Sashe 20
Bakon Munafuki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wata irin karar wahalaliya taji ana saukewa ahankali ga marayan kuka da akeyin ahankali ba sauti sosai. Shima sai ka kasa kai
Da sauri ta kutsa cikin. Ba kowa a babban parlorn sai karar tv da keyi tana nuna faifon bidiyon Aljazeera
Sautin muryoyi take ji suna tashi a dakin da marar lafiyar yake. Har zata murda ta shiga. Sai kuma taji sautin takalman kamar zasu fito daga dakin tayi sauei ta zagaya ta baya dayan window ta tsaya jikinta sai rawa yake..
Ana hango cikin dakin da muryar tasu ta 'yar net data yage ta jikin windon
Hannuwan ta dika biyu ta saka ta toshe bakinta alokacin data hango kakan nasu ya daga hannun sa dakyar yana rokon mutanen biyu da bata ganin fuskar su zai bayan su.
"Dama ashe yana magana.... Ko meyake faruwa? " Ta samu kanta da tanbayar zuciyar ta dake cikin waswasi..
"Dan Allah.... Ku kyale ni haka.. ku kashe ni kawai..."
Hawaye ne suka shiga reto a kyakkywar fuskar ta. Alokacin data hango daya daga cikin mutanen biyu ya dakko wata zundumemiyar allura taf da sirinji ya zurmuka masa
Ya saki kuka me tsuma zuciyar duk wanda ya saurara yace,
"Allah ba zai barku ba.... "
Allurar na gama shiga jikin sa. Ya shiga kakkafe jikin sa yana wani irin tari da sauke numfashi.
Can kuma luuu. Tamkar jikin sa ya shanye. Sai kache kayan wanki haka suka matsae da shi suka kwantar dashi akan gadon. Kaman kayan wanki
Ido kawai yake binsuu da shi. Duk wasu sassa na jikin sa suka sake dena aiki. Sai hawaye dake tsiyaya
Ya koma tamkar mutum mutumi kamar ko da yaushe baya magana sai jdanuwan sa da suke abude kawai. Baya iya motsa komai na jikin sa sai dai ataimaka masa ayi masa dukkanin abubuwa..
Amaal ta sake kafa idanun ta alokacin dataga daya daga cikin mutanen dake sanye da facemask baa ganin sa ya taka stool ya mayar da allurar da sirinjin cikin locker dake can saman gadon wajen ac baa ganin ta...
Neman waje sukayi suka zazzauna akan kujerun dake dakin..
Ba jimawa sai ga bappah jalaludden ya shiga dakin bakinnsa dauke da sallama.
Suna ganin sa suka mimmike sika bashi hannu suka gaysa,
"Kun gama komai?"
"Komai yallabai..."
Suka bashi amsa dukkanin su....
Wayar sa ya dakko... Ya shiga contact list ya danno wata number ya kira.
"Mungode sosai fa.... Sun aiwatar da komai cikin kwarewar su .. Yauwa."
Ya katse kiran ya mayar da wayar sa aljihun yayin da ya shiga taka musu zuwa bakin kofa,
"Ga wannan ku kara da kudin mota"
"Mungode yallabai."
"Muje da godia doctor. Sai wani checkup din kenan ko?"
"Eh."Cewar Dr Faisal..
Raka su yayi har bakin kofar fita suka shiga mota suka tafi. Ya yinda shi Kuma ya dawo ciki ya shiga dakin mahaifin na su ya zauna
Amaal da ke sandare a tsaye ta fita daga cikin sashen baki daya da sauri har tana tuntube jikin ta sai rawa yake.
Sauran kadan ta buge kan Bappah Nuraddeen dake tafiya zai shiga ciki
"Ke meye haka?"
"Ba... Bann... B"
Ta kasa magana gaba daya. Ya lura da ita sosai bata hayyacin ta.
"Me kikeson cewa?"
'ba komai Bappah"
"Kin tabbata?" Ya sake tanbayar ta cike da kulawa
"Eh Bappa"
"To shikenan... Je ki"
Ta wuce da sauri shi kuma ya shige ciki yana mamakin abunda ya sauya mata yanayi baki daya...
Zata shjga sashen Hajiya Maryam kakar su wayar ta tafara kara. Hisham ne ke kiranta. Kamar ba zata dauka ba sai kuma ta dauka ta gayshe shi.
Domin shakuwa sosai ta shiga tsakanin su.... Kullum ne sai ya kira sau nawa... Tun bata saki jikin ta da shi ba har sabo ya wanzu a zukatan su.
Tana karasa amsa kiran nasa ta shiga parlorn hajia bakinta dauke da sallama... Babbar tabarma ce irinta cin abinci dinnan akai aka shimfida a parlorn. Yayin da ma'aikatan ke ta jera abinci. Kana ganin hakan kasan tanadin wasu manyan bakin ake...
Hajiyan ta futo daga cikin daki tana dogaraawa da yar sandar ta. Dai dai lokacin da Aayaan ya shigo ciki shima.
Amaal ta gayshe su duka. Ta zauna a gefen Hajiya daga kasa tana matsa mata kafafun ta,
"Hajiya baki za'ai ne?"
"Eh takwara.... Yayan ku ne zai dawo daga kasar waje. zai dawo gidah gaba daya da zama."
"Yayan mu?" Amaal ta tambaya tana kallon Aayaan. Don bata san wane yayan bane..
"cousin dinki ne zai dawo mana.... Mighty, Al-mustapha jalaludden... Musty fresh
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[8/31, 6:56 PM] Hafsaat💞: _BM_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 22_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
"Dan gidan Bappan ku... Kin manta Al-mustaphan? Ko da yake gaskia ba lalle ki iya tunawa ba.." Hajiya kakar su ta fada..
"Favorite baza ki iya tuna Musty Fresh ba?"
Ita dai Amaal shiru tayi baki daya... Don gaskia bata gane shi ba. Ta san dai akwai cousin dinta Al-mustaphan bappah jalaludden amma ta manta kamannin sa.
"Na san sunan sa Hajiya.."
"Amman baki sheda shi a fuska ba ko?"
"Eh"
"Gaskia ba lalle ta iya tuna shi ba... Kece karama a wajen Bappah ko?"
"Eh.."
"Tabbas. Ba zata gane shi ba Hajiya. "
Haka dai sukai ta yar hirar su su uku .. Duk kuwa da Amaal dauriya kawai take tana magana jefi jefi. Gaba daya abubuwan data ji ta kuma gano kawai take tunanowa...
Wayar Aayaan ce ta fara kara ya dauka ya kara a kunnen sa,
"Amma kai banza ne wallahi .. Gani nan to"
Hajiya ta dashare baki... Fuskar ta ta mamaye da farin ciki,
"Shi ne?"
"Eh..... Favorite ga wanda ya doke faadar ki nan awajen Hajiya."
Amaal tayi dariya kawai. Hajiya Maryam ta ce,
"Kowa a bayan takwara yake."
"Ai Hajiya kaf kandemi ciki da wajen ta kowa yasan Al-mustapha ne na gaban goshin ki."
Hajiya tayi murmushi kawai batace komai ba.. Aayaan ya futa ba jimawa sai gashi sun shigo tare
Aayaan ne agaba.. Al-mustapha na biye da shi a baya..
Kamshin turaren jikin sa ne ya fara nuna alamun isowar sa gun... Wani irin kamshi mai sanya nutsuwa da kwanciyar hankali ga duk wanda ya shaaka.
Yana sallama Hajiya na amsawa ta fara tafi,
"Dan yaye dan yaye..." Ta shiha fadar sunan da ta kan kira shi da shi. Dake ita ta yaye shi don haka akwai shakuwa sosai a tsakanin su..
Wajen ta ya nufa da sauri . Suka rungume juna.. sanye yake cikin kananun kaya yan kanti.
Rigar ja me ratsin baki sai wando naki.. kananannden gashin kansa ya kwanta luf.
"Hajiya barka da yammaci.... Na same ku lafiya? Ya jiki jikin naki? Allah yakara miki lafiya da nisan kwana mai amfani"
"Da imanin Allah dan yaye "
"In shaa Allahu Hajiya ",
"Ina wuni?" Amaal ta gayshe shi kanta akan wayar ta da take dannawa.
Bai amsa ba ya cigaba da cewa da Hajiya,
"Saura kadan hazl ya hanamu sauka a jirgi yau"
"Subhanallahi Allah ya tsare gaba.. Tana gayshe ka"
"Na amsa.."
"Baka amsa ba Malam.. zaka fada abun naka ko?" Aaayan ya fada yana girgiza kai.
"Baka amsa ba dan yaye."
Ya dan daga Kai ya dube ta..... Don baki daya bai san aina take azaune ba ma.. Ya dai jiyo muryar ta tana gaishe shi.
Gefen fuskar ta kawai yake hangowa saboda ta juya masa baya.. Kuma ta karkace zaman nata sosai..
"Lafiya lau"
Tabe baki tayi ta mike daga zaunen da take,
"Hajiya zan tafi ... Sai da safe."
"Ina zaki je? Zauna ki ci abinci kar ma kice kin koshi maza zauna."
Ba yadda zata yi don ba zatai musu da Hajiya ba. Sai kawai ta koma ta zauna
"Sannu da dawowa dan yaye..."
"Yauwa Hajiya ta.... "
"Takwara zuzzuba muku abincin."
Amaal ji take tamkar ta tashi ta zura a guje.. Data sani bata zo sashen Hajiya ba yau.
"Tohm Hajiya"
Sauka tayi daga kan kujera ta zauna akan tabarmar ta dakko plates tana bubbude food flasks da abincin yake aciki,
"Ka gane ta kuwa?"
"Wa?"
"Gata nan kanwar ku.."
Bai ko kalli inda amaal take ba ya girgiza kai alamun a'ah
"Yar wajen Bappan ku ce. Yar autar sa. Diyar wajen Hajiya Jamila."
"Oh..."
Amaal dake tsugunne tana zuba musu abinci ta tabe baki.
"Yaya Aayaan ya ishe ka haka?"
"Ya isa favorite cousin... Nagode"
Jan nata plate din tayi takai gabanta. Dan kadan ta zuba tana ci.
"Ka sakko kaci naka Malam." Aayaan yace da Al-mustapha.
Almustapha ya dan juyo da kansa ya dubi abincin da Aayaan yake nuna masa.
Amaal ta mike da plate a hannun ta ta kai kitchen,
Da sauri ta kutsa cikin. Ba kowa a babban parlorn sai karar tv da keyi tana nuna faifon bidiyon Aljazeera
Sautin muryoyi take ji suna tashi a dakin da marar lafiyar yake. Har zata murda ta shiga. Sai kuma taji sautin takalman kamar zasu fito daga dakin tayi sauei ta zagaya ta baya dayan window ta tsaya jikinta sai rawa yake..
Ana hango cikin dakin da muryar tasu ta 'yar net data yage ta jikin windon
Hannuwan ta dika biyu ta saka ta toshe bakinta alokacin data hango kakan nasu ya daga hannun sa dakyar yana rokon mutanen biyu da bata ganin fuskar su zai bayan su.
"Dama ashe yana magana.... Ko meyake faruwa? " Ta samu kanta da tanbayar zuciyar ta dake cikin waswasi..
"Dan Allah.... Ku kyale ni haka.. ku kashe ni kawai..."
Hawaye ne suka shiga reto a kyakkywar fuskar ta. Alokacin data hango daya daga cikin mutanen biyu ya dakko wata zundumemiyar allura taf da sirinji ya zurmuka masa
Ya saki kuka me tsuma zuciyar duk wanda ya saurara yace,
"Allah ba zai barku ba.... "
Allurar na gama shiga jikin sa. Ya shiga kakkafe jikin sa yana wani irin tari da sauke numfashi.
Can kuma luuu. Tamkar jikin sa ya shanye. Sai kache kayan wanki haka suka matsae da shi suka kwantar dashi akan gadon. Kaman kayan wanki
Ido kawai yake binsuu da shi. Duk wasu sassa na jikin sa suka sake dena aiki. Sai hawaye dake tsiyaya
Ya koma tamkar mutum mutumi kamar ko da yaushe baya magana sai jdanuwan sa da suke abude kawai. Baya iya motsa komai na jikin sa sai dai ataimaka masa ayi masa dukkanin abubuwa..
Amaal ta sake kafa idanun ta alokacin dataga daya daga cikin mutanen dake sanye da facemask baa ganin sa ya taka stool ya mayar da allurar da sirinjin cikin locker dake can saman gadon wajen ac baa ganin ta...
Neman waje sukayi suka zazzauna akan kujerun dake dakin..
Ba jimawa sai ga bappah jalaludden ya shiga dakin bakinnsa dauke da sallama.
Suna ganin sa suka mimmike sika bashi hannu suka gaysa,
"Kun gama komai?"
"Komai yallabai..."
Suka bashi amsa dukkanin su....
Wayar sa ya dakko... Ya shiga contact list ya danno wata number ya kira.
"Mungode sosai fa.... Sun aiwatar da komai cikin kwarewar su .. Yauwa."
Ya katse kiran ya mayar da wayar sa aljihun yayin da ya shiga taka musu zuwa bakin kofa,
"Ga wannan ku kara da kudin mota"
"Mungode yallabai."
"Muje da godia doctor. Sai wani checkup din kenan ko?"
"Eh."Cewar Dr Faisal..
Raka su yayi har bakin kofar fita suka shiga mota suka tafi. Ya yinda shi Kuma ya dawo ciki ya shiga dakin mahaifin na su ya zauna
Amaal da ke sandare a tsaye ta fita daga cikin sashen baki daya da sauri har tana tuntube jikin ta sai rawa yake.
Sauran kadan ta buge kan Bappah Nuraddeen dake tafiya zai shiga ciki
"Ke meye haka?"
"Ba... Bann... B"
Ta kasa magana gaba daya. Ya lura da ita sosai bata hayyacin ta.
"Me kikeson cewa?"
'ba komai Bappah"
"Kin tabbata?" Ya sake tanbayar ta cike da kulawa
"Eh Bappa"
"To shikenan... Je ki"
Ta wuce da sauri shi kuma ya shige ciki yana mamakin abunda ya sauya mata yanayi baki daya...
Zata shjga sashen Hajiya Maryam kakar su wayar ta tafara kara. Hisham ne ke kiranta. Kamar ba zata dauka ba sai kuma ta dauka ta gayshe shi.
Domin shakuwa sosai ta shiga tsakanin su.... Kullum ne sai ya kira sau nawa... Tun bata saki jikin ta da shi ba har sabo ya wanzu a zukatan su.
Tana karasa amsa kiran nasa ta shiga parlorn hajia bakinta dauke da sallama... Babbar tabarma ce irinta cin abinci dinnan akai aka shimfida a parlorn. Yayin da ma'aikatan ke ta jera abinci. Kana ganin hakan kasan tanadin wasu manyan bakin ake...
Hajiyan ta futo daga cikin daki tana dogaraawa da yar sandar ta. Dai dai lokacin da Aayaan ya shigo ciki shima.
Amaal ta gayshe su duka. Ta zauna a gefen Hajiya daga kasa tana matsa mata kafafun ta,
"Hajiya baki za'ai ne?"
"Eh takwara.... Yayan ku ne zai dawo daga kasar waje. zai dawo gidah gaba daya da zama."
"Yayan mu?" Amaal ta tambaya tana kallon Aayaan. Don bata san wane yayan bane..
"cousin dinki ne zai dawo mana.... Mighty, Al-mustapha jalaludden... Musty fresh
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[8/31, 6:56 PM] Hafsaat💞: _BM_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 22_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
"Dan gidan Bappan ku... Kin manta Al-mustaphan? Ko da yake gaskia ba lalle ki iya tunawa ba.." Hajiya kakar su ta fada..
"Favorite baza ki iya tuna Musty Fresh ba?"
Ita dai Amaal shiru tayi baki daya... Don gaskia bata gane shi ba. Ta san dai akwai cousin dinta Al-mustaphan bappah jalaludden amma ta manta kamannin sa.
"Na san sunan sa Hajiya.."
"Amman baki sheda shi a fuska ba ko?"
"Eh"
"Gaskia ba lalle ta iya tuna shi ba... Kece karama a wajen Bappah ko?"
"Eh.."
"Tabbas. Ba zata gane shi ba Hajiya. "
Haka dai sukai ta yar hirar su su uku .. Duk kuwa da Amaal dauriya kawai take tana magana jefi jefi. Gaba daya abubuwan data ji ta kuma gano kawai take tunanowa...
Wayar Aayaan ce ta fara kara ya dauka ya kara a kunnen sa,
"Amma kai banza ne wallahi .. Gani nan to"
Hajiya ta dashare baki... Fuskar ta ta mamaye da farin ciki,
"Shi ne?"
"Eh..... Favorite ga wanda ya doke faadar ki nan awajen Hajiya."
Amaal tayi dariya kawai. Hajiya Maryam ta ce,
"Kowa a bayan takwara yake."
"Ai Hajiya kaf kandemi ciki da wajen ta kowa yasan Al-mustapha ne na gaban goshin ki."
Hajiya tayi murmushi kawai batace komai ba.. Aayaan ya futa ba jimawa sai gashi sun shigo tare
Aayaan ne agaba.. Al-mustapha na biye da shi a baya..
Kamshin turaren jikin sa ne ya fara nuna alamun isowar sa gun... Wani irin kamshi mai sanya nutsuwa da kwanciyar hankali ga duk wanda ya shaaka.
Yana sallama Hajiya na amsawa ta fara tafi,
"Dan yaye dan yaye..." Ta shiha fadar sunan da ta kan kira shi da shi. Dake ita ta yaye shi don haka akwai shakuwa sosai a tsakanin su..
Wajen ta ya nufa da sauri . Suka rungume juna.. sanye yake cikin kananun kaya yan kanti.
Rigar ja me ratsin baki sai wando naki.. kananannden gashin kansa ya kwanta luf.
"Hajiya barka da yammaci.... Na same ku lafiya? Ya jiki jikin naki? Allah yakara miki lafiya da nisan kwana mai amfani"
"Da imanin Allah dan yaye "
"In shaa Allahu Hajiya ",
"Ina wuni?" Amaal ta gayshe shi kanta akan wayar ta da take dannawa.
Bai amsa ba ya cigaba da cewa da Hajiya,
"Saura kadan hazl ya hanamu sauka a jirgi yau"
"Subhanallahi Allah ya tsare gaba.. Tana gayshe ka"
"Na amsa.."
"Baka amsa ba Malam.. zaka fada abun naka ko?" Aaayan ya fada yana girgiza kai.
"Baka amsa ba dan yaye."
Ya dan daga Kai ya dube ta..... Don baki daya bai san aina take azaune ba ma.. Ya dai jiyo muryar ta tana gaishe shi.
Gefen fuskar ta kawai yake hangowa saboda ta juya masa baya.. Kuma ta karkace zaman nata sosai..
"Lafiya lau"
Tabe baki tayi ta mike daga zaunen da take,
"Hajiya zan tafi ... Sai da safe."
"Ina zaki je? Zauna ki ci abinci kar ma kice kin koshi maza zauna."
Ba yadda zata yi don ba zatai musu da Hajiya ba. Sai kawai ta koma ta zauna
"Sannu da dawowa dan yaye..."
"Yauwa Hajiya ta.... "
"Takwara zuzzuba muku abincin."
Amaal ji take tamkar ta tashi ta zura a guje.. Data sani bata zo sashen Hajiya ba yau.
"Tohm Hajiya"
Sauka tayi daga kan kujera ta zauna akan tabarmar ta dakko plates tana bubbude food flasks da abincin yake aciki,
"Ka gane ta kuwa?"
"Wa?"
"Gata nan kanwar ku.."
Bai ko kalli inda amaal take ba ya girgiza kai alamun a'ah
"Yar wajen Bappan ku ce. Yar autar sa. Diyar wajen Hajiya Jamila."
"Oh..."
Amaal dake tsugunne tana zuba musu abinci ta tabe baki.
"Yaya Aayaan ya ishe ka haka?"
"Ya isa favorite cousin... Nagode"
Jan nata plate din tayi takai gabanta. Dan kadan ta zuba tana ci.
"Ka sakko kaci naka Malam." Aayaan yace da Al-mustapha.
Almustapha ya dan juyo da kansa ya dubi abincin da Aayaan yake nuna masa.
Amaal ta mike da plate a hannun ta ta kai kitchen,