zan saka turare ne..."
"Sa mana kamshin na jiya ya sunan su please?"
"Khajingru da bakhkur oud mukarrama"
"Nice.... Na yerwa incense and more dinne dai?"
"Eh"
"Suna da kamshi sosai .. ki saka mana order din wasu nawa ne? Sai na tura mata"
"Sai na tambayeta tukun" Ta fada tana jona burner nan da nan ta saka turaruwan ko'ina ya dauka da kamshi...
"Zo Maryaam."
Ta koma ta zauna dan nesa da shi. Ya tashi ya koma inda take ya matsota jikin sa sosai,
"Dan Allah kayi hakuri"
"Meyasa kike tsoro na da yawa haka?"
"Bakomai"
"Saboda mun raya sunna Maryaam? Dik ma'aurata sunyi fa ba akan mu aka fara ba... Ko dan kin tsaneni kawai?"
Tayi shiru kanta a kasa batace komai ba. Ya sake dago da fuskar ta yana sanya idanun sa cikin nata yace,
"Ki mun magana please ..Maryaam ...kinsan yadda nake kaunar ki kuwa?"
"Ban tsane ka ba fa"
"Ni wa?"
"Kai mana"
"Eh dama baki tsane ni ba mana a yan uwantaka, Amma a matsayin miji agare ki Maryaam kin tsane ni mana.. ki ce wani abu"
"A'ah..."
"Ina da wata idea ko ince plan... Let's start all over again.... Let's get to know ourselves ko?"
"Toh...."
Yayi murmushi yana mika mata hannun sa,
"Sunana Al-mustapha jalaludden Muhammad... Shekaru na talatin da biyar... Nayi makaranta ta ta primary da sakandire anan Nigeria inda muka koma england anan na karasa high school na shiga jami'a. Na karanci harkar zane na gidaje da sauran su wato architecture. Ni ne babba awajen iyaye na. Mu biyu Allah ya azurta iyayen mu, Ni da kanwata Fatima muna kiran ta da Yusra. Ina aiki a karkashin kamfanin mahaifi na sannan jnada ofishina na kai na dake nan birnin Nukaa muna gine gine da zane muna kwangila da sauran su. Inason kasancewa atare da ke har karshen rayuwata... Ina fatan har a aljanna mu kasance a matsayin mata da miji... Sai turn dinki..."
Ta danyi murmushi ta hude baki zatai magana sai kuma ta kasa kanta a kasa.
"Zanyi kissing dinki deep idan baki magana ba" ya fada yana zagaye lips din nata da hannun sa..
"Zanyi zanyi"
"To yi"
"Sunana Maryaam ana kirana da Amaal....sunan mahaifina Junaid Muhammad. Shekaru na sha tara, Nayi karatu na nursery and primary anan Nigeria . Inda na cigaba da karatu na a Cappadocia turkey . Daga nan muka koma madeenah anan na karasa highschool. So bayan mun dawo Nigeria sai muka koma baya na nayi aji biyu ko ince daya da rabin term. Anan na karasa secondary school. Yanzu Ina university Ina karantar architecture. Ni daya Allah ya azurta iyaye na da su. "
"Mashaa Allahu.... Maryaam zan iya samun number wayar ki? Ya ke yammata na... Duk da dai ni Ina da number ki kece baki da tawa kawo na saka miki"
Batayi musu ba ta dakko ta bashi ya karba ya saka number wayar sa yayi saving da 'Honey Bunny ♥️' Ya zaro wayar sa shima ya gyara sunan daga A zuwa 'Light of my life♥️'
"Kinga yadda nayi saving sunan ki? Ga yadda nayi nawa ma a wayar ki .."
Karbar wayar tayi ta kalla ta ajiye ta agefe. Al-mustapha ya bude baki zaiyi magana wayar sa ta fara ringing yaki dauka har sai da aka kira sau uku sannan ya dauka yana tsaki ya sakata a kunnen sa,
"Okay gani nan inshaa Allah..." ya katse wayar ya ajiyeta acikin aljihu..
Ya mayar da duban sa ga Maryaam da kanta ke kan kujera ita dai tayi shiru,
"Zan fita.... A office ne ake kirana wani mutumi da mikewa zane baya kasar ya dawo yanzu ne yana jirana a office"
"Tohm.. Allah yaba da sa'a"
Bude baki yayi cike da mamaki abunda ta fada yayu murmushi dadi ya mamayeshi gaba daya yace,
"Ba mafarki nake ba ko?"
Ita dai murmushi tayi. Ya sake fadaada faraar sa yace,
"Allah ya miki albarka.... Kankana uwar r....
Bai karasa ba ta saka hannu ta rufe bakin sa tana cewa,
"Jiran ka fa suke?"
"Sai na gama gayawa iyali na kalamai tukun..."
"Zanje sashen Hajiya"
Ya rankwafa saitin fuskar ta har tana jiyo bugun zuciyar sa. Daidai kofar kunnenta na dama yace,
"Kin manta? Hajiyan data aiko mana da me aiki ta kawo abinci bamu tashi ba. Tace tanata buga kofa ba'a bude ba...lokacin fa muna gado muna sharholiya. Anyways jeki idan bakyajin kunyar agano abunda mukayi. Da tafiyar ki kaman ta yara masu koyan tafiya... Sai na dawo, take care... I love you way too much"ya karasa fada yana sakar mata sumba rantsattsiya.
Kunya duk ta dabaibaye ta na kalamannsa da yayi.... Ta kasa cewa komai.
"Na tafi"
"Toh..."
Dariya ta taho masa ya kanne yace,
"Me kikeso na taho miki da shi? "
"Bakomai...."
"To na fasa fitar"
"Uhm wannan "
"Me?"
"Ko meye ma"
"To shikenan... Allah ya miki albarka matar kirki. Sai na dawo"
Ya fice yana daga mata hannu. Yana fita ta sauke katuwar ajiyar zuciya. Kitchen ta nufa ta bude freezer ta daddauki su chocolates da cakes da ice cream ta koma parlor ta zauna tana ci tana kallon tv dake nuna shirin wasan kwaiwayo a Africa magic hausa na 'Carbin kwai...'
ZAFAFA BIYAR WRITERS 💕
[10/5, 7:50 PM] Hafsaat💞: _4_
_9_
____
**Al-mustapha bai baro office ba sai bayan sallar isha'i. Anan suka yi jam'i tare da abokan aikin nasa da wadanda suka kawo aikin na su..
Suna idarwa bayan sun kammala komai ya shiga mota ya dauki hanyar gidah... Akan hanyar tasa ne yanata saaqe-saaqen abunda zai sayawa Amaal kawai ya tsaya a wani shopping mart dake bakin titi..
Akwai tukubar mai gashin kazar hausa awajen da kayan ciki. Ya shiga cikin babban ginin shagon ya dakko mata cookies da choco biscuits. Ya tsaya awajen me kazar nan ma ya sayo gasassu ya dauki hanyar gidah..
Yana zuwa masu gadi suka bude masa ya shigar da motar sa har sashen na su. A mota ya tsaya bai futo ba ya kira Amaal.
Alokacin kuma ta futo kenan daga wanka ta saka vest da underwear tana kokarin zura riga akai ta jiyo wayar ta tana kara.
Dauka tayi ganin Al-mustapha ne ke kiranta ta kara a kunnen ta,
"Hello......." Ta jiyo muryar sa..
"Assalamu Alaikum.." Ta fada tana kallon kanta ta mudubi. Ya amsa sallamar yana cewa da ita,
"Na zo...."
"Kazo ina?"
"Ba Maryaam ba ce?"
"Itace" Ta amsa cike da mamaki,
"Okay Al-mustapha ne... Nazo Ina kofar gidan ku ina bakin gate.."
"Okay meya faru?"
"Ki futo mana yammata na...ke nake jira nazo zance"
"Ohh... Okay" Ta amsa shi.
Kit.. Taji ya kashe wayar, Tabi fuskar wayar da kallo bayan ta zare ta daga kunnenta..
"Wata sabuwa... Zance kuma?"Ta sauke gwauron numfashi ta zura hijabin ta har kasa me hannu ta faffesa turare ta fita da wayar ta a hannu.
Hango shi tayi ya futo daga mota yana jingine a bakin motar ya zura hannuwan sa acikin aljihu.. Yana ganin ta taho yayi murmushi. Hasken fitilun wajen ya haskaka ko'ina kamar rana..
Tana karasawa ya bude mata gaba .. Ta tsaya tana kallon sa
"Shiga mana gimbiyar mata...." Ya nuna mata kan kujera,
Shiga tayi ta zauna tana kallon ikon Allah... Shima ya koma mazanun direba ya zauna ... Bai kashe motar ba ya kunna musu ac..
"Yammata..."
"Na'am" Ta amsa tana satar kallon sa
"Na same ki lafiya?"
"Alhamdulillah....."
"Mashaa Allah... Nayi matukar farin ciki... Zamu dora ne daga inda muka tsaya dazu. Maryaam nazo wajen ki ne a yau, a kuma yanzu a matsayin wanda yazo da kokon barar sa yake neman ki temaka masa... Ina fatan kina saurara?"
"Eh...."
"Maryaam... Inason ki cire duk wasu abubuwa da suka faru a baya kiyi fatali da su ki dau rayuwar da muka samu kammu aciki a yanzu ki dasata a zuciyar ki , ranki dama gangar jikin ki gaba daya.. kinaji?"
"Eh"
Yar aikin ta juya ta tafi... Shi kuma ya kai kulolin kan dinning ya ajiye.... Ya tafi kitchen ya dakko plates da su kofuna bayan ya dauraye.
Doya ce da dankali da sauce din kodar kaza. Sai soup din kazar da kuma kunun gyada dake tashin kayan kamshi
Ya zuzzuba komai a babban tray ya kai har gaban Maryaam... Ita dai tana zaune akan kujerar daya dorata tana kallon ikon Allah..
Ya koma kusa da ita ya zauna bayan ya dora tray din akan cinyar sa.
"Matso kici...."
"Zan iya ci da kai na fa"
"Banason musu.... Haaa bude bakin"
Dariya ma ya bata tayi murmushi kawai..
"Bude mana"
Dan budewa tayi .. Ya zura mata a bakin ta.. Tana taunawa tana hadiyewa har sai da taji ta koshi tace,
"Na koshi"
"Anya?"
"Allah na koshi..."
"Toh turn dinki ne... Ba ni nima" Ya dora mata tray din akan cinyar ta ya bude bakin yana nuna mata cikin bakin nasa da yatsansa,
"Zura mun"
Tana zura masa loma daya yayi saurin runtse idanun sa.
"Ruwa."
"Bari na dak...
Ta mike zata dakko yayi saurin janyo ta ta fada kansa. Bakin ta ya kama kawai ya shiga kissing har sai daya tabbatar yajin ya tafi ya zare a hankali yana cewa,
"Wani abu na tauna mai yaji"
Ita dai bata ce komai ba. Ta mike zata dakko ruwan ya riko ta,
"Ina zaki?"
"Ruwan zan dakko maka"
"Ai kin bani ruwa na sha.. Kin manta?" Yana kanne mata ido daya.
'sam bashi da ta ido.' Ta fada cikin zuciyar ta.
"Zan saka turare ne..."
"Sa mana kamshin na jiya ya sunan su please?"
"Khajingru da bakhkur oud mukarrama"
"Nice.... Na yerwa incense and more dinne dai?"
"Eh"
"Suna da kamshi sosai .. ki saka mana order din wasu nawa ne? Sai na tura mata"
"Sai na tambayeta tukun" Ta fada tana jona burner nan da nan ta saka turaruwan ko'ina ya dauka da kamshi...
"Zo Maryaam."
Ta koma ta zauna dan nesa da shi. Ya tashi ya koma inda take ya matsota jikin sa sosai,
"Dan Allah kayi hakuri"
"Meyasa kike tsoro na da yawa haka?"
"Bakomai"
"Saboda mun raya sunna Maryaam? Dik ma'aurata sunyi fa ba akan mu aka fara ba... Ko dan kin tsaneni kawai?"
Tayi shiru kanta a kasa batace komai ba. Ya sake dago da fuskar ta yana sanya idanun sa cikin nata yace,
"Ki mun magana please ..Maryaam ...kinsan yadda nake kaunar ki kuwa?"
"Ban tsane ka ba fa"
"Ni wa?"
"Kai mana"
"Eh dama baki tsane ni ba mana a yan uwantaka, Amma a matsayin miji agare ki Maryaam kin tsane ni mana.. ki ce wani abu"
"A'ah..."
"Ina da wata idea ko ince plan... Let's start all over again.... Let's get to know ourselves ko?"
"Toh...."
Yayi murmushi yana mika mata hannun sa,
"Sunana Al-mustapha jalaludden Muhammad... Shekaru na talatin da biyar... Nayi makaranta ta ta primary da sakandire anan Nigeria inda muka koma england anan na karasa high school na shiga jami'a. Na karanci harkar zane na gidaje da sauran su wato architecture. Ni ne babba awajen iyaye na. Mu biyu Allah ya azurta iyayen mu, Ni da kanwata Fatima muna kiran ta da Yusra. Ina aiki a karkashin kamfanin mahaifi na sannan jnada ofishina na kai na dake nan birnin Nukaa muna gine gine da zane muna kwangila da sauran su. Inason kasancewa atare da ke har karshen rayuwata... Ina fatan har a aljanna mu kasance a matsayin mata da miji... Sai turn dinki..."
Ta danyi murmushi ta hude baki zatai magana sai kuma ta kasa kanta a kasa.
"Zanyi kissing dinki deep idan baki magana ba" ya fada yana zagaye lips din nata da hannun sa..
"Zanyi zanyi"
"To yi"
"Sunana Maryaam ana kirana da Amaal....sunan mahaifina Junaid Muhammad. Shekaru na sha tara, Nayi karatu na nursery and primary anan Nigeria . Inda na cigaba da karatu na a Cappadocia turkey . Daga nan muka koma madeenah anan na karasa highschool. So bayan mun dawo Nigeria sai muka koma baya na nayi aji biyu ko ince daya da rabin term. Anan na karasa secondary school. Yanzu Ina university Ina karantar architecture. Ni daya Allah ya azurta iyaye na da su. "
"Mashaa Allahu.... Maryaam zan iya samun number wayar ki? Ya ke yammata na... Duk da dai ni Ina da number ki kece baki da tawa kawo na saka miki"
Batayi musu ba ta dakko ta bashi ya karba ya saka number wayar sa yayi saving da 'Honey Bunny ♥️' Ya zaro wayar sa shima ya gyara sunan daga A zuwa 'Light of my life♥️'
"Kinga yadda nayi saving sunan ki? Ga yadda nayi nawa ma a wayar ki .."
Karbar wayar tayi ta kalla ta ajiye ta agefe. Al-mustapha ya bude baki zaiyi magana wayar sa ta fara ringing yaki dauka har sai da aka kira sau uku sannan ya dauka yana tsaki ya sakata a kunnen sa,
"Okay gani nan inshaa Allah..." ya katse wayar ya ajiyeta acikin aljihu..
Ya mayar da duban sa ga Maryaam da kanta ke kan kujera ita dai tayi shiru,
"Zan fita.... A office ne ake kirana wani mutumi da mikewa zane baya kasar ya dawo yanzu ne yana jirana a office"
"Tohm.. Allah yaba da sa'a"
Bude baki yayi cike da mamaki abunda ta fada yayu murmushi dadi ya mamayeshi gaba daya yace,
"Ba mafarki nake ba ko?"
Ita dai murmushi tayi. Ya sake fadaada faraar sa yace,
"Allah ya miki albarka.... Kankana uwar r....
Bai karasa ba ta saka hannu ta rufe bakin sa tana cewa,
"Jiran ka fa suke?"
"Sai na gama gayawa iyali na kalamai tukun..."
"Zanje sashen Hajiya"
Ya rankwafa saitin fuskar ta har tana jiyo bugun zuciyar sa. Daidai kofar kunnenta na dama yace,
"Kin manta? Hajiyan data aiko mana da me aiki ta kawo abinci bamu tashi ba. Tace tanata buga kofa ba'a bude ba...lokacin fa muna gado muna sharholiya. Anyways jeki idan bakyajin kunyar agano abunda mukayi. Da tafiyar ki kaman ta yara masu koyan tafiya... Sai na dawo, take care... I love you way too much"ya karasa fada yana sakar mata sumba rantsattsiya.
Kunya duk ta dabaibaye ta na kalamannsa da yayi.... Ta kasa cewa komai.
"Na tafi"
"Toh..."
Dariya ta taho masa ya kanne yace,
"Me kikeso na taho miki da shi? "
"Bakomai...."
"To na fasa fitar"
"Uhm wannan "
"Me?"
"Ko meye ma"
"To shikenan... Allah ya miki albarka matar kirki. Sai na dawo"
Ya fice yana daga mata hannu. Yana fita ta sauke katuwar ajiyar zuciya. Kitchen ta nufa ta bude freezer ta daddauki su chocolates da cakes da ice cream ta koma parlor ta zauna tana ci tana kallon tv dake nuna shirin wasan kwaiwayo a Africa magic hausa na 'Carbin kwai...'
ZAFAFA BIYAR WRITERS 💕
[10/5, 7:50 PM] Hafsaat💞: _4_
_9_
____
**Al-mustapha bai baro office ba sai bayan sallar isha'i. Anan suka yi jam'i tare da abokan aikin nasa da wadanda suka kawo aikin na su..
Suna idarwa bayan sun kammala komai ya shiga mota ya dauki hanyar gidah... Akan hanyar tasa ne yanata saaqe-saaqen abunda zai sayawa Amaal kawai ya tsaya a wani shopping mart dake bakin titi..
Akwai tukubar mai gashin kazar hausa awajen da kayan ciki. Ya shiga cikin babban ginin shagon ya dakko mata cookies da choco biscuits. Ya tsaya awajen me kazar nan ma ya sayo gasassu ya dauki hanyar gidah..
Yana zuwa masu gadi suka bude masa ya shigar da motar sa har sashen na su. A mota ya tsaya bai futo ba ya kira Amaal.
Alokacin kuma ta futo kenan daga wanka ta saka vest da underwear tana kokarin zura riga akai ta jiyo wayar ta tana kara.
Dauka tayi ganin Al-mustapha ne ke kiranta ta kara a kunnen ta,
"Hello......." Ta jiyo muryar sa..
"Assalamu Alaikum.." Ta fada tana kallon kanta ta mudubi. Ya amsa sallamar yana cewa da ita,
"Na zo...."
"Kazo ina?"
"Ba Maryaam ba ce?"
"Itace" Ta amsa cike da mamaki,
"Okay Al-mustapha ne... Nazo Ina kofar gidan ku ina bakin gate.."
"Okay meya faru?"
"Ki futo mana yammata na...ke nake jira nazo zance"
"Ohh... Okay" Ta amsa shi.
Kit.. Taji ya kashe wayar, Tabi fuskar wayar da kallo bayan ta zare ta daga kunnenta..
"Wata sabuwa... Zance kuma?"Ta sauke gwauron numfashi ta zura hijabin ta har kasa me hannu ta faffesa turare ta fita da wayar ta a hannu.
Hango shi tayi ya futo daga mota yana jingine a bakin motar ya zura hannuwan sa acikin aljihu.. Yana ganin ta taho yayi murmushi. Hasken fitilun wajen ya haskaka ko'ina kamar rana..
Tana karasawa ya bude mata gaba .. Ta tsaya tana kallon sa
"Shiga mana gimbiyar mata...." Ya nuna mata kan kujera,
Shiga tayi ta zauna tana kallon ikon Allah... Shima ya koma mazanun direba ya zauna ... Bai kashe motar ba ya kunna musu ac..
"Yammata..."
"Na'am" Ta amsa tana satar kallon sa
"Na same ki lafiya?"
"Alhamdulillah....."
"Mashaa Allah... Nayi matukar farin ciki... Zamu dora ne daga inda muka tsaya dazu. Maryaam nazo wajen ki ne a yau, a kuma yanzu a matsayin wanda yazo da kokon barar sa yake neman ki temaka masa... Ina fatan kina saurara?"
"Eh...."
"Maryaam... Inason ki cire duk wasu abubuwa da suka faru a baya kiyi fatali da su ki dau rayuwar da muka samu kammu aciki a yanzu ki dasata a zuciyar ki , ranki dama gangar jikin ki gaba daya.. kinaji?"
"Eh"